Sashe 37
Duhu Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
"tsoro nakeji yaya yaseer"tace muryarta na rawa,ransa a bace yake yasan tsoratata kawai akeyi ya rukota bata iya taka kafarta ya shiga da ita toilet din duhu kawai take gani yasa ta runtse idanuwanta ya rik'eta da kyau tayi alwalar suka fito ya shimfida dadduma yace "zo kiyi sallahr bari inje masallaci"girgiza masa kai tayi "banaso ka tsaya a nan nidai"kada kai yayi jin ruwa ya kece a garin ya kalli window walk'iya ke haskawa ya shige toilet don yayi alwala tana zaune kan dadduma take ganin windown na kad'awa a hankali labulayen na budewa bishiyoyi masu tsawon gaske take gani d'akin ne ke rikidewa Yana koma mata irin d'akinta nada a duniyarsu Abraham kallon ko ina takeyi kamar wadda ta warke makanta ya fito yace "yadai"nuna masa dakin takeyi da yatsanta yace"yadai?"tace "d'akin yana canjamun ne"
"ba abinda ya canja a d'akin kinji muyi sallah kinga an soma ruwa gashi inaso intafi gida da wuri kar daddy yasan cewa bana gidan yayi fushi dani"ta gyada masa kai suka tada sallah....
******
"muneeba kina nufin tun fitarsu hajiya saude yaseer yabar gidan nan har yanzun bai dawoba?daga cewa ya tafi asibiti?"ta jinjina kai cikib fushi take gumi ne kawai yake karyo mata tace "Anty sadiya tunda yaseer ya dawo hankalinsa na rasa gane kansa nasan wanan shegiyar bak'ardagar mahaifiyar nan tasa ce ta karya asirin da mukayi masa gashi kiri kiri yana neman juyamun baya ko ince ya juya ma tunda hankalinsa gabaki daya ya koma kan sauran jinnu"y'ar dariya sadiya tayi tace"ki kwantar da hankalinki sai munsa auren nan ya k'are tsakaninsa da ita yanzun abinda zaayi zo kiji?"ta rad'a ma muneeba a kunne muneeba kallonta takeyi ta gyad'a mata kai tace "alamu sun nuna so yakeyi ya kwana a can wajen ta tunda har yanzun bai dawoba yanzun zan koma cikin gida ki aiwatar da abinda na fada miki Na tabbatar tunda yanason cikin nan dik inda yake a gigice zai dawo"murmushi muneeba tayi "shiyasa nake sonki Anty sadiya ina matukar jin dadin kasancewarki cikin gidan nan idan baki nan gidan kango yake komawa,suka tafa Anty sadiya ta fita,
momyn husnah na zaune cikin ruwa taji shigowar mutum sadiya ce harta gifta ta dawo ta tsare hajiya zainab da ido ta kalli cikinta da kyau yadda yad'ab tasa tayi shiru hajiya zaibab itama kallonta takeyi cikib wani yanayi na rashin fahimta tace "lafiya?"jinjina kai sadiya tayi tace "ehh lallai abu ya bunkasa tunda gashi ya leko"tayi tsaki ta wuce momy ta kalli cikinta gabanta ya fad'i ta manta da irin rigar dake jikinta saboda cikinta ya fito yasa bataso tanasa kayan da zai nuna,
daddy ne ya shigo dakin fuskarsa a daure tace "sannu da zuwa"ya amsa ciki ciki dik ranan girkinta haka yakeyi baya ma zuwa sashenta yau ma yazo ne kila saboda husnah bata gidan nan,
wayar daddy ce ke kara ya duba muneeba ce yacev"lafiya muneeba ke kirana cikin daren nan?"
