Sashe 31
Duhu Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
28
Da safe yaseer ya shirya tsaf cikin kayan aiki sun matukar karbar jikinsa yana gaban madubi yana gyara necktie dinsa muneeba ta shigo ta jingina da jikin bango ta cikin madubi ya kalleta suka hada ido ya basar yace"yadai naganki haka ko bakida lafiya ne?"tambayar da yayi mata kenan yana kokarin juyowa ta girgiza kai idanuwanta sukai jajir tace"sam nakasa Gane maka a y'an kwanakin nan dik ka sauyamun ka tsaneni yanzun wani ji kakeyi da husnah sam baka damu dani da abinda ke cikin cikina ba"tayi kwalkwal da ido ya kalleta ta rike kwankwasonsa ta kauda kai yace"Mai kikeso inyi miki ne muneeba?goyaki kikeso inyi kinaso ki rinka comparing kanki da husnah ko?kinsam cewar keda husnah ba daya kuke a zuciyata ba kowa da matsayinsa da naki matsayin itama da nata banason haka sanan inaso in gargadeki akan abinda kikaimun akan daddy kinji nafada miki idan ba hakaba zan dauki mummunan mataki akanki banason munafurci da rashin mutunci"hawaye ya wanke idon muneeba har zai wuce ta gefenta Ransa be masa dadin ganinta tana kuka ba ko babu komi akwai dansa a cikinta ya tsaya ta gefenta ya juyota kadan ya share mata hawaye yace"kukan na menene banason kukan kidaina kinji ko?"cikin sigar lallashi yayi mata maganar ta gyada masa kai yace "saina dawo zan fita aiki yanzun zan shiga sashen su momy inga yadda suka kwana saboda hankalina bai kwanta ba"nan ma wani mugun haushi da tsananin kishi ya turnuke muneeba ta kasa Masa saiya dawo yasa takalminsa ya dauki makulli. motarsa a gaban tv da wayoyinsa ya rufo kofar fadawa tayi kan gado ta fashe da kuka cikin daga murya tace "nashiga uku maike shirin faruwa dani?kardai yaseer ya dawo hankalinsa nasani dik soyayyar da yakemun dama baya cikin hankalinsa aikin boka ne"take ta tuna da yadda ya kwanta da ita jiya yadda takejin bananarsa na yawo a gabanta tamkar kogi yadda take zamewa tana fitowa dako a matse take gam ta rafka tagumi cikin tsananin tashin hankali take ta mike ta zauna ta mike tsaye ta shiga kaiwa da komowa cikib dakin ta d'ora hannunta akai tana hawaye menene mafita?take ta tuno da Anty sadiya kanwar hajiya rabi zata dawo yau tasan barikinta da tuggunta tasan zata warware musu matsalar dake shirin tunkaro su,
momy na tallabe da husnah wadda ta rame sosai ta tasa tea a gabanta tana kallon gefe daya dik ta rame ta hargitse tana jin motsi ta zabura tace"momy ga Abraham nan"momy ta rukota tana kokarin mikewa cikin tsoro yaseer ya shigo ajiyar zuciya husnah tayi tana ganinsa ta mike idanuwanta ya rufe rufff ta ruga da gudu ta rungumesa tana fadi"yaya yaseeer yaya yaseer ka taimakeni Abraham dodo ne yazo jiya zai kasheni kayimun addua kaji?"tsamm yaseer ya rungumeta sosai idanuwansa ya rufe jin nonuwanta a kirjinsa yasa bugun zuciyarsa ya