Sashe 48
Duhu Part 1 Complete Hausa Novel · about 7 min read
"ga wanan momy inada tabbas akan wanan maganin da zarar tashashi aljanin nan zai rabu da ita zaiji bayason koda ganinta momy saidai dayake waraka ba lokaci Daya take zuwa ba"momy tai shiru dakyar ta sauke numfashi tace "sannu hafeez hakika kai namiji ne wanda dik macen data sameka a matsayin mijin aure ta dace dan zata samu kulawa,saidai husnah bata nan gidan"damm gaban hafeez ya yanke ya fadi yana kallon momy ya kasa magana ya hadiyi wani miyau ta tsaresa da ido "kayi hakuri hafeez kasan ai akwai auren abokinka a tare da ita ko?"nan da nan idon hafeez suka kawo ruwa ya sunkuyar da kansa kasa sam bayason momy ta hango karayarsa yace "nasani momy amma...."
"hafeez yaseer baya cikin hayyacinsa ne shiyasa amma yanzun haka ma kaga ana gyaran gidansu dake gefen namu ko?yau ko gobe akeso husnah ta tare sakamakon aljanin nan dake damunta"Abraham yayi murmushi hmm basusan dashi Zata tare ba yaseer dansu yana daji a daure,
momy ta kwashe komi ta fadawa hafeez jikinsa yayi sanyi yanajin jiri kasa mikewa yayi kansa a kasa ya kasa magana momy tace"yadai hafeez?"girgiza kai yayi ummah hadiza tayi ajiyar zuciya hafeez ya bata tausayi sosai tasan yadda yake dawainiya da son husnah sanadinsa aka samu husnah saidai already akwai aure akanta...."kayi hakuri hafeez kaji ai yaseer dan uwanka ne ko?"ya jinjina kai ya dago kai idanuwansa jajir yace "bakomi momy ga maganin nata yanzun zan koma ummah najirana zan fita da ita"momy ta girgiza kai cike da tausayawa "ka gaida ummahn naka kaji kuma idan kasamu lokaci kazo inason ganinka"ta jinjina kai ya fice,
"gaskiya ya bani tausayi harda dawainiyarsa gashi yanason husnah"momy ta kada kai kawai ta dauki maganin ta ajiye a gefenta,ummah hadiza tana cin dankalin kadan kadan tace "Bari intashi naje in duba masu aikin nan na gyaran gidan husnah kinsan alhaji kabiru"sukai dariya tasa takalmi ta fice momy tayi shiru tana tunani da nazari...
******
tare da husnah suke aikace aikace a kitchen saidai gabaki daya cikin tunani take da fad'uwar gaba wanda ta rasa dalilin hakan ko ina cikin gidan karatun alkurani ne momy ce ta tsaya bakin kofar kitchen din "laa momy kin tashi kenan"ta jinjina kai "Natashi jiya banyi bacci da wuri ba sakamakon motsi da nakeji a cikin gidan nan"
"nima momy naji motsi dakin anty husnah kuwa buga kofar aka rinkayi natashi yakai sau biyar bana ganin kowa kuma ikon Allah ita tanata baccinta"nusrah tace tana kallon gefen husnah,murmushi kawai husnah tayi tad'an yatsina fuska tace "momy yau tinda natashi nakejin kasala inajin amai"momy ta zaro ido waje "amai fa kikace?"ta jinjinawa momy kai,"tou bari yaserr yazo idan kunfita kundawo sai ku biya asibiti ko?"ta gyada mata kai cikin zucuyarta tace idan Abraham dai yazo momy taki yarda da cewar da aljani suke rayuwa....ta fito daga kitchen din cikin sauri ta shiga dakinta tana Shiga mamaki ya kasheta tabar dakin babu gyara amma tabi dakin da kallo hatta gadon an canja zanin gadon to waye?amai ne ya taso mata ta nufi toilet taga kofar ta bude ta dawo da sauri tana leken toilet din bataga kowa ba jikinta ya soma rawa tana kokarin shiga tanajin tsoro kawai kwara amai ta shigayi a wajen sai ynkuri takeyi kwafa taji a gefenta ta kalli bakin gado Abraham ta gani zaune ta dago kai tana hada