Sashe 17
Duhu Part 1 Complete Hausa Novel · about 6 min read
"sannu hafeez sannu kaji Ai an auna arziki tunda naga bakaji ciwoba"cewar kanwar ummahnsa ya gyada Mata kai yace "momy banji ciwo ba Accident nayi buguwa nayi da dutse ta bayan gari na bullo ta...."ya shafto musu karya ummahnsa Ajiyar zucuya tayi tacw"an auna arziki yanzun kadan kwanta ka huta kasanu bacci idan katashi kaji karfi ga sayyeed sai ya taimaka maka kayi wanka kaci abinci amma yau kam babu inda zakaje"ummah tace tana kokarin mikewa ta hararesa yasan abinda take nufi babu yadda zaayi yau din nan ummah tace bazai fita ba dan yasan tabbas runda Abraham ya fita a suffarsa da husnah yasan akwai kura idan ba zuwa yayi yai musu bayaniba,kenan ranan dayaga yaseer da husnah a shopping mall din nan Abraham ne?gumi ya karyo musu lallai husnah na cikin bala'i gashi taki yarda dacewa jinsin aljanu baa rayuwa dasu soyayyar Abraham ta rufe mata idanuwa.....
******
kafe yaseer da ido hajiya saude tayi hannunta rike da gorar maganin tacev"bazaka karba ba saina mammareka"ba musu ya karba ya juya ya kalli muneeba wadda kirjinta ke hawa da sauka gumi kawai takeyi jiri taji yana neman yarda ita shikenan idan yaseer yasha wanan zai dawo hayyacinsa?dole tasan abinda zatayi ta hanashi shan wanan maganin innah tace "kaga d'an kwal uba ance kasha abu ka tsaremu da idanuwa?kai ko bakasha wanan maganin ka dawo hayyacinka ba dole a maida aurenka da husnah kaji nafada maka"baji yasa ya soma sha ransa a bace har ya gama sanan ya cillar da gorar ajiyar zuciya hajiya saude ta sauke cikin zuciyarta addua take da neman nasara akan abubda tabashi idanuwansa jajir yake binsu da kallo ya ruko hannun muneeba yace "muje zo muje ki kwanta ki huta"zubewa tayi warwas a kasa tana hawaye cikin kissa tace "washhh wayyoo Allah ya yaseer maraya nayimun ciwo washhh"a susuce ya tsugunna a gabanta daddy ya mike yayo kanta ya tallabota yace"juna biyu gareta nasan maganar aurena yasa ta shiga wanan yanayin nibanason husnah bazam aureta ba bana sonta"ysce cikin haushi hajiya saude tace "ko xaka mutu sai ka maida aurenka da husnah kaji abinda na fada"rungumar muneeba yayi ya fice da ita yana fadan maganganu baki bude innah ke kallon yaseer ta rike haba tace "tabdijan lallai wanan tsageran yaron sai anyi dagaske"hajiya saude tace tana kallon hajiya rabi "dik makircin mutum da iskancinsa wallahi sai naga karshensa akan d'ana baa isa an juya mai tunani ba"tabe baki hajiya rabi tayi ta mike cike da fargabar abinda yaseer yasha dikda tasan abinda yaseer yasha bazaiyi tasiri ba....nan tabarsu suna tattaunawa da momy wadda gaba daya a susuce take bata cikin kwanciyar hankali...
