Sashe 56
Duhu Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
"nidai kizo wani ruwa ne yake zubowa daga jikina ban gane masa ba dana tashi da safe nagansa kuma ai cikin be kai watannin haihuwa ba"hajiya rabi ce ta shigo dakin ta tarar da sadiya na waya ta katse wayar tace "kinji wai muneeba ce wani ruwa kw zubowa mata a gabanta"dafe kirji hajiya rabi tayi cikin sassarfa tace "ruwa kuma?"Anty sadiya ta zari hijab dinta suka fito a tare momy na harabar gidan tana kiran mai gadi ta hadu dasu sukai mata wani kallon sama da kasa suka watsar hajiya rabi tace "dik biye biyen mutum wajen malamai saidai ya gama alhaji narigada na kwaceshi"momy tadan daga murya tace "inada malamin dayafi boka ni gashinan a sama shime malamina"suka wuce mai gadi ya taho suna magana da momy,
sadiya cikin rashin fahimta suna tafe suna kokarin shiga sashen muneeba tace "waini shin me kike nufi da abinda kikace zaa kwace alhaji"hajiya rabi taja numfashi ta sauke tace "wato kinsan Alhaji jiya kamasa nayi yaje sashen matar nan tsakar dare?nifa ban ganewa maganin nan da boka ya baniba sam saboda daga jiya zuwa yau ni gani nakeyi kamar alhaji zai dawo hayyacinsa"kwankwasa kofar sukai suka shiga ciki....
momy na dawowa sashenta ta kira ummah hadiza a waya cikin faraa ta dauka suka gaisa "ya kwananki da mutanen gidan nace ga abinci nagama ko akawo muku"
"ah ah munci mu ai mun koshi husnah da nusrah da yaseer a tare sukayi mana girki ya kike ya kwanan mai gidan?"momy ta labarta mata halin da suke ciki da yadda taga hajiya rabi da sadiya a dimauce sun nufi sashen muneeba ta sanar mata,
ummah hadiza tace "yauwa nagode da kika sanar mun nasan maganin yan iska ina zuwa sai anjima zan shigo akwai abinda nasa yarona zai kawomin kiyi amfani dashi"ta kashe wayar ummah hadiza ta kwalawa nusrah dake kitchen kira tazo tace"inasu yaseer din?"
"suna parlor a kirasu ne?"ummah hadiza ta jinjina kai jim kadan suka shigo a tare husnah tayi mugun kyau tayi haske ba wata kwalliya tayi ba hoda ce kawai da man baki sai dauri da nusrah tayi mata ummah hadiza tayi murmushi tace "mashaaaa Allah kunyi kyau yarana dama zancene ko zaku shirya ku fita kuje ku gaidasu innah da momynka da safen nan zasuji dadi"wani farin ciki ne ya lullube yaseer cike da girmamawa yace "yauwa ummah nima nayi tinanin hakan bari muje to Kar mutafi da nusrah ki zauna ke kadai"
"karku damu kuje abinku ni zani wajen yar uwara muyi hira"yayi dariya suka fito ya kashewa husnah ido ra runtse ido suna shiga daki ya rungumeta ya hadeta da kirjinsa yayi kissing kumatunta tace "nima saina rama"tayi kissing kumatunsa ta shafa masa lip gloss zai goge ta bata rai ya fasa da kansa ya daukar mata gyalenta yasa mata sun fito zasu fita ummah hadiza ta tsaidasu "oya ku tsaya maza husnah ga maganinki kisha"ta karba Tasha tana yatsina fuska nusrah na rike da jakarta suka fice.....