ido dashi taga yadda jikinsa yayi,ta kauda kai "ke bakiga mijinki ba ko?"kauda kai tayi "kaiba mijina bane mijina yanacan cikin daji wanda yake cikin kaddara sanadinka"murmushin karfin Hali yayi "husnah kenan yanzun dik kin manta da soyayyar da mukasha da yadda muke kulawa da juna ko?kin tsanani kin manta da wahalar Danasha akanki ko?kalli jikina yadda yake konewa sanadin yadda nake sonki nakasa daina kusantar inda kike tsananin kaunar da nakeyi miki,"cikin lallami da tattausan lafazi yakeyi mata magana cike da tausayawa wani kallo ta watsa masa "ni baxan fita dakaiba dan bansaniba ko can daji cikin bishiyoyi zaka maidani"tana maganar tana neman abinda Zata nad'e aman datayi kallon aman yayi kawai ya bace cikin tsiwa ta karaso ta damko wuyansa "waye yace ka gogemun amai danayi?kenan hat gyaran gadon ma da gyaran dakin kai kayi ko?"momy ce ta turo kofar "yadai husnah najiki shiru ko jikin ne?"Momy taga husnah cukume da yaseer mamaki ya kashe momy yaushe ya shigo bataga wucewarsa ba?"ah ah husnah ya kika cukume yaseer meyafaru?kai yaushe ka shigo banji shigowarka ba"sosa keya Abraham yayi yana kallon yadda momy tq tsaresa da ido yace "bana d'anjin dadi ne shine kawai banaso yaran nan suzo su cikani da surutu kuma Baba kabiru na can yasa ana gyaran gidan husnah to nadan tsaya anyi hatsaniya da ummah hadiza "momy ta kalli gefen wuyansa kamar rushi ya farfadi a jikinsa gabanta ya fadi zatayi magana ya mike cikin sauri yana kallon agogo "ina mota suyi sauri su fito mutafi"ya fice kamar walkiya husnah hawaye ke zubo mata "momy wallahi ba yaseer bane ki yarda dani wanan aljani ne yaseer yana can ya batar dashi 'ta durkushe tana kuka cikin tattausan lafazi momy tace"kiyi hakuri kinji yana sauya miki kamannin mijinki ne amma shine ki tashi yanzun kuje kuyi siyayyar kayayyaki kinga idan angama gyaran gidanki yau can zaku kwana"girgiza kai husnah tayi tace "mony kiyi hakuri nibazan jeba shi aljani ne"dakyar momy ta taushi husnah ta yarda ta dau gyalenta idanuwa jajir ta fita a parlor suka hadu dasu nusrah har sunkai kofar fita Momy tace"tsaya bakisha maganinki ba"husnah ta tsaya momy ta dauko galon din maganin ta bata tasha ta shafe mata jikinta da wani turare mai karfin gaske ta fito yana mota su nusrah suka Shiga baya tana bude motar kamshin turarenta ya shaka ya soma tari idanuwansa suka firfito ya kalleta a fusace"husnah koma bayan mota nusrah ta dawo nan bazan iya zama dake kina wanan warin turaren yan borin ba,ni wanan abubuwan da momy take shafa Miki idan kika tarw kin daina shafasu"murmushin mugunta husbah tayi ta bude motar ta fita ta hararesa nusrah ta fita sumi Sumi a tsorace ta Shiga gaban motar ya tada motar layi yakeyi yanajin motar sakamakon azabar da yake ciki sukabar kofar gidan....
******
ummah hadiza cikin dakin husnah parlornta mai girma anfara saka kujeru golden da brown wani wallpaper ne mai daukar ido a parlorn "mashaaaa Allah"anata Shiga da kaya tana gefe tasa waya ta kira innah take labarta mata yadda sukayi da hajiya rabi suna cikin magana mai gadi ya shigo "Assalamu alaikum hajiya kizo inji daddy"tayi murmushi tasan hajiya rabi ta hadota da badamasi kenan tace "gani nan zuwa"tanata zuzuta kyawu irin na dakin husnah da cottons dinta sai aiki akeyi ana Shiga da kaya tun daga kofar gate take jiyo haushin daddy...
