← Book details Duhu Part 1 Complete Hausa Novel Local reading mode
READING PART 55 OF 68

Sashe 55

Duhu Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read

******
direct dakinta ya wuce ummah hadiza ta wuce nasu dakin itada nusrah,
tana zaune ta mike kafa kan gado ta tsurawa gefe daya ido hawaye na gudu a fuskarta aka turo kofar taji motsin shigowarsa gabanta yadan fadi tayi saurin share hawayenta ta cikin duhu yake hangenta saidai dakin da dan haske kadan sakamakon window data bude wata iska mai dadi tana kad'awa ya karasa jikinsa na rawa "husnah husnah badai kuka kikeyi ba ko?"ta girgiza masa kai cike da dauriya tace "akan me zanyi kuka?meyasa me akayimun?inace kana can tare da matarka ne?"damm gaban Yaseer ya fadi ya hadiyi wani miyau mai daci jin yadda husnah ra jeho masa tambaya badai husnah kashinsa takeyiba kenan itama tana sonsa?katse masa tunani tayi tace "karkayi tunanin kishi nakeyi akanka ko daya bana kishi saidai ina cikin tsananin damuwa sakamakon muryar da kunnuwana kejin amon sautinta bana ganinsa yanzun tunda nasha wanan maganin muryarsa tanayimun tamkar nasanta"janyota yayi ya rungumeta wani farin ciki ne ya lullubesa yadda husnah ke magana sak mutum sabanin baya ko yace jiya jiyan nan kici kicin kwacewa takeyi yadda takejin kamshin turaren da ke jikinsa na bugun kanta amai na kokarin taso mata fuzgota yayi "com on kiyi hakuri nayi laifi bacci ne ya daukeni dakin muneeba kinji?ban kumasan nayiba dan na tabbatar itace sila amma zan nuna mata bacin raina"wato bacci akasashi?yana shafa gashin kanta yana yawo da hannuwansa a jikinta ya sauko da kansa wuyanta yana tsotsar wuyanta yana mata tafiyar tsutsa a jikinta wani yarrr takeji a jikinta ta lafe ta sauke wata ajiyar zucuya ya rungumeta sosai yana kokarin kai hannunsa breast dinta ta rike cikin wata irin murya tace "zafi sukemun"a hankali a daisashe yace "bazanyi miki da zafiba ina tsananin sonsu"ya soma matsa nipples dinta taja numfashi tace aushhhhhh hakan datace ya zautar DA yaseer ya soma mammatsasu yana shinshina jikinta kamshin ta dai na zautar dashi tuni yayi fancakali da rigar baccinta jin abu na zungurinta yadda ta mike tace cikin tsoro "zafi ni zanji zafi?"cikin shagwaba take maganar yace "bazanyi miki da zafi ba yau"murya kasa kasa yakeyi karar faduwar abu yaji tasss a cikin gidan nan da nan suka soma jin kofofi na karo da juna tamkar hadawa akeyi jikinta na rawa tace "tsoro nakeji kanajin ana bubbuga abu"

"shhhhh"yace ya hade bakinsu waje daya ya soma kissing dinta yana kokarin bude kafarta kofa yaji an buga gararam ta zabura ya janyota yasan ko daga ina wanan abun yake.....