tsananta momy na lura da yanayin da yaseer ya shiga dikda husnah matarsa ce mikewa tayi ta bubbuga husnah ta janyota daga jikinsa tana kara shigewa jikinsa tana kuka hajiya rabi ce ta shigo sashen ta soma tafa hannu "innahlillahi wa innah ilaihi rajiun mai zan gani haka?yaseer wani irin iskanci ne zainab ke kokarin sakaka akai da zaka rungume husnah a kirjinka?ko so kakeyi aljanin ya sabauta ka bari in kira daddy na sanar masa halin da kuke ciki"yaseer zaiyi magana momy tace"dakata yaseer karkace komi ni zan bata amsa ko kin manta akwai auren yaseer akan husnah?ko kwanciya da husnah yayi bai aikata haramun ba saboda tuntuni akwai igiyar auren husnah akansa"
"tou igiyar auren aljani kuma fa?ko mutum da aljani take aure?"husnah na hawaye take kallon hajiya rabi idanuwanta sun canja kala saboda kuka tace"a rashin sani yasa nayi rayuwa da aljani wanda ya kasance abun tsoro ban saniba amma yanzun a shirye nake da in rabu dashi ta ko wani hali"yaseer ya jinjina kai hajiya rabi tace "ni zakiyiwa rashin kunya?lallai kin tsotsi nonon zainab bari mijina ya dawo mahaifinki zai zaba koni koke shashasha wacce aljani ya gama dannewa"yaseer yakai kololuwa wajen bacin rai gashi daya bude baki zaiyi magana momy ke dakatar dashi Momy tace"yaseer kama hanya katafi wajen aikinka karkayi latti kaji"husnah ta ruko hannunsa batare da tasani ba ji takeyi tana murza tafin hannuwansa yadda takeyi dana Abraham wani shauko da jin dadi takeji wanda batasan dalilinsa ba ya shagwaltu da yadda take wasa da hannuwansa kusan minti daya momy tace "wai yaseer bazaka kama hanya katafi wajen aiki ba saina bata maka rai"husnah ta kalli momy tace"tsoro nakeji banaso yaya yaseer ya tafi Abraham zaizo ya cutar dani"idanuwanta suka kawo ruwa yaseer ya ruko kafadarta ya zaunar da ita yace"bazai cutar dakeba ki kwantar da hankalinki kinji?da kinga ya kamo hanya zaizo ki karanta...."wayarsa ce tayi ringing yayi saurin dubawa momy ke kiransa ya danna dauka "hello momy?antashi lafiya?"cikin ladabi da kaskantar dakai yake wayar kamar tana ganinsa tace"yaseer kana ina?"ya kalli momy dake tsaye tana kallonsa yace"ina dakin momy zainab amma yanxyn zani wajen aiki dama inada niyyar idan nadawo zan tsaya ta wajenki"ta amsa da "toh shikenan "ya kashe wayar ya kalli agogo a gaggauce ya mike yace"momy saina dawo" ya mike ya fice momy ta matso da cup din tea data hadawa husnah tace "Karbi wanan kisha yanzun kinii?kafin yayanki ya dawo anjima kinii?"tausayin momy ya kamata tana hango tsantsar soyayyarta a kwayar idon mahaifiyarta yanzun ya taji rashinta na shekara goma sha takwas cikin ta sha tara?ta tsare momy da ido har saida tadan tsorata tace"yadai husnah?"ta girgiza kai tace"Babu komi"ta karbi tea din ta kurba wani d'aci takeji yana taso mata tsananin takaici da tashin hankalin da take ciki....
