← Book details Duhu Part 1 Complete Hausa Novel Local reading mode
READING PART 20 OF 68

Sashe 20

Duhu Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read

"badamasi kabani mamaki tayaya zakai fushi da yarinyar nan bayan kasan ba yin kanta bane dik abinda takeyi?"daddy bece komiba ya juya a fusace hajiya rabi tabi bayansa takardar hannunsa ya saki a hanyar fita batare da yasani ba,
momy ta share hawayenta ummah hadiza wadda tai mutuwar tsaye ganin masifar da daddy keyi yasa jikinta ya mutu tabbad badamasi bayin kansa bane inba hka ba tayaya zaiyiwa husnah ruwan masifa dik irin son dayake mata dik irin damudaya shiga bayan aljanu sun saceta tsawon shekara goma sha takwas,

hafeez ya karasa gabanta ya tsugunna ya dago kanta ganin hawaye na gudu ta runtse idanuwanta tace "ka daina tabani yaya hafeez ni matar aurece amma yau mijina yayi fushi dani sakamakon kulaka da nayi be tabayimun hakan ba yayi fushi ya tafi ya barni ina kewarsa gashi niba aljana bace ballantana in bace in bisa inbashi hakuri ina tsananin kaunarsa ka fadamun yadda zanyi ya dawo gareni"tsura mata Ido yayi yana hawaye tausayinta ya kamasa ta bude idanuwanta yana hango tsantsar damuwa a fuskarta da tsananin soyayyat aljani sanan dik abinda take fada gaskiyarta take fada,kasa yi Mata magana yayi dole zaije gida yasamu ummahnsa akan maganar nema masa auren husnah....ya mike ya kalli momy kallo daya ya mata ya kauda kai yadda ta fita hayyacinta yace "zantafi momy yamma tayi saida safe"a sanyaye innah tace "d'an albarka Kenan Saida safe"kicibis yayi da takardar da yaseer yaba daddy wanda ta Fadi a kasa ya dauka ya zura a aljihu ya fice....
*******
Abraham cikin dajinsu ya shiga ya tsaya tsakiyar bishiyoyi yayi ihuuuuuu da har saida dajin ya amsa ya mike yayi tsalle yana yawo a sararin samaniya yayi kuwwwa dajin gabaki daya ya sake amsawa mamah da zuhraliyya suke kalle kalle cikin tashin hankali suke waigen ta inda zai bullo zuhraliyya tace "maamah wanan yaya Abraham ne kuwwarsa ce kururuwarsa ce"zabariyya ta rugo da gudu bishiyar da suke tace "Abraham ke ihu cikin dajin nan tamkar yana cikin wani yanayi"cikin damuwa tayi maganar,

hawaye ke zubowa a idon Abraham Wanda suke rikidewa suke komawa jini hawaye yakeyi hade da majinu yaba gunji cikin kuka yakw fad'in "niba mugu bane niba azzalumi bane amma dik wanda yayi yunkurin rabani da husnah tabbas hukuncin da zan dauka akansa zai sai ya rinkamun kallon mugun aljani.....tayaya na shaku dake husnah a matsayinki na bil'adama ina tsananin kaunarki zaayi yinkurin rabani dake"hawaye ke gudu a fuskarsa suna komawa jini ya daga hannuwansa yayi ihu ya fadi kasa karar da yayi tasa dajin tasa dajin ya girgiza bishiyoyi suka shiga faduwa suna karewa iska hade da guguwa ke tashi dik aljanun dake dajin sun shiga rudani ganin Abraham zaune dirshan akan katon dutse yana kuka yana kiran sunan husnah.....narjisu ce ta fito ta gabansa tsaye tayi a gabansa rigarta har kasa ta rufe mata kafa gashin kanta ya bazu a bayanta data gaba ta dago kanta dake sunkuye wata irin dariya tayi tace "kad'an kenan daga halin bil'adama Abraham meyasa bazaka rungumi jinsinka karabu da itaba ko soyayyar dole ce?kana azabtuwa da soyayyarta?mu kuma muna azabtuwa da kaunarka?"wani irin kallo yayi mata wanda tasa habtar cikinta ta kad'a ya miko hannunsa zai damketa ta bace,

