← Book details Duhu Part 1 Complete Hausa Novel Local reading mode
READING PART 22 OF 68

Sashe 22

Duhu Part 1 Complete Hausa Novel · about 7 min read

momy na zaune ta zabga tagumi batasan zuwan yar uwar tata ba ji tayi an dafata ta zabura ta juyo cike da furgici ta dafa kirjinta tace "har kin tsorata ni ya naganki haka?da sassafen nan?"zama tayi gefenta tace "dubi yadda kika sauya?kina nan kina sakacin naki ko?ina husnah"momy ta nuna mata dakin da husnah ke ciki kwance tace "tana ciki takicin abincu saboda aljaninta jiya sun samu matsala yadda yake zuwa suyi hira su wuni tare bezo ba"jinjina kai tayi tace "tabdijan lallai kinyi sakaci aljanin ke shigowa har cikin daki?kina jinta tana maganganu kamar zautacciya zainab?sakacin da kikayi ya saceta shi kike Shirin karayi?kina zaune batare da an nema mata maganin da zasu rabu ba?wai ma tsaya kin tabasa karatun kurani ko kina azkar ke kanki balle kisata tayi ki koya mata?husnah na tabbatar ko sallah batayi tunda ta dawo ko?"momy jikinta ya mutu ta tsare yar uwarta da ido taja nannauyar ajiyar zucuya ta fashe da kuka tace "wallahi wallahi damuwa tasa dik na rikice narasa yadda zanyi"tsaki tayi mata kawai ta mike ta nufi dakin da husnah take.....
*******
hafeez ya gama shiri ya makara zai fita ya tuno da takardar daya dauka ya saka a aljihunsa da sauri ya karasa basket din kayan wanki ya dauko wandonsa ya ciro takardar abinda yayi tozali dashi ne ya kare ware iso ya sake karantawa yaseer ya saki husnah?ya karasa sakin da yayi mata?ya jinjina kai amma shin daddy yasan hakan da momy?take zucuyarsa ta bashi amsa basu ganiba kenan takardar ya kawo bai samu basu ba ta fadi shi ya dauka ya gani i har daddy da momy da husnah basu ganiba bata saku ba ya kamata ya maida takardar nan yasa takardar a aljihu ya fito yana sauri sai kamshin turare yake zubaea ummahnsa tace "to dan gidan daddy albishirinka"cak ya tsaya ya juyo yana kallon ummah ta jinjina masa kai yace "yesssss..... daddy zai dawo ko?"ta jinjina masa kai meenahl ta fito itama tsalle tayi yacev"alhamdulillah ummah daddy zsi dawo a daidai dan Alhaji badanasi yace in turo maganar auren husnah"ummah jikinta a mace ta daga masa kai zuciyarta cike da tsoro ya fice cikin farin ciki aiki zashi yasan zasu hadu da yaseer zsi masa albishir da zai auri husnah zai rabata da gidan kamar yadda ya fada Allah allah yakeyi ya isa office dinsu yana parking motarsa ya kalli ta yaseer ya tabbatar yau ya shigo wajen aiki daukar takardar yayi yasa a aljihunsa ya fita yana takunsa mai cike da takama da kasaita ya tura kofar office din yaseer kansa a kasa cike da rudani yake bincike baiga hoton yarinyar ba yadaisan yanada hotonta har a office dinsa yana kallo bai ganiba hafeez ya turo kofa hade da sallama yaseer ya d'ago yana kallonsa shima ido cikin ido yake kallonsa yaseer zaiyi magana hafeez ya rigasa "nazo ne inyi maka murnar sakin husnah da kayi"dammm gaban yaseer ya fadi kansa ya shiga juyawa take ya tuno da yarinyar tabbas sunanta husnah hafeez yace "kabani lasisin auren husnah yanzun tunda baka bukatarta ni ina bukatarta zan aureta aijanin nata ya kasheni Zan aureta in rabasu ai bansan daddy baiga takardar ba ina tashi aiki zsntafi da takardar in mikawa momy tunda yarwa akai na tsinta"yana masa murmushi ya fice gumi ne ya karyowa yaseer ya dafe kansa meke faruwa dashi ne?wace takarda hafeez ke magana shin yarinyar Daya sani yana karami itace wanan husnah mai aljanu ta gidansu?mikewa yayi tsaye kansa na juyawa ya shiga cewa "no no inaaas"ya kwashi wayoyinsa cike da tashin hankali ya nufi hanyar fita ko ganin gabansa bayayi......