******
hafeez na kwance a daki ya tallabe kansa tun dawowarsu daren jiya yake cikin tsananin damuwa gashi daddynsa yaki saurarensa meenal ta turo kofa kanwarsa tayi shirin makaranta ta dade tsaye baisan ta shigo ba cikin sanyin jiki tace "yayahhhh"ya juyo yadan kalleta ya kauda fuskarsa dake jajir cikin dasasshiyar murya yace "yadai?"murmushi tayi tac"kaje inji su ummah"ya gyada mata kai ta cigaba da tsayuwa yace "ki wuce kibani waje nace ganinan zuwa"ta huya a burgice ta rufo masa kofar ya mike ya zauna yanajin tsananin jiri ya mike ya bude kofarsa yana takowa kansa a kasa ya karaso mahaifinsa yayi masa wani kallo ta cikin farin glass yace"kai bazakaje office yau bane?ko kanacan kana tunanin matar aljan ne?"ran hafeez ya baci zaiyi magana ummah tace"rufemun baki shashashan banza kawai ashe dik wanan abun da kakeyi da firirita iyayen yarinyar suma basuda hankali bantaba sanin Alhaji badamasi dattijon banza bane sai yanzun"hafeez yace"ummah kun kasa gano kan wanan lamarin ba laifin daddy bane wallahi yarinyar nan kunsan batada lafiya ban boye muku ba sanan wanan aljanin bazai taba bari dama wani ya aureta ta dadi ba dole sai ya bullo da surkulle da siddabaru kala kala na tabbatar idan ance muku daddy bashike magana ba karkuyi musu kila ma aljanin ne yayi shigarsa yazo wajen tunda ba yau ya saba ba"ummah tayi kasake tana sauraren hafeez ganin ta natsu yasan zata fahimcesa ya gyara zama yace"haka ranan ya dauketa yayi shigar yaseer da ita nagansu nadauka shine ashe ba yaseer bane nima yayi shigata suka dauka nine nadauketa ashe bani bane ku fahimci wanan abun babu abinda aljani bazaiyiba ganin ya cutar da kai ya cimma burinsa"shiru daddynsa yayi yana kallonsa cike da mamaki yace"idan ko haka ne munyiwa alhaji badamasi mummunar fahimta dan ni yanata kirana a daren ma banbi ta kan wayarsa ba "hafeez ya sauke ajiyar zuciya yayi murmushin jin dadin sun fahimcesa yace"daddy Dan Allah kubarni in taimaki yarinyar nan saboda itadin abun taisayi ce"daddy ya jinjina kai yace"tashi kaje kayi breakfast katafi aiki zamu tattauna da ummahnka"ya mike cikin farin ciki yayi kewarta yanaso ya Ganta yasan halin da take ciki anya ma zai iya zuwa wajen aiki batare da yaje yaga husnah ba?....
*******
zaune take a parlor tayi shiru tana kallon tv a zahirin gaskiya hankalinta na kan tv amma a bad'ini zuciyarta ta lula cikin tunani tashar arewa 24 take kallo tayi wanka tasaka wasu kayan momy tana zaune tayi nisa cikin tunani mutanen cikin tv suka fara sauya mata daga mutane zuwa wata halittar ta daban ta waro idanuwanta tana kallonsu sosai wani namiji tagani kamanninsa sak kamannin da Abraham yazo mata dashi mai ban tsoro jiya yana nufota kamar zai fito daga cikin tv ta mike ta tsaya da sauri cikin sassarfa tasa hannu ta kashe tv tana ajiyar zucuya kafin ta juya an kunna tv sautin murya takeji daga cikin tv"kashewa kikayi saboda bakiso kiyi toxali da dodo?ai tinda kika kirani da dodo husnah ni masoyinki yanzun na sauya daga halittar da nake zuwa miki yanzun kika fara ganina kuma bazan taba rabuwa dake ba"gumi ne ya karyo mata tana waige waige babu kowa a patlorn zatayi magana taji an buga kofar parlorn ta juya da sauri bataga kowa ba tasake juyowa ta kurawa tv ido tagansa cikin