Sashe 28
Duhu Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
kan daddy ya sara masa take yaga DUHU kamar kiftawar ido ya koma daidai yayi murmushi Abraham ya fito da wani abu daga idonsa ya Shiga jikinsa yace "Ayya aini yanzun na fahimcu komi nadawo hayyacina akan maganar taku dama naso hafeez ya kawomin takardar sakin husnah ne amma be kawoba kuma gaskiya akwai auren aljani atare da husnah yanzun kuma tanason mijinta"a tare hafeez da uncle dinsa da daddy suka kalli Alhaji badamasi,aminin Alhaji badamasi Alhaji sidi yace"badamasi kasan mai kake fada kuwa kodai kafara jin bacci ne?auren aljani fa kace?"ya jinjina musu kai fuskarsa a daure yace"kwarai dagaske aljani take aure Kuma bazan iya rabasu ba tunda sunason juna dan haka hafeez ya hakura da wanan aure dan bazan bashiba"
hafeez ya mike idanuwansa a rufe yana kallon inuwar Abraham yana murmushi Yana nunasa da yatsa yace"karya kakeyi wallahi ba yin kan daddy bane daddy da kansa ya bani husnah gashinan ina ganinsa a kusa da daddy aljani ne gashi nan shine ke shafar daddy"hafeez cikin zafin nama Yana kokarin kaiwa Abraham duka ya bugi bango hannunsa ya fashe take jini ya soma zuba mikewa daddyn hafeez yayi cikin rikicewa yake fad'in "kagani ko kagani meye haka kai kasamu tabin hankali ne?"uncle din hafeez ya rukosa Alhaji sidi a tsorace yake waige waige daddy kalle kalle ya somayi yaba kallon hafeez yana kallon mutanen wajen,ran daddyn hafeez ya baci kasa magana yayi ya fizgo hafeez ya wanka masa mari ya dafe gefen fuskarsa ya juyo ya sake sharara masa mari yace "wuce mutafi wuce kafin a illatamin kai dama kasan da wanan maganar kasa mukazo?"hafeez ya bude baki zaiyi magana dadddy cikin rashin fahimta yace"ya zaku tafi ina zakuje ko magana bakayiba?"wani kallo daddyn hafeez yayi masa ya fuzgi hannun hafeez suka fice..... kallon Alhaji sidi yayi zaiyi magana kawai ya daga masa hannu ya soma zazzaga masa masifa ta inda yake shiga bata nan yake fita ba,
hajiya rabi ce tsaye kan momy cikin dariyar keta tace"Alhamdulillah Allah zai kad'a mana matar aljan dan gashi can anzo neman aurenta daga gidansu hafeez taje can ta cigaba da yi musu siddabarunta"momy ranta bace yake ta kasa magana sai tsananin damuwa data tsincu kanta kenan hajiya rabi tayi nasarar raba yaseer da husnah saboda yarta?daddy ne ya shigo sai gumi yakeyi yana mazurai cikin damuwa hajiya rabi saida taji yarrr tadan dake tace "Alhaji lafiya?ina nan muna tattauna yadda biki zai kasance da zainab"momy tayi saurin kallonta zatayi magana daddy yace "Wani biki?hmmm bayan wanan aljanin na husnah ya lalata komi?wallahi ni bansan meye ya faruba nadaiga mahaifin hafeez ya fusata hannun hafeez sai jini kawai yakeyi haka suka kad'a kai suka tafi babu wabda ya saurareni sai Alhaji sidi ke sanar mun da abinda nace waini nace bazan basu aureba yata tana auren aljan"dafe kirji hajiya rabi tayi taja da baya"Aljan kuma?"kasa magana daddy yayi idanuwansa sunyi jajir gumi kawai yakeyi yace"yau na kunyata shikenan mutanen nan da sukazo manyan mutane kindaisan waye haske a garin nan yau nine nayi wanan taasar wallahi bansan nayiba"momy tausayin daddy ya kamata a karo na farko yadda ya rude yana rantsuwa momy tace"Daddy ka kwantar da hankalinka zaa fahimci juna"wani kallo yayi mata cikin bacin rai yasa kai ya shige hajiya rabi ta take masa baya tana mata wani kallo....