*WANAN LITTAFIN NA DUHU 300 KACAL ZAKI BIYA KI MALLAKI NAKI IDAN BAKI BIYABA KIKA KARANTAMUN BAN YAFEBA*

08036953516
07042277401

*SLIMZY*✍🏻🥱bacci....🚶🏻‍♀️

44
Daddy karfe biyu na dare ya tashi ya zauna yayi tagumi ya rasa abinda keyi masa dadi ya kalli hajiya rabi dake baccinta cikin kwanciyar hankali ya kunna wutar dakin ya zauna gefen gado yayi tagumi cikin bacci taga haske a idonta tadan bude idonta hasken ya gauraye mata ido ta kallesa cikin muryar bacci tacev"Alhaji?"kiran sunansa tayi da sauri ya juyo yana kallonta "yadai ya kika tashi?"ta girgiza masa kai "hasken fitila ne ya tasheni naganka zaune menene ya hanaka baccu?"tambayar da tayi masa kenan kallonta yakeyi shima din besan meye ya hanasa baccin ba inama yanada amsar wanan tambayar, gyara zama yayi ya kwanta kawai yasa hannu ya kashe fitilar rufe idonta tayi ta cigaba da baccinta bayan minti biyar ya mike ya zura takalminsa dake gefen gadonsa ya fito haske ya hanga a sashen momy ya karasa cikin dauke sahun takunsa gabansa na faduwa ya tsaya daga baya baya hangenta yayi akan dadduma zaune alamu sun nuna addua takeyi sakamakon yadda ta daga hannuwanta sama bakinta na motsi ya dade yana kallonta sanan ya juya kamar ance ta kalli kofa tayi saurin shafawa tace"Alhaji?"cikin karfin hali yadan waigo ya kalleta dik adabarce yake yace "naam na fito neman ruwa ne"yasa kai ya tafi girgiza kai tayi ta daga ido ta kalli sama yau kacal Allah ya nuna mata falalar addua domin tasan adduoin da tayi a abincinsa da wanda takeyi yanzun ne yayi tasiri dikda baya cikin hayyacinsa amma alamu sun nuna gaba daya a daburce yake yana kokarin shiga sashen hajiya rabi sukai kicibis da ita ta tsaresa "Alhaji ina kaje da wanan dare?kardai kacemun sashen hajiya zainab kaje?"cikin rudewa take masa tambayar jikinta na rawa abinda bata taba tsammani ba tagani yadan giftata ya shafa kansa yayi tsaki kadan cike da damuwa yace "wallahi nakasa bacci sam bansan abinda ke damuna bane rabi nima kawai fitowa nayi naga sashenta da hasken wuta shine na leka ba wani abuba"dafe kirji hajiya rabi tayi kodai boka yayi mistaking bata maganine?ya bata maganin da Alhaji ke neman dawowa hayyacinsa?tunda yaci abincin jiya take ganinsa kamar wani zautacce,binsa tayi cikin dakin dakyar take daga kafarta tsananin damuwa da rudewa wuceta yayi zai shiga toilet tace "Alhaji me zakayi ne kazo ka kwanta karkazo da rana kana rama bacci idan ma bakada lafiya ne gobe sai muje asibiti a dubaka"

"Alwala nakeso nayi narasa abinda kemun dadi kuma kona kwanta bazanyi baccinba shiyasa gara nayi sallahar kawai"habtar cikinta ta tsarga take ta tuna da furucin boka matukar tabar alhaji yana sallahr dare bata dauke masa hankali ko yana azhkar to tabbas asirin zai karye kuma idan ya karye zata shiga matsala dan yaba tsananin son matarsa, gumi ne ya karyo masa ta mike cikin sauri ta rukosa ta cakumosa cikin kissa ta shagwabe "kasani a damuwa Alhaji idan ba ganinka nayi a kwanceba bazan samu kwanciyar hankali ba gaba daya na rude bansaba ganibka haka ba"saiga hawaye a idonta na bakin ciki a fili kuwa damuwa take nuna masa ajiyar zuciya yayi ta rukosa suna tafiya gabanta na faduwa suka karaso kan gadon da sauri tasa hannu ta kashe fitilar ta cukwikuye shi suka kwanta tanajin yadda yake sauke numfashi da wata irin ajiyar zuciya.....

nusrah mikewa tayi ta zauna gefen gado ta tattaba ummah hadiza dake munshari tace "ummah ummah tashi kiji motsin da akeyi cikin gidan nan nakasa bacci"

"umm umm umm motsi fa kikace ina motsin yake,kai waye nan wani shegen ne?"ummah hadiza tace cikin wata irin muryar bacci dik a daburce take ta mike ta zauna ta sako kafarta ta sakko dippp kasa ta nufi kofa daga bayanta nusrah ke biye da ita har parlorn gani suke haske na haska ko ina kamar ana wasa da touch light jikin nusrah ya kama rawa tace "ummah ummah tsoro nakeji muje ciki nidai muje?"bata rufe bakiba taji an bugo kofa hade da tsaki hade da kwafa,ummah hadiza ta tsaya tana karanto addua tana tofawa ko wani angle na cikin gidan ko d'ar bataji ba nusrah na Labe kamar tasaki fitsari daga bayansu sukaji ance "dik zamuyi maganinsu"wata murya sukaji zuhraliyya ce da wanan muryar nusrah ta ruko hannun "ummah hadiza muje muje ciki kinji me sukace"sai gumi takeyi har tana cin karo da kofa tayi ciki aguje take ummah hadiza taji kamar anyi ruwa an dauke dik buge bugen da akeyi ta kalli agogo karfe uku na dare an kusa kiran sallahr farko kawai tana shiga ta wuce toilet taje tayo alwala tazo ta shimfida dadduma ta soma sallah....