fuskar tv ya tsura mata ido idanuwansa na fidda hawayen jini cikin tashin hankali take rawar baki tana fadin "yanzun kukan jini kakeyi saboda ka cutar dani nagano ko kai waye?"ya kafeta da ido ya bude bakinsa ta tsandare ihu aguje momy ta shigo dakin daidai nan Anty sadiyya ta shigo da akwatinta cikin gidan tana fadin "lafiya nakejin ihu gida kamar gidan yan bori?"hajiya rabi ta fito daga dakinta cike da farin ciki ta rangada guda tace "lale marhabin da zuwan yar uwata barka da zuwa"sadiya ta tsaya tana kallon sashen momy shekeke ta sheke da dariya tace "ya nakejin ihu cikin nan kuma ko kishiyar taki ta soma hauka ne?"hajiya rabi tace "husnah ce ta dawo kedai dan gata can aljani take aure matar aljan ce a cikin gidan"Anty sadiya ta dafe kirji cikin shakiyanci tace"banga ta zama daku ba tunda kun koma rabi mutum Rabi aljan"suka sheke da dariya hajiya rabi ta ruko hannunta cikin farin ciki suka shige,
Da safe yaseer ya shirya tsaf cikin kayan aiki sun matukar karbar jikinsa yana gaban madubi yana gyara necktie dinsa muneeba ta shigo ta jingina da jikin bango ta cikin madubi ya kalleta suka hada ido ya basar yace"yadai naganki haka ko bakida lafiya ne?"tambayar da yayi mata kenan yana kokarin juyowa ta girgiza kai idanuwanta sukai jajir tace"sam nakasa Gane maka a y'an kwanakin nan dik ka sauyamun ka tsaneni yanzun wani ji kakeyi da husnah sam baka damu dani da abinda ke cikin cikina ba"tayi kwalkwal da ido ya kalleta ta rike kwankwasonsa ta kauda kai yace"Mai kikeso inyi miki ne muneeba?goyaki kikeso inyi kinaso ki rinka comparing kanki da husnah ko?kinsam cewar keda husnah ba daya kuke a zuciyata ba kowa da matsayinsa da naki matsayin itama da nata banason haka sanan inaso in gargadeki akan abinda kikaimun akan daddy kinji nafada miki idan ba hakaba zan dauki mummunan mataki akanki banason munafurci da rashin mutunci"hawaye ya wanke idon muneeba har zai wuce ta gefenta Ransa be masa dadin ganinta tana kuka ba ko babu komi akwai dansa a cikinta ya tsaya ta gefenta ya juyota kadan ya share mata hawaye yace"kukan na menene banason kukan kidaina kinji ko?"cikin sigar lallashi yayi mata maganar ta gyada masa kai yace "saina dawo zan fita aiki yanzun zan shiga sashen su momy inga yadda suka kwana saboda hankalina bai kwanta ba"nan ma wani mugun haushi da tsananin kishi ya turnuke muneeba ta kasa Masa saiya dawo yasa takalminsa ya dauki makulli. motarsa a gaban tv da wayoyinsa ya rufo kofar fadawa tayi kan gado ta fashe da kuka cikin daga murya tace "nashiga uku maike shirin faruwa dani?kardai yaseer ya dawo hankalinsa nasani dik soyayyar da yakemun dama baya cikin hankalinsa aikin boka ne"take ta tuna da yadda ya kwanta da ita jiya yadda takejin bananarsa na yawo a gabanta tamkar kogi yadda take zamewa tana fitowa dako a matse take gam ta rafka tagumi cikin tsananin tashin hankali take ta mike ta zauna ta mike tsaye ta shiga kaiwa da komowa cikib dakin ta d'ora hannunta akai tana hawaye menene mafita?take ta tuno da Anty sadiya kanwar hajiya rabi zata dawo yau tasan barikinta da tuggunta tasan zata warware musu matsalar dake shirin tunkaro su,