"yaseer karya kakeyi ban yarda cewar bakai bane kazo gidan nam yanzun katafi ba dadewa kadawomin cikin wani yanayi kamar dan shaye shaye?baka isaba kayi karya dole husnah ta dawo gidan nan kamar yadda kace"yaseer cikin tashin hankali yace"momy wallahi bani bane aljani ne yazo miki a suffata wallahi tallahi bani bane idan husnah ta dawo gidan nan tabbas akwai wani nufi dake zucuyarsa wanda zai aiwatar zai kara samun galaba akanmu"yusra ce ta shigo cikin tsoro tace "momy ba yaya yaseer bane yazo tun zuwansa naji a jikina bashi bane gudun karya fahimci nagane ba yaseer bane ya cutar damu kikaji nayi masa wanan maganar"momy dafe kai tayi kanta ya dau carji ta sunkuyar da kai sukai ido hudu da kafar yaseer tabbas wanan ba takalmin da yaseer yazo dashi bane dik ta rude tace"tabdijan muna cikin tashin hankali dole zaa gaggauta maida aurenku da yarinyar nan kafin komi ya kara tabarbarewa"yaseer ya ja numfashi ya sauke ganin momy ta dawo hayyacinsa ya soma mata magiya"momy idan husnah ta dawo gidan nan bamusan nufinsa ba"momy ta girgiza kai "ka kwantar da hankalinka husnah zata dawo nan kuma babu abinda zai faru babu abinda zai iya"yaseer sam hankalinsa bai kwanta ba kenan Abraham yayi nasara akansa?dole zai samu innah gobe ita kadai ce zata warware wanan matsalar haka yayi sallama da momy ya fice dare ya somayi,
*****
tana kwance tayi lamo akan gado tana tunani shikenan momy na fushi da ita ganinsa tayi kamar daga sama ta mike da sauri tana kallonsa wani kallo yayi mata take ta dawo hayyacinta a sanyaye tace"Abraham "ta kira sunansa ya daga mata hannu yace"babu abinda zaki fadamun tunda kika iya kyale shi yake rungumar jikinki bayan da aurena akan ki husnah bayan kinyimun alkawari akan bazaki bari wani ya rabeki ba yanzun kinsan gwagwarmayar da nayi cikin yammacin nan zuwa yanzun wajen ganin na lalata neman aurenki na kwaceki batare da anyi abinda zan kasa zama dake ba"hawayene suka wanke mata ido ta rugo ta rungumesa ta kwantar da kai Abraham yana shan wahala sosai akanta su momy sun kasa yi musu uzuri da tsananin kaunar da sukeyi wa juna ya shafa kanta yace"ya isa haka kinsan banason kukan ki ko"....daga parlor momy ke kwalawa husnah kira "fito kisha maganinki"ta kalli Abraham ya jinjina mata kai yace"jeki sha na rigada na lalata maganin hakan bazaisa mu nisanta juna ba"ajiyar zuciya ta tafi tanayi tana waigensa yace"babu inda zani"ta jinjina kai ta fito jiki ba kwari ta kalli fuskar momy fuskarta a daure babu walwala yaseer ne ya shigo kamar an jehosa "lafiya yaseer daga ina kake a wanan daren"dik a yamutse yake yana kallon momy ya dubi husnah itama shi take kallo momy ta watsa mata harara husnah a sanyaye tace"momy fushi kikeyi har yajzun dani nace bazan sakeba kinji?"a shagwabe tayi maganar take yaji wani abu ya caki zucuyarsa yana tsananin son shagwabarta Burgesa takeyi ya dade da gano shagwababbiya ce Momy tace "ashe kinada hankali kinsan fushi husnah tunda bakison fushina meyasa kike biyewa aljani yana saki kina cutar damu shima yana cutar da dan uwanki?duba kigani yadda yasa kika kona dan uwanki da ruwan zafi wanda