yar sandar dake hannunsa wadda yake busawa a hankali yana hawaye ya tuna runtse idanuwansa yayi take ya tuno da husnah lokacin da yake fita da ita saman dutse yanasa hannu cikin ruwa yana damko kifi yana gasawa yana bata,ya bude idanuwansa da duka sauya kala ya mike yana taku kafarsa kamar ta tsaga kasa haka ya tsaya akan dutse yana wata sarewa da sandar yana busawa yana hawaye....

kwance take kan gadonta tayi lamo ba barci takeyi ba sautin sarewar busarsa takeji a kunnenta ta zabura ta zauna tana kalle kallen cikin dakin bugun zucuyarta ne ya tsananta tasa hannu ta dafe kirjinta da yake bugawa kana iya kallon bugun zucuyarta ta zuro kafarta kasan gadon ta Diro waige waige takeyi tana jiyo saitin muryarsa yana busa yana hawaye durkushewa tayi akan gwiwarta ta fashe da wani irin kuka mai ban tausayi cikin rawar baki da zazzabi dake son lullubeta tace "Abraham kadaw....oooo natuba ina tsananin kaunarka nasaba dakai soyayyarka zata illatani kadawo tun numfashina bai daukeba karasani"shesshekar kukanta yana iya jiyo sautin kukanta tsayawa yayi da busar yana sauraren kukanta shima kukan yakeyi yana bukatar kasancewa da ita yanaso ya rungumeta yaji dunin jikinta yayi missing nonuwanta masu laushi da dadin tabawa ga wata matsananciyar shaawarta dake damunsa....

momy a hankali ta tako ta tsaya a kofar dakin husnah tana jiyo sautin kukanta tana Ambatar sunan Abraham cike da tashin hankali a kasa ta kwanta tana juyi minti minti takw mikewa ta shiga waige waige ko zata gansa....wani irin iska mai sanyin gaske yake kada husnah da Asuba ta muke ta runtse idanuwanta tana kallon window yadda yake kadawa gani takeyi kamar shine zaixo wajenta.....

yaseer juyi yayi akan gado idanuwansa a rufe amma fuskarsa cikin kwayar idanuwansa husnah yake gani yadda yaga rana haka yaga dare ya bude idanuwansa ana kiraye kirayen sallah asuba muneeba na kwance a kirjinsa ta baza gashinta har fuskarsa ya kauda gadhin ya tsura mata ido yadda take bacci yake kallo a zahiri kuwa hankakinsa da zuciyarsa na wajen waccen yarinyar yana shafa kan muneeba yana bubbuga bayanta cike da kulawa kansa na kallon ceiling lokaci guda ya tuno da fuskar nan tata mai ban tsoro ya runtse idanuwa dik motsinsa muneeba ba bacci takeyiba Allah Allah takeyi safiya tayi su fita cikin tashin hankali take bazata taba iya bacci ba dan tanaa gani kamar yaseer zai dawo hayyacinsa ya tuna da husnah gashi tayi masa karyar tanada ciki dole ta ziyarci wajen boka

******
hajiya rabi ce tsaye gaban daddy yana shirin fita hannunta rike da hularsa cikin kissa tace "nace kasamu karanta takardar da yaseer ya baka kuwa?"waige waige ya shigayi yace "au kinga jiya tsabar takaici bansan inda na jefa takardar nan ba wallahi"murmushin mugunta tayi tace "Tou ka tambayi zainab kila itama ya bata takardar saika karanta tata tunda taka ta bace ya jinjina mata kai ta durkusa ta mika masa hular tace "au inaso zan fita goggo batada lafiya zamuje nida muneeba mu dubota"daddy ya jinjina kai yace "yakamata dani zaaje"gaban hajiya rabi ya fadi tayaya daddy zaice dashi zaa itada zata ziyarci wajen boka yacev"amma akwai aikin da zanyi inaga yar tafiya ma zanyi gaskiya"murnushi hajiya rabi tayi tacw "har nasoma murnar zamu ka gaida goggo koda yake ba sai kajeba zan iya isar maka da sakonka"ya jinjina kai tace "allah ya tsare "ameen"ya fice dadi ya kasheta,