*****
rungumota Abraham yayi ya dorata kan kirjinsa yana shafa kanta yace "nace zan koya miki yadda ake tafiyar da miji ke kullum saidai a jiyar dake dadi bakisan yadda zaki jiyar dani dadi ba?"ya kashe mata ido kunya ta kamata ya nuna Mata nipples dinsa yace yau ke nakeso kishamun wanan "ya nuna mata ba musu ta dora bakinta akan nipples dinsa tanasha ya dauko dayan hannunta da hannunsa ya dora kan nipples dinsa yace "ayimun wasa yadda nakeyi miki"cikin wani yanayi husnah ke sucking nipple din Abraham kamar dama ta iya ta kware yadda take wasa da nipple dinsa a bakinta cike da kwarewa nishi yayi "ahhhh washhh ashe kin iya?"Yana shafa kanta yana murza kunnuwanta ta makalkalesa tana shasshafa gashin kirjinsa cike da kulawa idanuwansa suka sauya kala cikin yanayi na shaawarta yake haka ya fuzgota ya rungumeta da kyau tana kallon yadda idanuwansa suka sauya tadanji tsoro yace "kinji tsoro ko?shaawarki nakeyi husnah ji nakeyi kamar in kusanceki gashi kinajin zafi"tunowa da azabar data somaji ranan daya so shigarta yasa tadan ja da baya cikin tsoro tace "Dan Allah kayi hakuri akwai zafi?"cikin shagwaba tayi maganar ta koma gefe ya mike yace "ya isa bazanyi mikibba kinji ai banaso ki rinkajin zafi kinji?"ta gyada masa kai yace "yanzun zan fita zanje indawo kinji ai ya kamata in rinka fita aikibko"shagwabe fuska tayi ya rungumota sosai yacev"bazan dade ba"kinji?"ta jinjina masa kai ya dauko rigarsa yasa yayi mika yana kallon yadda ta narkar da idanuwa tana kallonsa yace zan dawo kinji?"kwalla taji ta taru mata a idanuwa sam bataso Abraham yayi nisa da ita karar bude kofa yasa suka juyo da sauri basuga kowa ba saidai sunji takun wucewar mutum sun d'anjin tsoro musamman innah da gabanta ke faduwa husnah ce ta fito bayan ya fita idanuwanta cike da kwalla hajiya saude tabita da kallo tausayinta ya kamata ta gaishesu ta wuce su "ina zakije husnah?"cewar momy a sanyaye ta tura baki tace"ba inda zani zan fita ne nan cikin gida momy "ta wuce abinta,
******
yaseer na rungume da muneeba yana lallashinta cike da kulawa taki daina kuka hankalinsa yayi kololuwar tashi yacev"kindaisan banason kukan nan naki ko?gashi yanzun bake kadai bace kidaina kuka mai kikeso inyi miki ki fadamun"cikin kuka tace "ina matukar kishinka idan har ka dawo da husnah ka aureta mutuwa zanyi nida abinda ke cikina"ta rushe da kuka ya toshe mata baki cikin damuwa yace "me kikeso fadamun yanzun "tace 'ka saketa ka karasa sakin da kayi mata kawai idan kayi mata saki uku babu Wanda zaice saita shiga rayuwarka saika aureta Dan Allah kaji?"gumi ne ya karyo masa ji yakeyi kansa na sarawa tunda yasha abinda momy ta basa kansa keyi masa ciwo tabbas muneeba ta kawo shawara idan ya saketa ta saku iyaka momynsa tayi fushi dashi daga fushin shikenan ya rigada yayi mata saki uku babu wani abu da zaa iyayi har saitayi wani auren"yayi ajiyar zuciya yace"ki kwantar da hankakinki takarda zan rubuta a rubuce shedar na saki husnah muneeba shikenan ko?"ta mike ta zauna da sauri jikinta har rawa yakeyi tace "ka rubuta yanzun"ya jinjina Mata kai ya janyo ledar da suka dawo ya cicciro mata kayan daya siya mata yana nuna Mata tana kara shagwabewa a zuwan mai ciki.....