momy na tallabe da husnah wadda ta rame sosai ta tasa tea a gabanta tana kallon gefe daya dik ta rame ta hargitse tana jin motsi ta zabura tace"momy ga Abraham nan"momy ta rukota tana kokarin mikewa cikin tsoro yaseer ya shigo ajiyar zuciya husnah tayi tana ganinsa ta mike idanuwanta ya rufe rufff ta ruga da gudu ta rungumesa tana fadi"yaya yaseeer yaya yaseer ka taimakeni Abraham dodo ne yazo jiya zai kasheni kayimun addua kaji?"tsamm yaseer ya rungumeta sosai idanuwansa ya rufe jin nonuwanta a kirjinsa yasa bugun zuciyarsa ya tsananta momy na lura da yanayin da yaseer ya shiga dikda husnah matarsa ce mikewa tayi ta bubbuga husnah ta janyota daga jikinsa tana kara shigewa jikinsa tana kuka hajiya rabi ce ta shigo sashen ta soma tafa hannu "innahlillahi wa innah ilaihi rajiun mai zan gani haka?yaseer wani irin iskanci ne zainab ke kokarin sakaka akai da zaka rungume husnah a kirjinka?ko so kakeyi aljanin ya sabauta ka bari in kira daddy na sanar masa halin da kuke ciki"yaseer zaiyi magana momy tace"dakata yaseer karkace komi ni zan bata amsa ko kin manta akwai auren yaseer akan husnah?ko kwanciya da husnah yayi bai aikata haramun ba saboda tuntuni akwai igiyar auren husnah akansa"
"tou igiyar auren aljani kuma fa?ko mutum da aljani take aure?"husnah na hawaye take kallon hajiya rabi idanuwanta sun canja kala saboda kuka tace"a rashin sani yasa nayi rayuwa da aljani wanda ya kasance abun tsoro ban saniba amma yanzun a shirye nake da in rabu dashi ta ko wani hali"yaseer ya jinjina kai hajiya rabi tace "ni zakiyiwa rashin kunya?lallai kin tsotsi nonon zainab bari mijina ya dawo mahaifinki zai zaba koni koke shashasha wacce aljani ya gama dannewa"yaseer yakai kololuwa wajen bacin rai gashi daya bude baki zaiyi magana momy ke dakatar dashi Momy tace"yaseer kama hanya katafi wajen aikinka karkayi latti kaji"husnah ta ruko hannunsa batare da tasani ba ji takeyi tana murza tafin hannuwansa yadda takeyi dana Abraham wani shauko da jin dadi takeji wanda batasan dalilinsa ba ya shagwaltu da yadda take wasa da hannuwansa kusan minti daya momy tace "wai yaseer bazaka kama hanya katafi wajen aiki ba saina bata maka rai"husnah ta kalli momy tace"tsoro nakeji banaso yaya yaseer ya tafi Abraham zaizo ya cutar dani"idanuwanta suka kawo ruwa yaseer ya ruko kafadarta ya zaunar da ita yace"bazai cutar dakeba ki kwantar da hankalinki kinji?da kinga ya kamo hanya zaizo ki karanta...."wayarsa ce tayi ringing yayi saurin dubawa momy ke kiransa ya danna dauka "hello momy?antashi lafiya?"cikin ladabi da kaskantar dakai yake wayar kamar tana ganinsa tace"yaseer kana ina?"ya kalli momy dake tsaye tana kallonsa yace"ina dakin momy zainab amma yanxyn zani wajen aiki dama inada niyyar idan nadawo zan tsaya ta wajenki"ta amsa da "toh shikenan "ya kashe wayar ya kalli agogo a gaggauce ya mike yace"momy saina dawo" ya mike ya fice momy ta matso da cup din tea data hadawa husnah tace "Karbi wanan kisha yanzun kinii?kafin yayanki ya dawo anjima kinii?"tausayin momy ya kamata tana hango tsantsar soyayyarta a kwayar idon mahaifiyarta yanzun ya taji rashinta na shekara goma sha takwas cikin ta sha tara?ta tsare momy da ido har saida tadan tsorata tace"yadai husnah?"ta girgiza kai tace"Babu komi"ta karbi tea din ta kurba wani d'aci takeji yana taso mata tsananin takaici da tashin hankalin da take ciki....