dan bakisan wahalar daya sha dake tun kina ciki ba"tayi saurin dago kai ta kalli momy ta kallu yaseer jiki babu kwari tace "yaya yaseer kayi hakuri nadaina kayafemun kace momy ta daina fushi dani"momy na rike da jarkar maganin,yaseer ya shagala da kallon husnah ko kifta ido bayayi har saida tace "kaji?"yadan razana yace "umm umm me kikace husnah"kallonsa ta saki baki tanayi momy tace"hakuri take baka"ya jinjina mata kai yace"na hakura kinji amma kisani kiyi tunani wanan aljanin naki na kaunarki yakeyi ba cutar dake yakeyi ko bakiga yaki barinki kisake da mutane kiyi walwala ba kullum kuna manne kedashi"tayi shiru jikinta a sanyaye yace"kuma kinga mu mutane yam adam bama cutar da jamaa bama rikida mu zama wani abun halitta ko?ko kin taba ganin niko momynki wani ya rikida ya zama wani abu?"ta girgiza kai tabbas ita meyasa to jnn suke rikida yaseer yace"abinda yasa suke rikida saboda mu bamu ganinsu su suna ganinmu sanan su an haliccesu daga wuta mu an haliccemu daga kasa kinga akwai banbanci ko"gumi ya karyowa husnah take wani bangare na zucuyarta ya yarda da maganarda yaseer yayi mata jikinta ya mutu tasa hannu ta karbi maganin Tasha yaseer yace"muje kiyi alwala kafin ki uwanta"momy ta jinjina kai cike da gamsuwa tace"kuje dakina ka rakata"momy ta rufe galom din maganin ta ajiye gefen kujera ta janyo mp3 din da akasa mata memory na karatu kusa da ita,
yaseer na gaba husnah na biye dashi ya tsaya a jikin toilet ya nuna mata ba musu ta shiga tayi alwala tiryan tiryan ta fito yace"da kyau husnah"tayi murmushi gaba daya hankalinta ya kasu gida biyu tana tunanin maganganun yaseer da ya gamayi mata ta nufi dakin tana shiga Abraham ya mike ganinsu tare da yaseer sanan tayi alwala ta shigo ta saci kallon yaseer ya rufe mata kofa ya juya ta dubi Abraham gani tayi ya mike yanaja da baya sakin baki tayi tana kallon kanta yadda yakeyi kamar yana jim tsoron wani abu a tare da ita tace "lafiya?ina zakaje?"ta tambayesa cike da mamaki yadda taga ya tsorata hasken alwala ke haske masa ido wani hucin zafi daga jikinta yana tunkaroshi tsaki yaja yayi Yar kara ya bace parlor yaje sautin karatun kurani nam ma cikin dimaucewa ya bace karya samu rauni....
yaseer dakyar ya shiga saboda gajiya zuciyarsa cunkushe da tunaninta shagwabarta ke rikita masa kwakwalwa bazai taba bari momy ta dauketa daga gidan nan ba dole gobe zai ziyarci innah yana kokarin rufe kofa muneeba ta zabura ta mike yana juyowa sukai ido hudu yace "umm ahhh baki bacci ba"wani kallo tayi masa ta kalli agogo sha daya da minti ashirin tun fitarsa sallahr magriba yace "baki bacci ba ya jikin naki?"wasu hawayene yaga suna zubowa a idonta take tausayinta ya lullubesa ga d'ansa dake kwance cikinta yana kokarin rungumeta cike da tsiwa ta dakatar dashi bata fasa zubar hawaye ba,
husnah juyi takeyi ta kasa bacci maganganun yaseer ke yawo a kwanyar kanta ga kewar Abraham dake damunta ta mike ta zauna tarasa meyasa har yanzun bedawo ba gashi sun saba kwana tare ta kwantar da kai a pillow ta lumshe ido tana tsumayensa tana bukatarsa a tare da ita akwai tambayoyin da zatayi masa....