ya dauka "hello muneeba ya akayi meyafaru"sautin kukan muneeba ne ya gauraye kunnuwansa kirjinsa ya buga cikin sassarfa yace"lafiya muneeba meyafaru keda waye?waye menene ina yaseer din?"a rikice yake maganar daga inda take zaune ta harde kafa ta kara rushewa da kukan karya tace "daddy cikina da marata daddy ciwo sosai yaseer ya fita tun yamma bai dawoba"ta rushe da kuka "ya fita bai dawo ba yanzun meke faruwa?"ta kwalla ihu cikin wayar tana kiran mararta daga inda momy ke zaune take jiyo sautin kuwwar muneeba tayi saurin mikewa daddy ya kashe wayar momy tacw "lafiya?"wata uwar harara ya watsa mata yace "kinsan komi kinsan koma menene tunda kun dauki husnah daga gidan nan kun kaita gidan hajiya saude ne dan a dauki hankalin yaseer daga muneeba gashi yanzun batada lafiya kukan mararta takeyi kuma kinsan juna biyu gareta"
"innahlillahi wa innah ilaihi rajiun"momy tace cikin tashin hankali kenan dama yaseer baya gidan? hajiya rabi ce ta fito cikin kuka "alhaji ga muneeba can babu lafiya Alhaji ciwon mara takeyi kuma kasan cewar karamin ciki gareta damuwa ma kadai ya isa ya Sanyata tayi b'ari"sadiya ta zunguri hajiya rabi ta nuna mata cikin momy daya tasa gaban hajiya rabi ya yanke ya fad'i,
cikin bacin rai daddy ke kiran wayar Yaseer ringing takeyi amma bai dauka ba yace "Baya daukan wayata"hajiya rabi ta fashe da kuka "ni bari inje in duba y'ata insan halin da take ciki"tayi gaba daddy da sadiya suka rufa mata baya,
*****
nusrah ta kwankwasa kofar dakin husnah kasantuwar Yaseer na ciki da sauri ya mike zai duba mai kwankwasawar ta rukoshi "ina zakaje?"ya kalleta ya girgiza kai "ana kwankwasa kofa ne?"ta jinjina kai gabaki daya a rude take tunanin yadda zata kwana a wanan dakin takeyi komi na dakin ya sauya ita kadai ke ganin hakan ya bude nusrah ce "yaya yaseer momy ce tace wai ka shafawa Anty husnah maganin nan kada ka manta kafin ka tafi tace idan ka gama shafa mata ka sauko kasa" jinjina mata kai wayarsa daya ajiye gefen gado yaga tana haske ya duba miscalls dayawa yagani harda daddy yasan zaisha fad'a dan haka bazai ma dauka ba sai ya gama shafa mata maganin gashi yasan wanan kafar dake ciwo bata rasa nasaba da Abraham ne ya rike mata kafafuwa,
ya karaso "zo zan shafa miki magani,nasan kinji abinda malam ya fad'a dazun ko?"ta jinjina kai gabanta ya yanke ya fad'i tunowa da yadsa ya mammatseta da safe yasa ta kallesa zatayi magana yace "shhhhhh"ya soma kokarin zuge mata zip din rigarta jikinsa ne kawai ya kama rawa wata irin iska mai karfi yaji tana bugawa cikin d'akin hatta da fankar dakin saida ta soma bugawa kamar ana kadawa ya kalli sashen madubi yadda yakeyi kamar ana tursa Abraham ne yake kallon komi na dakin na matsowa yana bugawa cikin tsoro da furgici husnah tace "fanka zata fado mana yaya yaseer"ya zare mata rigar ta kasa wata iska ta bugo window globe din dakin daya ya fad'i kasa tassssss ta zabura ta rungumesa tsamm nonuwanta suka hadu da kirjinsa wani dumi yaji jikin husnah ga wanan kamshin dake tashi mai tayar masa da tsigar jikinta kara matseshi takeyi ganin komi na dakin na motsi ciki fanka sai bugawa takeyi tayi nan tayi nan ya riketa sosai yana kokarin janyeta daga jikinsa tana shigewa cikin tsananin tsoro ta soma hawaye hawayenta na d'iga a kafadarsa tana fadin "Dan Allah yaya yaseer kada ka tafi tsoro nakeji kaji?"
Abraham na tsaye cikin tsananin fushi yake watsa hannuwansa komi na rikicewa a d'akin waigowa yayi gefensa yayi tozali da mahaifinsa cikin kayan saki da sandarsa yana kallonsa farin gemun sa ya kalla ya koma jajir yasan mahaifinsa cikin fushi yake yasa zaiyi magana ya d'aga sandarsa sama saiga wata iska da tasa Abraham yayi matukar tsorata yasan mahaifinsa fushi yakeyi dashi yasan tunda ya saki iskar nan azabtar dashi zaiyi ya fuzgi Abraham suka bace,
kamar kiftawar ido sukaji shiru yadda iskar d'akin ke kadawa haske ya mamaye ko ina idanuwansa ya sauka akan nonuwanta da suka cicciko ya tsareta da ido ita kuwa idonta rufe yake ta sadakar cikin tsananin tsoro......