momy rike da plate na siyayyan kwai da doya da source na hanta da tea mai kauri tana lallabin husnah sam takicin abincin kallon bango kawai takeyi tana sauraren zuwan Abraham tayi missing dinsa sosai ta saba dashi shikadai ke debe mata kewa da soyayyarsa ga shaawarsa datakeji tarasa dalili ruwa kawai ke zuba yana jika mata pant momy kuwa tausayin husnah ne ya lullubeta batasan lokacin da ta soma hawaye ba,ta mike ta fice sukai kicibis da yaseer ya shigo,

Abraham ne ya bullo ta jikin bango jikinta ne ya bata ya shigo dakin saidai yaki bari tagansa yanaso yadan horata ne mikewa tayi tana jinjina kai "kazo Dan Allsh kana ina ka fito ina tsananin kewarka"murmushi yayi har yanzun cikin fushi yake ji tayi an rungumota ta baya ta waiga bataga kowaba bata ankara ba taji hannuwa cikin rigarta ana mulmula kan nonuwanta cike da kwarewa runtse idanuwanta tayi tana sauke numfashi.......

*LITTAFIN DUHU NA KUDI NE 300 ZAKI BIYA KI MALLAKI NAKI DIK WADDA TA KARANTAMUN BATA BIYABA ZATA BIYANI HAKKINA RANAN DA BATADASHI*

TURA KUDINKI 300 TA WANAN ACCOUNT DIN
👇🏻👇🏻👇🏻👇🏻
3126584401
FIDDAUSI MUSA
FIRST BANK

SHAIDAR BIYA TA WANAN NUMBER 08036953516 KO KATIN MTN TA NUMBER

*SLIMZY*✍🏻

22

runtse idanuwanta tayi wasu hawaye masu zafi ke zubowa ta dago hannunta tana kokarin d'orawa akan hannunsa taji ya cire hannun daga kirjinta ya janye jikinsa ta waiga bataga kowa ba ta mike tana magana cikin sanyin murya "kadawo gareni nayi kewarka awanni shida da suka shude kamar shekara shida da wata shida nayi na rashinka Abraham"bakinta ke rawa tana maganar jingina yayi a jikin bango yana kallonta ko kifta ido batayi waige waige kawai takeyi tanaji a jikinta yana cikin d'akin Amma fushi yakeyi da ita ta dafe kanta kamar zararriya tace cikin tsawa "wai ya kakeso inyi ne?meyasa zakayimun haka baayi maka laifi a baka hakuri Dan Allah ka fito idanuwana suyi tozali dakai ko zan samu sassaci. rad'adin da nakeji a zuciyata"ta share hawayenta tana saurarawa ko zaiyi magana,

yaseer da sukai kicibis da momy kuwa muryar husnah yaji ta daki dodon kunnuwansa ya saurara da kyau murya mai tsananin dad'i yaji tamkar tana busar sarewa wanan muryar yakanyi mafarki da ita sanan yaso yasan mai irin muryar nan a yarinta gashi yazo ne yaga yadda ta kwana yace "momy ya naganki da plate din abincin kin fito kina kuka?ita yarinyar bata karba taci bane?"momy ta girgiza kai tace "bata karba ba tayaya zata karba bayan ta kwana tunanin aljani?ta kwana kuka saboda tsananin soyayyar da takewa mutumin da ba halittarsu daya ba"shiru yaseer yayi tsuntar kansa yayi cikin tsananin faduwar gaba baisan lokacin da yace "bani plate din abincin"galala momy tayi tana kallonsa takasa magana sa hannu yayi ya karba da cup din tea din jikinsa na rawa gashi yayi shirun zuwa aiki momy ta rakasa da ido tana kallonsa ko kiftawa batayi,
Chapter 20 · 0% Book details