*WANAN LITTAFIN NA DUHU NA KUDI NE 300 ZAKI BIYA KI MALLAKI NAKI IDAN BAKI BIYABA KIKA KARANTAMUN ALLAH YA ISA!!!!*
08036953516
07042277401
*SLIMZY*✍🏻
27
hafeez ya mike idanuwansa a rufe yana kallon inuwar Abraham yana murmushi Yana nunasa da yatsa yace"karya kakeyi wallahi ba yin kan daddy bane daddy da kansa ya bani husnah gashinan ina ganinsa a kusa da daddy aljani ne gashi nan shine ke shafar daddy"hafeez cikin zafin nama Yana kokarin kaiwa Abraham duka ya bugi bango hannunsa ya fashe take jini ya soma zuba mikewa daddyn hafeez yayi cikin rikicewa yake fad'in "kagani ko kagani meye haka kai kasamu tabin hankali ne?"uncle din hafeez ya rukosa Alhaji sidi a tsorace yake waige waige daddy kalle kalle ya somayi yaba kallon hafeez yana kallon mutanen wajen,ran daddyn hafeez ya baci kasa magana yayi ya fizgo hafeez ya wanka masa mari ya dafe gefen fuskarsa ya juyo ya sake sharara masa mari yace "wuce mutafi wuce kafin a illatamin kai dama kasan da wanan maganar kasa mukazo?"hafeez ya bude baki zaiyi magana dadddy cikin rashin fahimta yace"ya zaku tafi ina zakuje ko magana bakayiba?"wani kallo daddyn hafeez yayi masa ya fuzgi hannun hafeez suka fice..... kallon Alhaji sidi yayi zaiyi magana kawai ya daga masa hannu ya soma zazzaga masa masifa ta inda yake shiga bata nan yake fita ba,
hajiya rabi ce tsaye kan momy cikin dariyar keta tace"Alhamdulillah Allah zai kad'a mana matar aljan dan gashi can anzo neman aurenta daga gidansu hafeez taje can ta cigaba da yi musu siddabarunta"momy ranta bace yake ta kasa magana sai tsananin damuwa data tsincu kanta kenan hajiya rabi tayi nasarar raba yaseer da husnah saboda yarta?daddy ne ya shigo sai gumi yakeyi yana mazurai cikin damuwa hajiya rabi saida taji yarrr tadan dake tace "Alhaji lafiya?ina nan muna tattauna yadda biki zai kasance da zainab"momy tayi saurin kallonta zatayi magana daddy yace "Wani biki?hmmm bayan wanan aljanin na husnah ya lalata komi?wallahi ni bansan meye ya faruba nadaiga mahaifin hafeez ya fusata hannun hafeez sai jini kawai yakeyi haka suka kad'a kai suka tafi babu wabda ya saurareni sai Alhaji sidi ke sanar mun da abinda nace waini nace bazan basu aureba yata tana auren aljan"dafe kirji hajiya rabi tayi taja da baya"Aljan kuma?"kasa magana daddy yayi idanuwansa sunyi jajir gumi kawai yakeyi yace"yau na kunyata shikenan mutanen nan da sukazo manyan mutane kindaisan waye haske a garin nan yau nine nayi wanan taasar wallahi bansan nayiba"momy tausayin daddy ya kamata a karo na farko yadda ya rude yana rantsuwa momy tace"Daddy ka kwantar da hankalinka zaa fahimci juna"wani kallo yayi mata cikin bacin rai yasa kai ya shige hajiya rabi ta take masa baya tana mata wani kallo....