husnah na kwance a kirjin yaseer akai kiran sallar asuba a hankali ya bude idonsa ya saukesu akanta gashin kanta ya bazu a fuskarta yadda ta kankamesa tamkar zaa kwaceshi daga wajenta yasa hannu ya gyara gashin ta a hankali ya shafa fuskarta ya tsareta da ido pink lips dinta yake kallo da idonta a rufe saidai fuskarta tayi ja ya kallesa cikin hasken dakin ya rasa yadda zai gyara mata kwanciya ya tashi yayi wanka yadda ta rikesa a hankali yakeson zame jikinsa tayi caraf ta rukosa ta bude idonta jikinta na rawa ya kalleta "lafiya?"waige waige takeyi bataga komiba shiru wata ajiyar zuciya ta sauke "kinyi mafarki ne?fadamun ko kina ganin wani abu ne?"girgiza masa kai tayi tace "tun motsin da nakeji cikin dare dakyar nayi bacci ina zaka tafi kabarni ni tsoro nakeji"ta makalkalesa ya shafa bayanta ya mike ya zauna ya rungumota yasa hannu ya kunna fitilar gefen gado haske ya gauraye daki ya kalleta ya manta da tsurara suke tayi saurin rufe jikinta da bargo yayi dariya yace "tashi muje ciki muyi wanka to"ta makale kafadarta cikin shagwaba tace "ni saidai ka daukeni'ya kwaikwayeta yadda tayi wata dariya tayi da fararen hakoranta suka bayyana a jere wanda suka kara mata kyau, cakk ya dauketa suka shiga toilet ya kunna shower shida ita suna rungume da juna ruwa na zubowa tun daga kansu Yaseer ya nuna mata yadda zatayi wankan tsarki Tayi yadda yace ya janyota ya rungumeta yana shafata idonsu a rufe duk a jike suke rungume suke da juna yana shafo mazaunanta cikin wata irin murya tace"ba kace munyi wankan tsarki ba?"girgiza Kai yayi cike da shauki yace "kedin ce kin gama gigitani da soyayyarki musamman wanan shagwabar wanan jikin kuwa hmmmm wani sirri ne a cikinsa"dariya tayi sukaji anadan kwankwasawa ya rukota shhhh "ummah hadiza ce tazo tashin mu ne"ta zaro ido tace "haba nidai ba ruwana bari na fita"ya fuzgota yana mata dariya tana dukansa ya matseta a jikinsa yayi mata wanka tas yayi y dauro towel ya daukota suka fito an tada sallah a masallaci hakan yasa yajasu sallah sukayi tare....
*******
karfe tara na safe muneeba dakyar ta motsa kanta na tsananin sara mata sakamakon kukan da tayi jiya jinta tayi sharkaf Akan kujerarta tayi saurin mikewa ta tashi ta kalli jikinta rigar baccinta milk ce taga wani koren abu kamar mai alamar daga jikinta yake fitowa tayi saurin mikewa taga yana bin kafarta mararta ce ta karta mata ta durkushe wajen tace "washhh Allah na"saida gumi ya karyo mata ta rarrafa ta dauki wayarta ta kira Anty sadiya,

tana dauka tace "ah ah kaga yar dake kwacewa amarya kwana har kuntashi ne ko har yanzun be farfado ba?"yatsina fuska muneeba tayi tace "banida lafiya nikadai na kwana"

"garin yaya?ya akai hakan?"tsaki muneeba tayi tace "wanan ummah hadizar mana itace tazo ta biyoshi kai wanan matar anyi makira"Anty sadiya tayi ajiyar zucuya tace "wanan matar sai mun tashi tsaye akanta sanan ke dole ma muhada abinda zatabar gidan'
Chapter 55 · 0% Book details