******
hafeez na kwance a daki ya tallabe kansa tun dawowarsu daren jiya yake cikin tsananin damuwa gashi daddynsa yaki saurarensa meenal ta turo kofa kanwarsa tayi shirin makaranta ta dade tsaye baisan ta shigo ba cikin sanyin jiki tace "yayahhhh"ya juyo yadan kalleta ya kauda fuskarsa dake jajir cikin dasasshiyar murya yace "yadai?"murmushi tayi tac"kaje inji su ummah"ya gyada mata kai ta cigaba da tsayuwa yace "ki wuce kibani waje nace ganinan zuwa"ta huya a burgice ta rufo masa kofar ya mike ya zauna yanajin tsananin jiri ya mike ya bude kofarsa yana takowa kansa a kasa ya karaso mahaifinsa yayi masa wani kallo ta cikin farin glass yace"kai bazakaje office yau bane?ko kanacan kana tunanin matar aljan ne?"ran hafeez ya baci zaiyi magana ummah tace"rufemun baki shashashan banza kawai ashe dik wanan abun da kakeyi da firirita iyayen yarinyar suma basuda hankali bantaba sanin Alhaji badamasi dattijon banza bane sai yanzun"hafeez yace"ummah kun kasa gano kan wanan lamarin ba laifin daddy bane wallahi yarinyar nan kunsan batada lafiya ban boye muku ba sanan wanan aljanin bazai taba bari dama wani ya aureta ta dadi ba dole sai ya bullo da surkulle da siddabaru kala kala na tabbatar idan ance muku daddy bashike magana ba karkuyi musu kila ma aljanin ne yayi shigarsa yazo wajen tunda ba yau ya saba ba"ummah tayi kasake tana sauraren hafeez ganin ta natsu yasan zata fahimcesa ya gyara zama yace"haka ranan ya dauketa yayi shigar yaseer da ita nagansu nadauka shine ashe ba yaseer bane nima yayi shigata suka dauka nine nadauketa ashe bani bane ku fahimci wanan abun babu abinda aljani bazaiyiba ganin ya cutar da kai ya cimma burinsa"shiru daddynsa yayi yana kallonsa cike da mamaki yace"idan ko haka ne munyiwa alhaji badamasi mummunar fahimta dan ni yanata kirana a daren ma banbi ta kan wayarsa ba "hafeez ya sauke ajiyar zuciya yayi murmushin jin dadin sun fahimcesa yace"daddy Dan Allah kubarni in taimaki yarinyar nan saboda itadin abun taisayi ce"daddy ya jinjina kai yace"tashi kaje kayi breakfast katafi aiki zamu tattauna da ummahnka"ya mike cikin farin ciki yayi kewarta yanaso ya Ganta yasan halin da take ciki anya ma zai iya zuwa wajen aiki batare da yaje yaga husnah ba?....
*******
zaune take a parlor tayi shiru tana kallon tv a zahirin gaskiya hankalinta na kan tv amma a bad'ini zuciyarta ta lula cikin tunani tashar arewa 24 take kallo tayi wanka tasaka wasu kayan momy tana zaune tayi nisa cikin tunani mutanen cikin tv suka fara sauya mata daga mutane zuwa wata halittar ta daban ta waro idanuwanta tana kallonsu sosai wani namiji tagani kamanninsa sak kamannin da Abraham yazo mata dashi mai ban tsoro jiya yana nufota kamar zai fito daga cikin tv ta mike ta tsaya da sauri cikin sassarfa tasa hannu ta kashe tv tana ajiyar zucuya kafin ta juya an kunna tv sautin murya takeji daga cikin tv"kashewa kikayi saboda bakiso kiyi toxali da dodo?ai tinda kika kirani da dodo husnah ni masoyinki yanzun na sauya daga halittar da nake zuwa miki yanzun kika fara ganina kuma bazan taba rabuwa dake ba"gumi ne ya karyo mata tana waige waige babu kowa a patlorn zatayi magana taji an buga kofar parlorn ta juya da sauri bataga kowa ba tasake juyowa ta kurawa tv ido tagansa cikin fuskar tv ya tsura mata ido idanuwansa na fidda hawayen jini cikin tashin hankali take rawar baki tana fadin "yanzun kukan jini kakeyi saboda ka cutar dani nagano ko kai waye?"ya kafeta da ido ya bude bakinsa ta tsandare ihu aguje momy ta shigo dakin daidai nan Anty sadiyya ta shigo da akwatinta cikin gidan tana fadin "lafiya nakejin ihu gida kamar gidan yan bori?"hajiya rabi ta fito daga dakinta cike da farin ciki ta rangada guda tace "lale marhabin da zuwan yar uwata barka da zuwa"sadiya ta tsaya tana kallon sashen momy shekeke ta sheke da dariya tace "ya nakejin ihu cikin nan kuma ko kishiyar taki ta soma hauka ne?"hajiya rabi tace "husnah ce ta dawo kedai dan gata can aljani take aure matar aljan ce a cikin gidan"Anty sadiya ta dafe kirji cikin shakiyanci tace"banga ta zama daku ba tunda kun koma rabi mutum Rabi aljan"suka sheke da dariya hajiya rabi ta ruko hannunta cikin farin ciki suka shige,