***
hajiya rabi takasa sukunin ganin ruwan dake zuba a jikin muneeba a dimauce take kiran number yaseer bata shiga tace "nima gidan nasu zani yanzun nan bari kugani"a fusace ta fita tana fitowa ta hangi motar yaseer ta fice daga harabar layin tayi kicibis da ummah hadiza na rufe gida "ah ah yadai naganki haka kamar wata damusa ina zuwa?kim kullo makircinki ne kikazo kiyi ko kunzo daukeshi ne yauma kusa masa kwaya?"hajiya rabi ta ciji lebe tace "matarsa ce batada lafiya mai dauke da cikinsa shine nazo yazo mutafi asubiti"
yar dariya ummah hadiza tayi tace "ai kin makara sun fice da amarya sun tafi yawon Gaida dangi dayi musu bangajiya"
wata ashar hajiya rabi tayi ummah hadiza ta gifta ta gefenta tabarta nan tsaye ta juya kamar mahaukaciya tayi ciki muneeba na zaune suna magana da Antu sadiya ta shiga a fusace "ummah yadai INA yaseer din ya naganki haka?"a sanyaye tayi maganar kwafa hajiya rabi tayi "wannan makirar matar ta kada kansu sun fita shida husnah"
"sun fita?"tace cikin mamaki da rudewa kawai ta fashe da kuka ta durkushe a wajen suka rurrukota sadiya tace "idan fa bakiyi wani abuba tabbas aikinmu zai kwabe da wanan matar"
"yanzun dai muje asibitin dama ai bamu taba zuwaba muje zanyi maganin yan iska a jikin asibitin nan zamu samu abinda zamu wajen boka gobe"muneeba ta kasa magana tsananin kishi sai kuka takeyi hankalin hajiya rabi yayi mugun tashi a haka suka fice....
******
kwanciya husnah tayi a kafadar yaseer tace "nifa sam banajin dadin jikina gaba Daya"ya kalli madubin dake baya yaga nusrah hankalinta na kan waya ya shafa fuskar husnah tace "zazzabi nakeji da amai dake tasomin"yace "tou kodai muje asibiti ne in mun fito gidansu innah tunda munje mun gaida momy"ta jinjina masa kai tace "yau bamuje mun gaida momy ba sanan matarka baka je ka ganta ba"ta kallesa dan tsaki yayi yace "fushi nakeyi da ita idan mun koma zanje na ganta"ta hararesa ta kauda kai ta maida hankakihta gaban motar ta jikin glass din motar take ganin wani abu dogo sululu lu yana hayowa kamar zai fasa glass din tace "yaseer yaseer kalla kamar maciji"ya kalli glass din gai ganiba yace "a ina husnah"ta nuna masa tana kokarin cakumosa cikin tsoro da furgici Abraham ne ya rikida ya koma maciji kumurci sai huci yakeyi ya bude bakinsa ya zaro harshensa ya kawo mata sara ta kwalla kara ta ruko yaseer motarsu ta soma kaiwa da komowa a titi addua yaserr ya somayi ya riketa dakyau ya taka burki cikin ikon Allah sukai parking a gefen titi yaga kanta ya langwabe ya kalleta cikin tashin hankali ya soma kiran sunanta "husnah husnah?"idonsa ya sauka akan kafarta dake mike jini ya gani yana bin kafarta jikinsa ya soma rawa idanuwansa suka ciko da hawaye jijiyoyin kansa suka firfito rud'u rud'u girgizata yakeyi yana kuka bata motsi nusrah kuka tasa ta ciro waya ta soma kiran momynsu cikin dimaucewa....
yaseer dakyar ya take motar ko ganin gabansa bayayi ya nufi asibiti da ita tuki kawai yakeyi hannunsa rike dana husnah yana murzawa yana kuka
hajiya rabi na ruke da muneeba suka shiga dakin likita inda aka kai sakamakon gwaje gwaje da result,
gyaran murya doctor yayi "ga wajen zama nan"suka zauna dukkansu kallonsa sukeyi dik a tsorace suke ya bude takardu biyu dake hannunsa. yace "too Hajiya wanan Abu da mamaki yake ko ince baa mamaki da ikon Allah"
"likita lafiya dai ko?neyafaru meyasamu muneeba?"