"yaseer karya kakeyi ban yarda cewar bakai bane kazo gidan nam yanzun katafi ba dadewa kadawomin cikin wani yanayi kamar dan shaye shaye?baka isaba kayi karya dole husnah ta dawo gidan nan kamar yadda kace"yaseer cikin tashin hankali yace"momy wallahi bani bane aljani ne yazo miki a suffata wallahi tallahi bani bane idan husnah ta dawo gidan nan tabbas akwai wani nufi dake zucuyarsa wanda zai aiwatar zai kara samun galaba akanmu"yusra ce ta shigo cikin tsoro tace "momy ba yaya yaseer bane yazo tun zuwansa naji a jikina bashi bane gudun karya fahimci nagane ba yaseer bane ya cutar damu kikaji nayi masa wanan maganar"momy dafe kai tayi kanta ya dau carji ta sunkuyar da kai sukai ido hudu da kafar yaseer tabbas wanan ba takalmin da yaseer yazo dashi bane dik ta rude tace"tabdijan muna cikin tashin hankali dole zaa gaggauta maida aurenku da yarinyar nan kafin komi ya kara tabarbarewa"yaseer ya ja numfashi ya sauke ganin momy ta dawo hayyacinsa ya soma mata magiya"momy idan husnah ta dawo gidan nan bamusan nufinsa ba"momy ta girgiza kai "ka kwantar da hankalinka husnah zata dawo nan kuma babu abinda zai faru babu abinda zai iya"yaseer sam hankalinsa bai kwanta ba kenan Abraham yayi nasara akansa?dole zai samu innah gobe ita kadai ce zata warware wanan matsalar haka yayi sallama da momy ya fice dare ya somayi,
*****
tana kwance tayi lamo akan gado tana tunani shikenan momy na fushi da ita ganinsa tayi kamar daga sama ta mike da sauri tana kallonsa wani kallo yayi mata take ta dawo hayyacinta a sanyaye tace"Abraham "ta kira sunansa ya daga mata hannu yace"babu abinda zaki fadamun tunda kika iya kyale shi yake rungumar jikinki bayan da aurena akan ki husnah bayan kinyimun alkawari akan bazaki bari wani ya rabeki ba yanzun kinsan gwagwarmayar da nayi cikin yammacin nan zuwa yanzun wajen ganin na lalata neman aurenki na kwaceki batare da anyi abinda zan kasa zama dake ba"hawayene suka wanke mata ido ta rugo ta rungumesa ta kwantar da kai Abraham yana shan wahala sosai akanta su momy sun kasa yi musu uzuri da tsananin kaunar da sukeyi wa juna ya shafa kanta yace"ya isa haka kinsan banason kukan ki ko"....daga parlor momy ke kwalawa husnah kira "fito kisha maganinki"ta kalli Abraham ya jinjina mata kai yace"jeki sha na rigada na lalata maganin hakan bazaisa mu nisanta juna ba"ajiyar zuciya ta tafi tanayi tana waigensa yace"babu inda zani"ta jinjina kai ta fito jiki ba kwari ta kalli fuskar momy fuskarta a daure babu walwala yaseer ne ya shigo kamar an jehosa "lafiya yaseer daga ina kake a wanan daren"dik a yamutse yake yana kallon momy ya dubi husnah itama shi take kallo momy ta watsa mata harara husnah a sanyaye tace"momy fushi kikeyi har yajzun dani nace bazan sakeba kinji?"a shagwabe tayi maganar take yaji wani abu ya caki zucuyarsa yana tsananin son shagwabarta Burgesa takeyi ya dade da gano shagwababbiya ce Momy tace "ashe kinada hankali kinsan fushi husnah tunda bakison fushina meyasa kike biyewa aljani yana saki kina cutar damu shima yana cutar da dan uwanki?duba kigani yadda yasa kika kona dan uwanki da ruwan zafi wanda dan bakisan wahalar daya sha dake tun kina ciki ba"tayi saurin dago kai ta