*****
"hafeez ka fadamun gaskiyar lamarin wanan accident din naka ban yarda ba jikina na bani wani al'amari ne tattare da kai wanda kake boyewa bakaso in sani hafeez kafadamun gaskiya"ummah ta tsaresa da ido yayi wankansa fesss yace "babukomi ummah wallahi accident ne ki kwantar da hankalinki naji sauki yanzun ma zan dan fita ne inga wanda ya taimakamun yazo yana kofar gida yanzun haka"ta jinjina kai nan ko malamin da yayi zashi wajensa ne ya kira a waya yazo hankalin ummah bai kwanta ba ta bishi da kallo tana girgiza kai sam batasan meyasa ba gabanta ke faduwa akan hafeez tamkar wani abu zai sameshi takeji,
yana bude kofar gidan yayi tozali da malam ibrahim ya fad'ad'a murmushin "ashe kazo malam barka da zuwa ai na hadu da mummunan hatsari akan hanyata ta zuwa wajenka dazun wanan aljanin ne ya bini kiris ya rage ya kasheni"
******
kafe yaseer da ido hajiya saude tayi hannunta rike da gorar maganin tacev"bazaka karba ba saina mammareka"ba musu ya karba ya juya ya kalli muneeba wadda kirjinta ke hawa da sauka gumi kawai takeyi jiri taji yana neman yarda ita shikenan idan yaseer yasha wanan zai dawo hayyacinsa?dole tasan abinda zatayi ta hanashi shan wanan maganin innah tace "kaga d'an kwal uba ance kasha abu ka tsaremu da idanuwa?kai ko bakasha wanan maganin ka dawo hayyacinka ba dole a maida aurenka da husnah kaji nafada maka"baji yasa ya soma sha ransa a bace har ya gama sanan ya cillar da gorar ajiyar zuciya hajiya saude ta sauke cikin zuciyarta addua take da neman nasara akan abubda tabashi idanuwansa jajir yake binsu da kallo ya ruko hannun muneeba yace "muje zo muje ki kwanta ki huta"zubewa tayi warwas a kasa tana hawaye cikin kissa tace "washhh wayyoo Allah ya yaseer maraya nayimun ciwo washhh"a susuce ya tsugunna a gabanta daddy ya mike yayo kanta ya tallabota yace"juna biyu gareta nasan maganar aurena yasa ta shiga wanan yanayin nibanason husnah bazam aureta ba bana sonta"ysce cikin haushi hajiya saude tace "ko xaka mutu sai ka maida aurenka da husnah kaji abinda na fada"rungumar muneeba yayi ya fice da ita yana fadan maganganu baki bude innah ke kallon yaseer ta rike haba tace "tabdijan lallai wanan tsageran yaron sai anyi dagaske"hajiya saude tace tana kallon hajiya rabi "dik makircin mutum da iskancinsa wallahi sai naga karshensa akan d'ana baa isa an juya mai tunani ba"tabe baki hajiya rabi tayi ta mike cike da fargabar abinda yaseer yasha dikda tasan abinda yaseer yasha bazaiyi tasiri ba....nan tabarsu suna tattaunawa da momy wadda gaba daya a susuce take bata cikin kwanciyar hankali...
*****
rungumota Abraham yayi ya dorata kan kirjinsa yana shafa kanta yace "nace zan koya miki yadda ake tafiyar da miji ke kullum saidai a jiyar dake dadi bakisan yadda zaki jiyar dani dadi ba?"ya kashe mata ido kunya ta kamata ya nuna Mata nipples dinsa yace yau ke nakeso kishamun wanan "ya nuna mata ba musu ta dora bakinta akan nipples dinsa tanasha ya dauko dayan hannunta da hannunsa ya dora kan nipples dinsa yace "ayimun wasa yadda nakeyi miki"cikin wani yanayi husnah ke sucking nipple din Abraham kamar dama ta iya ta kware yadda take wasa da nipple dinsa a bakinta cike da kwarewa nishi yayi "ahhhh washhh ashe kin iya?"Yana shafa kanta yana murza kunnuwanta ta makalkalesa tana shasshafa gashin kirjinsa cike da