"ehh to gwajin ciki da mukayi na jini ya nuna tana dauke da ciki ga kuma ciki ya tsufa amma scanning yana nuna mana babu komi a cikinta batada wani ciki sai kari da muka dan karami a gefen mararta ta ciki" damm gaban muneeba ya fadi ta zaro ido ta juya ta kalli hajiya rabi wadda cikinta ke kadawa kuuuuu nurse ce ta shigo da sauri tace "likita an kawo wata yanzun nan jini na zuba muna bukatar agajinka ankaita emergency"be jira cewarsu hajiya rabiba ya mike har yakai kofa yace "kudan jirani a reception ba matsala bace"ya fice muneeba wasu hawayene suka zubo mata cikin tsananin tashin hankali ko motsi ta kasa sadiya ta karasa ta share mata hawaye tace "ki kwantar da hankakinki mata dayawa suna haihuwa hk aisu ba Allah bane da zasuce haka ni wanan cikin ma inaji a jikina namijine"muneeba girgiza kai tayi kawai hawaye na gudu a fuskarta tace "nashiga uku"a karaye tayi maganar....
*****
ummah hadiza ta taimakawa momy suka canja Duka zobon dake friedge na gidan sukayi wani da ruwan addua da yaron ummah hadiza ya kawo wanda ayatusshifa'a ce a ciki da ganye magarya da wasu magunguna na karya sihiri cikin farin ciki momy take ta kara godewa ummah hadiza kiran wayar hajiya saude ya katse musu abinda sukeyi cikin tashin hankali suka nufi asibiti.....
*WANAN LITTAFIN NA DUHU 300 KACAL ZAKI BIYA KI MALLAKI NAKI IDAN BAKI BIYABA KIKA KARANTAMUN BANYAFEBA*
07042277401
08036953516
*SLIMZY*✍🏻🚶🏻♀️
45
A keke napep suka sauka a kofar asibitin kicibis sukaiyi dasu hajiya rabi suna fitowa muneeba hawaye ke gudu a idonta kallon kallo sukeyi Momy ta hadiyi wani miyau tace "lafiya?meyafaru naganku a asibiti?"hajiya rabi ta watsa mata harara tace "dama ai zaki tambaya mana tunda zakuce bakusan muneeba batada lafiya ba koda yake kun kanainaye mijinta kuna neman dauke masa hankali"tayi tsaki ummah hadiza tace "too Ashe ciwon gaskiya ne shiko yaseer yaga ta kansa mata biyu duka babu lafiya?bari mu shiga muga halin da husnah ke ciki"durkushewa muneeba tayi a wajen tarasa meke mata dadi tsananin tashin hankali take ciki idanuwanta sunyi fururu sunyi luhu luhu sun kumbura momy tausayin muneeba ya kamata ta ruko kafadarta ta dago fuskarta ta kalli momy ta kauda kanta gefe momy tace "sannu Allah ya baki lafiya,muje ciki ummah hadiza"sukai hanyar ciki hajiya rabi ta bisu da harara tayi kwafa tace "munafukai ta Allah batakuba dik wata shedana wanan tsinanniyar ke hadawa shiyasa ta kasa zaman gidan miji"Anty sadiya tadanbi bayansu tana lekawa tacan gefe ta hango Yaseer zai tarosu ta dawo da sauri tace "ga yaseeer na hango zak tarosu kai ko zamu koma ne muji menene"
"ya wuce aljanu"cewar momy tana kokarin shiga motar gida da sukazo dashi haka nan Anty sadiya ta koma ta rike muneeba suka shigar da ita cikin motar tanata yarfa hannu yadda takejin cikinta na juyawa....