*kuyi maneji zakujini da yamma insha Allah inada mara lafiya*
*WANAN LITTAFIN NA DUHU 300 KACAL ZAKI BIYA KI MALLAKI NAKI IDAN BAKI BIYABA KIKA KARANTAMUN BAN YAFE BA*
07042277401
08036953516
*SLIMZY*✍🏻
33
muneeba ce kwace shab'e shab'e tana rike da mararta jin takun tahowarsu yasa ta kara volume din kukanta murkususu take tana fad'in "wayyo Allah zan mutu wayyoo marata innahlillahi wa innah ilaihi rajiun yaya yaseer kana ina kadawo?kaji meyasa ka tafi ka barni?"tun daga kofar shigowa suke jiyo sautin kukanta da abinda take fad'a kuka takeyi sosai hawaye ya wanke mata fuska bankado kofar hajiya rabi tayi tana fad'in "nashiga uku muneeba muneeba meyasameki haka?"ta rungumeta tana kallon daddy dake tsaye a kofar shigowa tace "Alhaji kana kallo fa muneeba kwance take tana murkususu dik kiran nan da akeyiwa yaseer bai dauki wayat ba tun dazun ake kiransa kaga kenan ya tafi can ne dama da niyyar ya kwana wajen husnah"ta fashe da kuka momy ce ta shigo dakin sanye da hijab tana kallon fuskar muneeba yadda takeyi tana yatsina fuska tana kuka ta tabbatar da shiri ne murkususu takeyi ganin Momy ta rushe da kuka tace"daddy momy tasan cewar yaseer ya tafi wajen husnah ne saboda dama kafin ya tafi wajenta ya soma biyawa cemun yayi bari yaje wajen momy"ta rushe da kuka ta shige jikin ummahnta ta kara rungumeta ran Alhaji badamasi ya baci ya kalli momy da ta saki baki tana sauraren yadda muneeba ke zuba kirsa yace "zainab kinbani matukar mamaki wallahi kuma dagake har hajiya saude zanyi maganinku kun shirya haka ne daman dan ku wulakanta wanan yarinyar ko shiyasa aka fake da aljanu aka kaita can gidan to gobe gobe idan Allah ya kaimu zani in dauko y'ata in dawo da ita gidan nan tunda rashin mutunci ne"momy tace "Alhaji dik wanan maganar da kakeyi bansan komi akaibafa dan ni banyi magana da yaseer bakida baki ba yadaicemun zaije asibiti a duba lafiyarsa daganan ban sake ganin yaseer ba Alhaji"tsawa daddy ya daka mata saida ta razana tayi baya kamat xata fadi yace "karya kikeyi munafuka kawai duk abinda kuke shiryawa nasani kallonku nakeyi to tun baaje ko inaba asorinku ya tonu gobe goben nan husnah zata dawo gidan nan"muneeba ta kwalla kara ummah ta rungumeta "Alhaji ko zaa kai muneeba asibiti ne?"
"ba abinda ya canja a d'akin kinji muyi sallah kinga an soma ruwa gashi inaso intafi gida da wuri kar daddy yasan cewa bana gidan yayi fushi dani"ta gyada masa kai suka tada sallah....
******
"muneeba kina nufin tun fitarsu hajiya saude yaseer yabar gidan nan har yanzun bai dawoba?daga cewa ya tafi asibiti?"ta jinjina kai cikib fushi take gumi ne kawai yake karyo mata tace "Anty sadiya tunda yaseer ya dawo hankalinsa na rasa gane kansa nasan wanan shegiyar bak'ardagar mahaifiyar nan tasa ce ta karya asirin da mukayi masa gashi kiri kiri yana neman juyamun baya ko ince ya juya ma tunda hankalinsa gabaki daya ya koma kan sauran jinnu"y'ar dariya sadiya tayi tace"ki kwantar da hankalinki sai munsa auren nan ya k'are tsakaninsa da ita yanzun abinda zaayi zo kiji?"ta rad'a ma muneeba a kunne muneeba kallonta takeyi ta gyad'a mata kai tace "alamu sun nuna so yakeyi ya kwana a can wajen ta tunda har yanzun bai dawoba yanzun zan koma cikin gida ki aiwatar da abinda na fada miki Na tabbatar tunda yanason cikin nan dik inda yake a gigice zai dawo"murmushi muneeba tayi "shiyasa nake sonki Anty sadiya ina matukar jin dadin kasancewarki cikin gidan nan idan baki nan gidan kango yake komawa,suka tafa Anty sadiya ta fita,
momyn husnah na zaune cikin ruwa taji shigowar mutum sadiya ce harta gifta ta dawo ta tsare hajiya zainab da ido ta kalli cikinta da kyau yadda yad'ab tasa tayi shiru hajiya zaibab itama kallonta takeyi cikib wani yanayi na rashin fahimta tace "lafiya?"jinjina kai sadiya tayi tace "ehh lallai abu ya bunkasa tunda gashi ya leko"tayi tsaki ta wuce momy ta kalli cikinta gabanta ya fad'i ta manta da irin rigar dake jikinta saboda cikinta ya fito yasa bataso tanasa kayan da zai nuna,
daddy ne ya shigo dakin fuskarsa a daure tace "sannu da zuwa"ya amsa ciki ciki dik ranan girkinta haka yakeyi baya ma zuwa sashenta yau ma yazo ne kila saboda husnah bata gidan nan,
wayar daddy ce ke kara ya duba muneeba ce yacev"lafiya muneeba ke kirana cikin daren nan?"