*****
cikin iska mai karfi narjisu ke rike da yaseeer idanuwansa rufe yanajin yadda suke karo da bishiyoyi cikin tsananin faduwar gaba yaje addua ce a zucuyarsa kada Abraham yazo yasamesu baya ganinta amma yanajin yadda take rike dashi kamar kugiya kimanin awa daya suna abu daya sautin kukan tsuntsaye da mugayen halittu kawai yakeji gumi ke karyo masa gashi narjisu ta gargadesa karya kuskura ya bude idanuwansa idan har ya bude idonsa zai iya haukacewa,
gashin kanta tayi masa rumfa dashi tasa hannuwanta da zara zaran yatsinta sa kumbarta ta nade jikinsa dashi haka suka shigo cikin duniyar mutane wata irin iska yakeji tana ratsashi yana jiyo maganar mutane daga can nesa ya kara runtse idanuwansa sai hawaye narjisu ta kallesa ta kad'a kai, a kofar gate din gidan hajiya saude suka tsaya,
jinsa yayi tsaye akan kafafuwansa idonsa a rufe tayi murmushi tace bude idonka"a hankali yake bude idonsa wani haske yake gani yana kashe masa ido sakamakon DUHU da yayi kwana da kwanaki ciki kallonta yakeyi ya kasa magana "karka godemun yaseer saidai akwai kura a gabanka nayi maka mai wuyar ko?"ya gyada mata kai hawaye ke zubo masa ya cire rai da zai kara dawowa wanan duniyar kallonta yakeyi tana bacewa a hankali a hankaki harta gama bacewa ya kalli gate din gidan wato gidan momynsa ta kawosa yayi murmushi lallai a aljanu ma akwai na kirki kallon jikinsa yakeyi yadda rigarsa tayi kaca kaca ya shiga buga kofar gidan.....
tafe suke a mota suna hanyar dawowa husnah ta kalli madubin glass na gaba ba fuskar yaseer bace ainihin fuskarsa ce ta taba yusrah dake gefenta ta nuna mata wani irin razana yusrah tayi take ta sume a jikin kujerar.....
*DUHU...WANAN LITAFIN NA KUDI NE 300 KACAL ZAKI BIYA KI MALLAKI NAKI IDAN BAKI BIYABA KIKA KARANTAMUN BAN YAFEBA*
07042277401
08036953516
*SLIMZY*✍🏻
"hafeez yaseer baya cikin hayyacinsa ne shiyasa amma yanzun haka ma kaga ana gyaran gidansu dake gefen namu ko?yau ko gobe akeso husnah ta tare sakamakon aljanin nan dake damunta"Abraham yayi murmushi hmm basusan dashi Zata tare ba yaseer dansu yana daji a daure,
momy ta kwashe komi ta fadawa hafeez jikinsa yayi sanyi yanajin jiri kasa mikewa yayi kansa a kasa ya kasa magana momy tace"yadai hafeez?"girgiza kai yayi ummah hadiza tayi ajiyar zuciya hafeez ya bata tausayi sosai tasan yadda yake dawainiya da son husnah sanadinsa aka samu husnah saidai already akwai aure akanta...."kayi hakuri hafeez kaji ai yaseer dan uwanka ne ko?"ya jinjina kai ya dago kai idanuwansa jajir yace "bakomi momy ga maganin nata yanzun zan koma ummah najirana zan fita da ita"momy ta girgiza kai cike da tausayawa "ka gaida ummahn naka kaji kuma idan kasamu lokaci kazo inason ganinka"ta jinjina kai ya fice,
"gaskiya ya bani tausayi harda dawainiyarsa gashi yanason husnah"momy ta kada kai kawai ta dauki maganin ta ajiye a gefenta,ummah hadiza tana cin dankalin kadan kadan tace "Bari intashi naje in duba masu aikin nan na gyaran gidan husnah kinsan alhaji kabiru"sukai dariya tasa takalmi ta fice momy tayi shiru tana tunani da nazari...