"yaseer yadai ina husnah?"ummah hadiza ta taresa tana tambayarsa ganin yana kuka ta gigice "meyasamu husnah yaseer fadamun kardai kacemun husnah ta rasu"ya girgiza kai "bata mutuba ummah Amma jini fa nagani yana zuba sosai a jikinta"cikin momy ya karta jin abinda yaseer yace ta furgita ta danne dan karta tada musu da hankali nusrah tazo da sauri "kuzo ga likita ya fito naga yana tambayar ina wadanda suka kawo Asma'u"da sauri Yaseer ya juya har yanacin tuntube suka nufi dakin likitan yana shiga ko zama beyiba yace "likita yayadai?kungano abinda ke damunta?likita meke damunta meya kawo zubar jinin?"likita ya zauna yayi yan rubuce rubuce su ummah hadiza na tsaye yace "ka kwantar da hankalinka bawata matsala bace babba,saidai babbar matsalar jinin dayaki daina zuba har yanzun"
sadiya cikin rashin fahimta suna tafe suna kokarin shiga sashen muneeba tace "waini shin me kike nufi da abinda kikace zaa kwace alhaji"hajiya rabi taja numfashi ta sauke tace "wato kinsan Alhaji jiya kamasa nayi yaje sashen matar nan tsakar dare?nifa ban ganewa maganin nan da boka ya baniba sam saboda daga jiya zuwa yau ni gani nakeyi kamar alhaji zai dawo hayyacinsa"kwankwasa kofar sukai suka shiga ciki....
momy na dawowa sashenta ta kira ummah hadiza a waya cikin faraa ta dauka suka gaisa "ya kwananki da mutanen gidan nace ga abinci nagama ko akawo muku"
"ah ah munci mu ai mun koshi husnah da nusrah da yaseer a tare sukayi mana girki ya kike ya kwanan mai gidan?"momy ta labarta mata halin da suke ciki da yadda taga hajiya rabi da sadiya a dimauce sun nufi sashen muneeba ta sanar mata,
ummah hadiza tace "yauwa nagode da kika sanar mun nasan maganin yan iska ina zuwa sai anjima zan shigo akwai abinda nasa yarona zai kawomin kiyi amfani dashi"ta kashe wayar ummah hadiza ta kwalawa nusrah dake kitchen kira tazo tace"inasu yaseer din?"
"suna parlor a kirasu ne?"ummah hadiza ta jinjina kai jim kadan suka shigo a tare husnah tayi mugun kyau tayi haske ba wata kwalliya tayi ba hoda ce kawai da man baki sai dauri da nusrah tayi mata ummah hadiza tayi murmushi tace "mashaaaa Allah kunyi kyau yarana dama zancene ko zaku shirya ku fita kuje ku gaidasu innah da momynka da safen nan zasuji dadi"wani farin ciki ne ya lullube yaseer cike da girmamawa yace "yauwa ummah nima nayi tinanin hakan bari muje to Kar mutafi da nusrah ki zauna ke kadai"
"karku damu kuje abinku ni zani wajen yar uwara muyi hira"yayi dariya suka fito ya kashewa husnah ido ra runtse ido suna shiga daki ya rungumeta ya hadeta da kirjinsa yayi kissing kumatunta tace "nima saina rama"tayi kissing kumatunsa ta shafa masa lip gloss zai goge ta bata rai ya fasa da kansa ya daukar mata gyalenta yasa mata sun fito zasu fita ummah hadiza ta tsaidasu "oya ku tsaya maza husnah ga maganinki kisha"ta karba Tasha tana yatsina fuska nusrah na rike da jakarta suka fice.....