ya dauka "hello muneeba ya akayi meyafaru"sautin kukan muneeba ne ya gauraye kunnuwansa kirjinsa ya buga cikin sassarfa yace"lafiya muneeba meyafaru keda waye?waye menene ina yaseer din?"a rikice yake maganar daga inda take zaune ta harde kafa ta kara rushewa da kukan karya tace "daddy cikina da marata daddy ciwo sosai yaseer ya fita tun yamma bai dawoba"ta rushe da kuka "ya fita bai dawo ba yanzun meke faruwa?"ta kwalla ihu cikin wayar tana kiran mararta daga inda momy ke zaune take jiyo sautin kuwwar muneeba tayi saurin mikewa daddy ya kashe wayar momy tacw "lafiya?"wata uwar harara ya watsa mata yace "kinsan komi kinsan koma menene tunda kun dauki husnah daga gidan nan kun kaita gidan hajiya saude ne dan a dauki hankalin yaseer daga muneeba gashi yanzun batada lafiya kukan mararta takeyi kuma kinsan juna biyu gareta"
"innahlillahi wa innah ilaihi rajiun"momy tace cikin tashin hankali kenan dama yaseer baya gidan? hajiya rabi ce ta fito cikin kuka "alhaji ga muneeba can babu lafiya Alhaji ciwon mara takeyi kuma kasan cewar karamin ciki gareta damuwa ma kadai ya isa ya Sanyata tayi b'ari"sadiya ta zunguri hajiya rabi ta nuna mata cikin momy daya tasa gaban hajiya rabi ya yanke ya fad'i,
cikin bacin rai daddy ke kiran wayar Yaseer ringing takeyi amma bai dauka ba yace "Baya daukan wayata"hajiya rabi ta fashe da kuka "ni bari inje in duba y'ata insan halin da take ciki"tayi gaba daddy da sadiya suka rufa mata baya,
*****
nusrah ta kwankwasa kofar dakin husnah kasantuwar Yaseer na ciki da sauri ya mike zai duba mai kwankwasawar ta rukoshi "ina zakaje?"ya kalleta ya girgiza kai "ana kwankwasa kofa ne?"ta jinjina kai gabaki daya a rude take tunanin yadda zata kwana a wanan dakin takeyi komi na dakin ya sauya ita kadai ke ganin hakan ya bude nusrah ce "yaya yaseer momy ce tace wai ka shafawa Anty husnah maganin nan kada ka manta kafin ka tafi tace idan ka gama shafa mata ka sauko kasa" jinjina mata kai wayarsa daya ajiye gefen gado yaga tana haske ya duba miscalls dayawa yagani harda daddy yasan zaisha fad'a dan haka bazai ma dauka ba sai ya gama shafa mata maganin gashi yasan wanan kafar dake ciwo bata rasa nasaba da Abraham ne ya rike mata kafafuwa,
ya karaso "zo zan shafa miki magani,nasan kinji abinda malam ya fad'a dazun ko?"ta jinjina kai gabanta ya yanke ya fad'i tunowa da yadsa ya mammatseta da safe yasa ta kallesa zatayi magana yace "shhhhhh"ya soma kokarin zuge mata zip din rigarta jikinsa ne kawai ya kama rawa wata irin iska mai karfi yaji tana bugawa cikin d'akin hatta da fankar dakin saida ta soma bugawa kamar ana kadawa ya kalli sashen madubi yadda yakeyi kamar ana tursa Abraham ne yake kallon komi na dakin na matsowa yana bugawa cikin tsoro da furgici husnah tace "fanka zata fado mana yaya yaseer"ya zare mata rigar ta kasa wata iska ta bugo window globe din dakin daya ya fad'i kasa tassssss ta zabura ta rungumesa tsamm nonuwanta suka hadu da kirjinsa wani dumi yaji jikin husnah ga wanan kamshin dake tashi mai tayar masa da tsigar jikinta kara matseshi takeyi ganin komi na dakin na motsi ciki fanka sai bugawa takeyi tayi nan tayi nan ya riketa sosai yana kokarin janyeta daga jikinsa tana shigewa cikin tsananin tsoro ta soma hawaye hawayenta na d'iga a kafadarsa tana fadin "Dan Allah yaya yaseer kada ka tafi tsoro nakeji kaji?"