******
tare da husnah suke aikace aikace a kitchen saidai gabaki daya cikin tunani take da fad'uwar gaba wanda ta rasa dalilin hakan ko ina cikin gidan karatun alkurani ne momy ce ta tsaya bakin kofar kitchen din "laa momy kin tashi kenan"ta jinjina kai "Natashi jiya banyi bacci da wuri ba sakamakon motsi da nakeji a cikin gidan nan"
"nima momy naji motsi dakin anty husnah kuwa buga kofar aka rinkayi natashi yakai sau biyar bana ganin kowa kuma ikon Allah ita tanata baccinta"nusrah tace tana kallon gefen husnah,murmushi kawai husnah tayi tad'an yatsina fuska tace "momy yau tinda natashi nakejin kasala inajin amai"momy ta zaro ido waje "amai fa kikace?"ta jinjinawa momy kai,"tou bari yaserr yazo idan kunfita kundawo sai ku biya asibiti ko?"ta gyada mata kai cikin zucuyarta tace idan Abraham dai yazo momy taki yarda da cewar da aljani suke rayuwa....ta fito daga kitchen din cikin sauri ta shiga dakinta tana Shiga mamaki ya kasheta tabar dakin babu gyara amma tabi dakin da kallo hatta gadon an canja zanin gadon to waye?amai ne ya taso mata ta nufi toilet taga kofar ta bude ta dawo da sauri tana leken toilet din bataga kowa ba jikinta ya soma rawa tana kokarin shiga tanajin tsoro kawai kwara amai ta shigayi a wajen sai ynkuri takeyi kwafa taji a gefenta ta kalli bakin gado Abraham ta gani zaune ta dago kai tana hada ido dashi taga yadda jikinsa yayi,ta kauda kai "ke bakiga mijinki ba ko?"kauda kai tayi "kaiba mijina bane mijina yanacan cikin daji wanda yake cikin kaddara sanadinka"murmushin karfin Hali yayi "husnah kenan yanzun dik kin manta da soyayyar da mukasha da yadda muke kulawa da juna ko?kin tsanani kin manta da wahalar Danasha akanki ko?kalli jikina yadda yake konewa sanadin yadda nake sonki nakasa daina kusantar inda kike tsananin kaunar da nakeyi miki,"cikin lallami da tattausan lafazi yakeyi mata magana cike da tausayawa wani kallo ta watsa masa "ni baxan fita dakaiba dan bansaniba ko can daji cikin bishiyoyi zaka maidani"tana maganar tana neman abinda Zata nad'e aman datayi kallon aman yayi kawai ya bace cikin tsiwa ta karaso ta damko wuyansa "waye yace ka gogemun amai danayi?kenan hat gyaran gadon ma da gyaran dakin kai kayi ko?"momy ce ta turo kofar "yadai husnah najiki shiru ko jikin ne?"Momy taga husnah cukume da yaseer mamaki ya kashe momy yaushe ya shigo bataga wucewarsa ba?"ah ah husnah ya kika cukume yaseer meyafaru?kai yaushe ka shigo banji shigowarka ba"sosa keya Abraham yayi yana kallon yadda momy tq tsaresa da ido yace "bana d'anjin dadi ne shine kawai banaso yaran nan suzo su cikani da surutu kuma Baba kabiru na can yasa ana gyaran gidan husnah to nadan tsaya anyi hatsaniya da ummah hadiza "momy ta kalli gefen wuyansa kamar rushi ya farfadi a jikinsa gabanta ya fadi zatayi magana ya mike cikin sauri yana kallon agogo "ina mota suyi sauri su fito mutafi"ya fice kamar walkiya husnah hawaye ke zubo mata "momy wallahi ba yaseer bane ki yarda dani wanan aljani ne yaseer yana can ya batar dashi 'ta durkushe tana kuka cikin tattausan lafazi momy tace"kiyi hakuri kinji yana sauya miki kamannin mijinki ne amma shine ki tashi yanzun kuje kuyi siyayyar kayayyaki kinga idan angama gyaran gidanki yau can zaku kwana"girgiza kai husnah tayi tace "mony kiyi hakuri nibazan jeba shi aljani ne"dakyar momy ta taushi husnah ta yarda ta dau gyalenta idanuwa jajir ta fita a parlor suka hadu dasu nusrah har sunkai kofar fita Momy tace"tsaya bakisha maganinki ba"husnah ta tsaya momy ta dauko galon din maganin ta bata tasha ta shafe mata jikinta da wani turare mai karfin gaske ta fito yana mota su nusrah suka Shiga baya tana bude motar kamshin turarenta ya shaka ya soma tari idanuwansa suka firfito ya kalleta a fusace"husnah koma bayan mota nusrah ta dawo nan bazan iya zama dake kina wanan warin turaren yan borin ba,ni wanan abubuwan da momy take shafa Miki idan kika tarw kin daina shafasu"murmushin mugunta husbah tayi ta bude motar ta fita ta hararesa nusrah ta fita sumi Sumi a tsorace ta Shiga gaban motar ya tada motar layi yakeyi yanajin motar sakamakon azabar da yake ciki sukabar kofar gidan....