kulawa idanuwansa suka sauya kala cikin yanayi na shaawarta yake haka ya fuzgota ya rungumeta da kyau tana kallon yadda idanuwansa suka sauya tadanji tsoro yace "kinji tsoro ko?shaawarki nakeyi husnah ji nakeyi kamar in kusanceki gashi kinajin zafi"tunowa da azabar data somaji ranan daya so shigarta yasa tadan ja da baya cikin tsoro tace "Dan Allah kayi hakuri akwai zafi?"cikin shagwaba tayi maganar ta koma gefe ya mike yace "ya isa bazanyi mikibba kinji ai banaso ki rinkajin zafi kinji?"ta gyada masa kai yace "yanzun zan fita zanje indawo kinji ai ya kamata in rinka fita aikibko"shagwabe fuska tayi ya rungumota sosai yacev"bazan dade ba"kinji?"ta jinjina masa kai ya dauko rigarsa yasa yayi mika yana kallon yadda ta narkar da idanuwa tana kallonsa yace zan dawo kinji?"kwalla taji ta taru mata a idanuwa sam bataso Abraham yayi nisa da ita karar bude kofa yasa suka juyo da sauri basuga kowa ba saidai sunji takun wucewar mutum sun d'anjin tsoro musamman innah da gabanta ke faduwa husnah ce ta fito bayan ya fita idanuwanta cike da kwalla hajiya saude tabita da kallo tausayinta ya kamata ta gaishesu ta wuce su "ina zakije husnah?"cewar momy a sanyaye ta tura baki tace"ba inda zani zan fita ne nan cikin gida momy "ta wuce abinta,
******
yaseer na rungume da muneeba yana lallashinta cike da kulawa taki daina kuka hankalinsa yayi kololuwar tashi yacev"kindaisan banason kukan nan naki ko?gashi yanzun bake kadai bace kidaina kuka mai kikeso inyi miki ki fadamun"cikin kuka tace "ina matukar kishinka idan har ka dawo da husnah ka aureta mutuwa zanyi nida abinda ke cikina"ta rushe da kuka ya toshe mata baki cikin damuwa yace "me kikeso fadamun yanzun "tace 'ka saketa ka karasa sakin da kayi mata kawai idan kayi mata saki uku babu Wanda zaice saita shiga rayuwarka saika aureta Dan Allah kaji?"gumi ne ya karyo masa ji yakeyi kansa na sarawa tunda yasha abinda momy ta basa kansa keyi masa ciwo tabbas muneeba ta kawo shawara idan ya saketa ta saku iyaka momynsa tayi fushi dashi daga fushin shikenan ya rigada yayi mata saki uku babu wani abu da zaa iyayi har saitayi wani auren"yayi ajiyar zuciya yace"ki kwantar da hankakinki takarda zan rubuta a rubuce shedar na saki husnah muneeba shikenan ko?"ta mike ta zauna da sauri jikinta har rawa yakeyi tace "ka rubuta yanzun"ya jinjina Mata kai ya janyo ledar da suka dawo ya cicciro mata kayan daya siya mata yana nuna Mata tana kara shagwabewa a zuwan mai ciki.....
*****
"hafeez ka fadamun gaskiyar lamarin wanan accident din naka ban yarda ba jikina na bani wani al'amari ne tattare da kai wanda kake boyewa bakaso in sani hafeez kafadamun gaskiya"ummah ta tsaresa da ido yayi wankansa fesss yace "babukomi ummah wallahi accident ne ki kwantar da hankalinki naji sauki yanzun ma zan dan fita ne inga wanda ya taimakamun yazo yana kofar gida yanzun haka"ta jinjina kai nan ko malamin da yayi zashi wajensa ne ya kira a waya yazo hankalin ummah bai kwanta ba ta bishi da kallo tana girgiza kai sam batasan meyasa ba gabanta ke faduwa akan hafeez tamkar wani abu zai sameshi takeji,
yana bude kofar gidan yayi tozali da malam ibrahim ya fad'ad'a murmushin "ashe kazo malam barka da zuwa ai na hadu da mummunan hatsari akan hanyata ta zuwa wajenka dazun wanan aljanin ne ya bini kiris ya rage ya kasheni"