***
hajiya rabi takasa sukunin ganin ruwan dake zuba a jikin muneeba a dimauce take kiran number yaseer bata shiga tace "nima gidan nasu zani yanzun nan bari kugani"a fusace ta fita tana fitowa ta hangi motar yaseer ta fice daga harabar layin tayi kicibis da ummah hadiza na rufe gida "ah ah yadai naganki haka kamar wata damusa ina zuwa?kim kullo makircinki ne kikazo kiyi ko kunzo daukeshi ne yauma kusa masa kwaya?"hajiya rabi ta ciji lebe tace "matarsa ce batada lafiya mai dauke da cikinsa shine nazo yazo mutafi asubiti"
yar dariya ummah hadiza tayi tace "ai kin makara sun fice da amarya sun tafi yawon Gaida dangi dayi musu bangajiya"
wata ashar hajiya rabi tayi ummah hadiza ta gifta ta gefenta tabarta nan tsaye ta juya kamar mahaukaciya tayi ciki muneeba na zaune suna magana da Antu sadiya ta shiga a fusace "ummah yadai INA yaseer din ya naganki haka?"a sanyaye tayi maganar kwafa hajiya rabi tayi "wannan makirar matar ta kada kansu sun fita shida husnah"
"sun fita?"tace cikin mamaki da rudewa kawai ta fashe da kuka ta durkushe a wajen suka rurrukota sadiya tace "idan fa bakiyi wani abuba tabbas aikinmu zai kwabe da wanan matar"
"yanzun dai muje asibitin dama ai bamu taba zuwaba muje zanyi maganin yan iska a jikin asibitin nan zamu samu abinda zamu wajen boka gobe"muneeba ta kasa magana tsananin kishi sai kuka takeyi hankalin hajiya rabi yayi mugun tashi a haka suka fice....
******
kwanciya husnah tayi a kafadar yaseer tace "nifa sam banajin dadin jikina gaba Daya"ya kalli madubin dake baya yaga nusrah hankalinta na kan waya ya shafa fuskar husnah tace "zazzabi nakeji da amai dake tasomin"yace "tou kodai muje asibiti ne in mun fito gidansu innah tunda munje mun gaida momy"ta jinjina masa kai tace "yau bamuje mun gaida momy ba sanan matarka baka je ka ganta ba"ta kallesa dan tsaki yayi yace "fushi nakeyi da ita idan mun koma zanje na ganta"ta hararesa ta kauda kai ta maida hankakihta gaban motar ta jikin glass din motar take ganin wani abu dogo sululu lu yana hayowa kamar zai fasa glass din tace "yaseer yaseer kalla kamar maciji"ya kalli glass din gai ganiba yace "a ina husnah"ta nuna masa tana kokarin cakumosa cikin tsoro da furgici Abraham ne ya rikida ya koma maciji kumurci sai huci yakeyi ya bude bakinsa ya zaro harshensa ya kawo mata sara ta kwalla kara ta ruko yaseer motarsu ta soma kaiwa da komowa a titi addua yaserr ya somayi ya riketa dakyau ya taka burki cikin ikon Allah sukai parking a gefen titi yaga kanta ya langwabe ya kalleta cikin tashin hankali ya soma kiran sunanta "husnah husnah?"idonsa ya sauka akan kafarta dake mike jini ya gani yana bin kafarta jikinsa ya soma rawa idanuwansa suka ciko da hawaye jijiyoyin kansa suka firfito rud'u rud'u girgizata yakeyi yana kuka bata motsi nusrah kuka tasa ta ciro waya ta soma kiran momynsu cikin dimaucewa....
yaseer dakyar ya take motar ko ganin gabansa bayayi ya nufi asibiti da ita tuki kawai yakeyi hannunsa rike dana husnah yana murzawa yana kuka
hajiya rabi na ruke da muneeba suka shiga dakin likita inda aka kai sakamakon gwaje gwaje da result,
gyaran murya doctor yayi "ga wajen zama nan"suka zauna dukkansu kallonsa sukeyi dik a tsorace suke ya bude takardu biyu dake hannunsa. yace "too Hajiya wanan Abu da mamaki yake ko ince baa mamaki da ikon Allah"
"likita lafiya dai ko?neyafaru meyasamu muneeba?"
"ehh to gwajin ciki da mukayi na jini ya nuna tana dauke da ciki ga kuma ciki ya tsufa amma scanning yana nuna mana babu komi a cikinta batada wani ciki sai kari da muka dan karami a gefen mararta ta ciki" damm gaban muneeba ya fadi ta zaro ido ta juya ta kalli hajiya rabi wadda cikinta ke kadawa kuuuuu nurse ce ta shigo da sauri tace "likita an kawo wata yanzun nan jini na zuba muna bukatar agajinka ankaita emergency"be jira cewarsu hajiya rabiba ya mike har yakai kofa yace "kudan jirani a reception ba matsala bace"ya fice muneeba wasu hawayene suka zubo mata cikin tsananin tashin hankali ko motsi ta kasa sadiya ta karasa ta share mata hawaye tace "ki kwantar da hankakinki mata dayawa suna haihuwa hk aisu ba Allah bane da zasuce haka ni wanan cikin ma inaji a jikina namijine"muneeba girgiza kai tayi kawai hawaye na gudu a fuskarta tace "nashiga uku"a karaye tayi maganar....