******
ummah hadiza cikin dakin husnah parlornta mai girma anfara saka kujeru golden da brown wani wallpaper ne mai daukar ido a parlorn "mashaaaa Allah"anata Shiga da kaya tana gefe tasa waya ta kira innah take labarta mata yadda sukayi da hajiya rabi suna cikin magana mai gadi ya shigo "Assalamu alaikum hajiya kizo inji daddy"tayi murmushi tasan hajiya rabi ta hadota da badamasi kenan tace "gani nan zuwa"tanata zuzuta kyawu irin na dakin husnah da cottons dinta sai aiki akeyi ana Shiga da kaya tun daga kofar gate take jiyo haushin daddy...
*****
cikin iska mai karfi narjisu ke rike da yaseeer idanuwansa rufe yanajin yadda suke karo da bishiyoyi cikin tsananin faduwar gaba yaje addua ce a zucuyarsa kada Abraham yazo yasamesu baya ganinta amma yanajin yadda take rike dashi kamar kugiya kimanin awa daya suna abu daya sautin kukan tsuntsaye da mugayen halittu kawai yakeji gumi ke karyo masa gashi narjisu ta gargadesa karya kuskura ya bude idanuwansa idan har ya bude idonsa zai iya haukacewa,
gashin kanta tayi masa rumfa dashi tasa hannuwanta da zara zaran yatsinta sa kumbarta ta nade jikinsa dashi haka suka shigo cikin duniyar mutane wata irin iska yakeji tana ratsashi yana jiyo maganar mutane daga can nesa ya kara runtse idanuwansa sai hawaye narjisu ta kallesa ta kad'a kai, a kofar gate din gidan hajiya saude suka tsaya,
jinsa yayi tsaye akan kafafuwansa idonsa a rufe tayi murmushi tace bude idonka"a hankali yake bude idonsa wani haske yake gani yana kashe masa ido sakamakon DUHU da yayi kwana da kwanaki ciki kallonta yakeyi ya kasa magana "karka godemun yaseer saidai akwai kura a gabanka nayi maka mai wuyar ko?"ya gyada mata kai hawaye ke zubo masa ya cire rai da zai kara dawowa wanan duniyar kallonta yakeyi tana bacewa a hankali a hankaki harta gama bacewa ya kalli gate din gidan wato gidan momynsa ta kawosa yayi murmushi lallai a aljanu ma akwai na kirki kallon jikinsa yakeyi yadda rigarsa tayi kaca kaca ya shiga buga kofar gidan.....
tafe suke a mota suna hanyar dawowa husnah ta kalli madubin glass na gaba ba fuskar yaseer bace ainihin fuskarsa ce ta taba yusrah dake gefenta ta nuna mata wani irin razana yusrah tayi take ta sume a jikin kujerar.....
*DUHU...WANAN LITAFIN NA KUDI NE 300 KACAL ZAKI BIYA KI MALLAKI NAKI IDAN BAKI BIYABA KIKA KARANTAMUN BAN YAFEBA*
07042277401
08036953516
*SLIMZY*✍🏻