kalli momy ta kallu yaseer jiki babu kwari tace "yaya yaseer kayi hakuri nadaina kayafemun kace momy ta daina fushi dani"momy na rike da jarkar maganin,yaseer ya shagala da kallon husnah ko kifta ido bayayi har saida tace "kaji?"yadan razana yace "umm umm me kikace husnah"kallonsa ta saki baki tanayi momy tace"hakuri take baka"ya jinjina mata kai yace"na hakura kinji amma kisani kiyi tunani wanan aljanin naki na kaunarki yakeyi ba cutar dake yakeyi ko bakiga yaki barinki kisake da mutane kiyi walwala ba kullum kuna manne kedashi"tayi shiru jikinta a sanyaye yace"kuma kinga mu mutane yam adam bama cutar da jamaa bama rikida mu zama wani abun halitta ko?ko kin taba ganin niko momynki wani ya rikida ya zama wani abu?"ta girgiza kai tabbas ita meyasa to jnn suke rikida yaseer yace"abinda yasa suke rikida saboda mu bamu ganinsu su suna ganinmu sanan su an haliccesu daga wuta mu an haliccemu daga kasa kinga akwai banbanci ko"gumi ya karyowa husnah take wani bangare na zucuyarta ya yarda da maganarda yaseer yayi mata jikinta ya mutu tasa hannu ta karbi maganin Tasha yaseer yace"muje kiyi alwala kafin ki uwanta"momy ta jinjina kai cike da gamsuwa tace"kuje dakina ka rakata"momy ta rufe galom din maganin ta ajiye gefen kujera ta janyo mp3 din da akasa mata memory na karatu kusa da ita,
yaseer na gaba husnah na biye dashi ya tsaya a jikin toilet ya nuna mata ba musu ta shiga tayi alwala tiryan tiryan ta fito yace"da kyau husnah"tayi murmushi gaba daya hankalinta ya kasu gida biyu tana tunanin maganganun yaseer da ya gamayi mata ta nufi dakin tana shiga Abraham ya mike ganinsu tare da yaseer sanan tayi alwala ta shigo ta saci kallon yaseer ya rufe mata kofa ya juya ta dubi Abraham gani tayi ya mike yanaja da baya sakin baki tayi tana kallon kanta yadda yakeyi kamar yana jim tsoron wani abu a tare da ita tace "lafiya?ina zakaje?"ta tambayesa cike da mamaki yadda taga ya tsorata hasken alwala ke haske masa ido wani hucin zafi daga jikinta yana tunkaroshi tsaki yaja yayi Yar kara ya bace parlor yaje sautin karatun kurani nam ma cikin dimaucewa ya bace karya samu rauni....
yaseer dakyar ya shiga saboda gajiya zuciyarsa cunkushe da tunaninta shagwabarta ke rikita masa kwakwalwa bazai taba bari momy ta dauketa daga gidan nan ba dole gobe zai ziyarci innah yana kokarin rufe kofa muneeba ta zabura ta mike yana juyowa sukai ido hudu yace "umm ahhh baki bacci ba"wani kallo tayi masa ta kalli agogo sha daya da minti ashirin tun fitarsa sallahr magriba yace "baki bacci ba ya jikin naki?"wasu hawayene yaga suna zubowa a idonta take tausayinta ya lullubesa ga d'ansa dake kwance cikinta yana kokarin rungumeta cike da tsiwa ta dakatar dashi bata fasa zubar hawaye ba,
husnah juyi takeyi ta kasa bacci maganganun yaseer ke yawo a kwanyar kanta ga kewar Abraham dake damunta ta mike ta zauna tarasa meyasa har yanzun bedawo ba gashi sun saba kwana tare ta kwantar da kai a pillow ta lumshe ido tana tsumayensa tana bukatarsa a tare da ita akwai tambayoyin da zatayi masa....
*WANAN LITTAFIN NA DUHU NA KUDI NE 300 ZAKI BIYA KI MALLAKI NAKI IDAN BAKI BIYABA KIKA KARANTAMUN ALLAH YA ISA!!!!*
08036953516
07042277401
*SLIMZY*✍🏻
27