*****
ummah hadiza ta taimakawa momy suka canja Duka zobon dake friedge na gidan sukayi wani da ruwan addua da yaron ummah hadiza ya kawo wanda ayatusshifa'a ce a ciki da ganye magarya da wasu magunguna na karya sihiri cikin farin ciki momy take ta kara godewa ummah hadiza kiran wayar hajiya saude ya katse musu abinda sukeyi cikin tashin hankali suka nufi asibiti.....
*WANAN LITTAFIN NA DUHU 300 KACAL ZAKI BIYA KI MALLAKI NAKI IDAN BAKI BIYABA KIKA KARANTAMUN BANYAFEBA*
07042277401
08036953516
*SLIMZY*✍🏻🚶🏻♀️
45
A keke napep suka sauka a kofar asibitin kicibis sukaiyi dasu hajiya rabi suna fitowa muneeba hawaye ke gudu a idonta kallon kallo sukeyi Momy ta hadiyi wani miyau tace "lafiya?meyafaru naganku a asibiti?"hajiya rabi ta watsa mata harara tace "dama ai zaki tambaya mana tunda zakuce bakusan muneeba batada lafiya ba koda yake kun kanainaye mijinta kuna neman dauke masa hankali"tayi tsaki ummah hadiza tace "too Ashe ciwon gaskiya ne shiko yaseer yaga ta kansa mata biyu duka babu lafiya?bari mu shiga muga halin da husnah ke ciki"durkushewa muneeba tayi a wajen tarasa meke mata dadi tsananin tashin hankali take ciki idanuwanta sunyi fururu sunyi luhu luhu sun kumbura momy tausayin muneeba ya kamata ta ruko kafadarta ta dago fuskarta ta kalli momy ta kauda kanta gefe momy tace "sannu Allah ya baki lafiya,muje ciki ummah hadiza"sukai hanyar ciki hajiya rabi ta bisu da harara tayi kwafa tace "munafukai ta Allah batakuba dik wata shedana wanan tsinanniyar ke hadawa shiyasa ta kasa zaman gidan miji"Anty sadiya tadanbi bayansu tana lekawa tacan gefe ta hango Yaseer zai tarosu ta dawo da sauri tace "ga yaseeer na hango zak tarosu kai ko zamu koma ne muji menene"
"ya wuce aljanu"cewar momy tana kokarin shiga motar gida da sukazo dashi haka nan Anty sadiya ta koma ta rike muneeba suka shigar da ita cikin motar tanata yarfa hannu yadda takejin cikinta na juyawa....
"yaseer yadai ina husnah?"ummah hadiza ta taresa tana tambayarsa ganin yana kuka ta gigice "meyasamu husnah yaseer fadamun kardai kacemun husnah ta rasu"ya girgiza kai "bata mutuba ummah Amma jini fa nagani yana zuba sosai a jikinta"cikin momy ya karta jin abinda yaseer yace ta furgita ta danne dan karta tada musu da hankali nusrah tazo da sauri "kuzo ga likita ya fito naga yana tambayar ina wadanda suka kawo Asma'u"da sauri Yaseer ya juya har yanacin tuntube suka nufi dakin likitan yana shiga ko zama beyiba yace "likita yayadai?kungano abinda ke damunta?likita meke damunta meya kawo zubar jinin?"likita ya zauna yayi yan rubuce rubuce su ummah hadiza na tsaye yace "ka kwantar da hankalinka bawata matsala bace babba,saidai babbar matsalar jinin dayaki daina zuba har yanzun"