Abraham na tsaye cikin tsananin fushi yake watsa hannuwansa komi na rikicewa a d'akin waigowa yayi gefensa yayi tozali da mahaifinsa cikin kayan saki da sandarsa yana kallonsa farin gemun sa ya kalla ya koma jajir yasan mahaifinsa cikin fushi yake yasa zaiyi magana ya d'aga sandarsa sama saiga wata iska da tasa Abraham yayi matukar tsorata yasan mahaifinsa fushi yakeyi dashi yasan tunda ya saki iskar nan azabtar dashi zaiyi ya fuzgi Abraham suka bace,
kamar kiftawar ido sukaji shiru yadda iskar d'akin ke kadawa haske ya mamaye ko ina idanuwansa ya sauka akan nonuwanta da suka cicciko ya tsareta da ido ita kuwa idonta rufe yake ta sadakar cikin tsananin tsoro......
*kuyi maneji zakujini da yamma insha Allah inada mara lafiya*
*WANAN LITTAFIN NA DUHU 300 KACAL ZAKI BIYA KI MALLAKI NAKI IDAN BAKI BIYABA KIKA KARANTAMUN BAN YAFE BA*
07042277401
08036953516
*SLIMZY*✍🏻
33
muneeba ce kwace shab'e shab'e tana rike da mararta jin takun tahowarsu yasa ta kara volume din kukanta murkususu take tana fad'in "wayyo Allah zan mutu wayyoo marata innahlillahi wa innah ilaihi rajiun yaya yaseer kana ina kadawo?kaji meyasa ka tafi ka barni?"tun daga kofar shigowa suke jiyo sautin kukanta da abinda take fad'a kuka takeyi sosai hawaye ya wanke mata fuska bankado kofar hajiya rabi tayi tana fad'in "nashiga uku muneeba muneeba meyasameki haka?"ta rungumeta tana kallon daddy dake tsaye a kofar shigowa tace "Alhaji kana kallo fa muneeba kwance take tana murkususu dik kiran nan da akeyiwa yaseer bai dauki wayat ba tun dazun ake kiransa kaga kenan ya tafi can ne dama da niyyar ya kwana wajen husnah"ta fashe da kuka momy ce ta shigo dakin sanye da hijab tana kallon fuskar muneeba yadda takeyi tana yatsina fuska tana kuka ta tabbatar da shiri ne murkususu takeyi ganin Momy ta rushe da kuka tace"daddy momy tasan cewar yaseer ya tafi wajen husnah ne saboda dama kafin ya tafi wajenta ya soma biyawa cemun yayi bari yaje wajen momy"ta rushe da kuka ta shige jikin ummahnta ta kara rungumeta ran Alhaji badamasi ya baci ya kalli momy da ta saki baki tana sauraren yadda muneeba ke zuba kirsa yace "zainab kinbani matukar mamaki wallahi kuma dagake har hajiya saude zanyi maganinku kun shirya haka ne daman dan ku wulakanta wanan yarinyar ko shiyasa aka fake da aljanu aka kaita can gidan to gobe gobe idan Allah ya kaimu zani in dauko y'ata in dawo da ita gidan nan tunda rashin mutunci ne"momy tace "Alhaji dik wanan maganar da kakeyi bansan komi akaibafa dan ni banyi magana da yaseer bakida baki ba yadaicemun zaije asibiti a duba lafiyarsa daganan ban sake ganin yaseer ba Alhaji"tsawa daddy ya daka mata saida ta razana tayi baya kamat xata fadi yace "karya kikeyi munafuka kawai duk abinda kuke shiryawa nasani kallonku nakeyi to tun baaje ko inaba asorinku ya tonu gobe goben nan husnah zata dawo gidan nan"muneeba ta kwalla kara ummah ta rungumeta "Alhaji ko zaa kai muneeba asibiti ne?"