******
shiru husnah ke zaune bayan Antynta ta gama mata nasiha jikinta ya mutu sosai saidai can kasar zucuyarta soyayyar Abraham ke azalzalarta,....tsaye yake a kofar shiga dakin momy na zaune a parlor itada Anty sun saka karatun kurani suna tattaunawa sukaji tassss an jefo speaker radio home theater kasa ta fadi an kashe kauri sukaji alamar an kona radiom kallon juna sukayi Anty tace"an kona radion saboda karatun da nasa"tayi murmushi wucesu yayi ya shiga dakin ta jikin kofa ta gansa ya bullo kamar an wurgosa mikewa tayi tana murtsuka ido tana kallon kofa kallom kallo sukeyi wani farin ciki ne ya lullubeta ta ruga da gudu ta fada jikinsa ya runtumeta kamm kamar zai maidata cikinsa ceke da kewarta yayi kissing goshinta ya dago fuskarta hawaye tagani a idanuwansa tace "kuka kakeyi?"ya girgiza kai yana hawaye yace "ba kuka nakeyi ba"kunnuwanta ta rike alamar ban hakuri yayi saurin cirewa yace "nine ya dace in baki hakuri dana azabtar dake kuma nima na azabtar da zucuyata jnacan cikin daji cike da kewarki"murnushi tayi ta kara fadawa kirjinsa tana dariya tana kuka tace "nayi kewarka mijina ina bukatarka a kusa dani"ya shafa kanta ya zame dankwalin kanta ya tura kansa gefen wuyanta ya shiga romancing dinta yana shasshafa ta bankarewa tayi tanajin wani yarrrr idanuwanta a rufe tana sauke numfashi cakk ya dauketa yace muje?"ta gyada masa kai batare da tambayar inda zasu ba yabi ta jikin bango zasu shige tace "zaka dawo dani?"ya gyada mata kwi idonsa kirr akanta yace"zan kone in har ina nan antynki zata kona ni"ranta ya baci ta fara jin haushin Anty dikda tayi mata alkawarin sallah da ibadah tayi mata alkawarin bazata sake biyewa Abraham ba amma soyayyarsa bazata barta sukuni ba giftawa sukai suka fice....

******
muneeba da hajiya rabi zaune a gaban boka ya tasa musu kwaryar tsafi a gabansu wani ruwa mai kaman jini yanata tafasa fuskar husnah ce amma fuskar taki fitowa yayi surkulle ya mike ya daga hannunsa sama ya kira sunanta ya kalli kwaryar sam husnah bata waigo ba boka ya jinjina kai tabdijan akwai matsala muneeba tace "boka banason in koma gidan nan in tarar husnah bata haukace ba hauka nakeso tayi tabar gidan banaso ta rabi yaseer idan har yaseer ta rabeshi kishi zaisa in hadiyi zuciya in mutu"da sauri hajiya rabi ta toshe mata baki ya dauko wata kwarya da magani ciki ya bata yacev"kinga wanan kwaryar da maganin nan?"ta jinjina kai yace ki kira sunan husnah da yaseer ki fasa kwaryar kice na Farraka tsakanin husnah da yaseer harabada babushi babu ita "ta karba tana murmushi yace "sanan maganar cikin da kikai masa karya"da sauri suka gyara zama yace "akwai mafita"cikin kosawa hajiya rabi tace meye mafitar?fada mana boka ko meye zamuyi"boka yayi ihu ya mike ya hura wata hoda saiga jariri mai shegen kyau suna gani suka kalli juna yace"akwai aljanin da zai shiga jikina yanzun zaiyi amfani dake idan kin yarda yana gamawa ciki zai shiga wanan yaron zaki Haifa"hantar cikin muneeba ta kada ta jinjina kenan shine zai kwanta da ita?ta kallesa yadda yake gumi bakin kirin jikinsa sai walkiya yakeyi da datti ta kalli ummah ta ta yatsina fuska ta bata rai hajiya rabi ta rad'a mata tace "biyan bukata yafi dogon buri dan haka muneeba ki yarda kawai"muneeba gabanta ya fadi boka fa?aljani zai Mata ciki kuma cikin mutim tayaya hakan zai kasance?.....

husnah na rungume a jikin yaseer suna zaune a wata kujera a bakin ruwa mai shegen kyau ya mike tsaye yana zagaye wajen ta mike cikin farin ciki tace "ina ne nan?"yayi murnushi yace "kona fada miki baki saniba amma lambun soyayya ne"tayi tsalle sai kuma ta bata rai tace "su momy zasu shiga basu ganniba"cikin yanayi na tsoro tayi maganar yace "zasu ganki bazasu taba tunanin ba ke bace dan haka ki saki jikinki nayi kewarki taho"ba musu ta taho ya shiga tsokanarta yana zagaye wajen tana dariya kwanciya yayi ta fada jikinsa ya zame rigarta ya ajiye gefe ta rufe ido ya rada mata a kunne "kunya kikeji?"ta girgiza kai yakai bakinsa nononta ya soma tsotsa yana lumshe ido tana shafa kansa......

*WANAN LITTAFIN NA DUHU NA KUDI NE 300 ZAKI BIYA KI KARANTA IDAN BAKI BIYABA KIKA KARANTAMUN BAN YAFE BA*

3126584401
FIDDAUSI MUSA
FIRST BANK

SHAIDAR BIYA TA WABAN NUMBER 08036953516 KO KATIN MTN TA NUMBER....

*SLIMZY*✍🏻

23
Chapter 22 · 0% Book details