Sashe 2
Duhu Part 1 Complete Hausa Novel · about 7 min read
********
hafeez kuwa fitowarsa daga wanka kenan karamar kanwarsa budurwa tayi sallama da tray din breakfast dinsa tace "yaya hafeez yau da wuri zaka fita kenan"ya gyada mata kai a ransa yace yau da wuri zani wajen nan dan na tabbatar zanga kyakkyawar yarinyar nan inaso insam sunanta da gidansu a zahiri yace mata "ehh ana jirana a office"ta kada kai ta fice ya bude wardrobe ya ciro kaya yau ma kananan kaya ya ciro bakin jeans da farar riga ta yan kwallo yasa ya dau hularsa picap ya sa ya zauna ya bude flask din sama sama yaci dankalin da Pepe soup din yasha tea ya fito ya samu ummahnsa da kanwarsa suna breakfast Zai fice ummah cikin tsokana tace "baa nunamin hoton sarakuwar tawa ba"yayi dariya yace "zaki ganta daukota zanyi in kawo miki ita ummah har gida yabzun ma sauri nakeyi zani office zanje in ganta"ya fice tace "Allah ya tsare ta girgiza kai tana murmushi ,hafeez allah allah yakeyi ya isa wajen daya gansu jiya yanaso ya ganta kwana yayi Yana mafarkinta Yana isa wajen yana bin ko ina da kallo bai gantaba gabansa ya fadi kardai sunzo sun tafi......
*******
narjisu yau ma tana shiga ta tarar da husnah tsaye tayi saurin rukota "yauwa dama ke nake jira kinsan har mafarkin wajen nan nakeyi inda mukaje wallahi nakosa yau ma can zamu"narjisu ta kada mata kai "ehh can zamu amma ina fatan baki fadawa mijinki ba mun fita munje wata duniyar ba"husnah tadan razana "wata duniyar dama mukaje ba anguwa ba?"narjisu tasamu yadda takeso tace "ehh wanan duniyar itace duniyar mutane nan inda kike duniyar mu ce jinn"husnah tayi shiru bata ganeba bata kumaso ta gane cikin kosawa tace "to muje"suka fito ba kowa yau kasantuwar rana tayi dik suna bacci suka fice tana waige waige tayiwa husnah umarnin ta rufe ido kamar jiya suka lula wata duniyar,
hafeez na zaune akan mota kamar an tabashi ya waiga yayi tozali da husnah yau kayan jikinta sun matukar burgesa sosai har ya kasa dauke idanuwansa daga gareta yau zaiji sunanta zai kumasan wacece a ina suke ya diro daga kan mota ya nufi inda suke tsaye tanata faraa....
daddy ya shirya tsaf momyn husnah ta rakosa ya tsaya tace "lafiya?"yayi murmushi ya gyara hula "hajiya rabi zaki kiramun bamu gaisa ba"momy tace "dama kun saba gaiswwa ne kafin ka fita?"saiga hajiya rabi kamar daga sama taga irin kallon da daddy keyi mata ya tabbatar mata da tarkomta ya kama kurciya....
karer kugiya Abraham yaji dajin yana wani irin sauti da kara wata iska na kad'awa haka kawai yaji zai koma gida jikinsa ya basa akwai matsala ya bude hannuwansa wani abu mai haske kamar hayaki yana fitowa ya haska dakin husnah daga ciki. dajin dayake Bai ganta ba ya haska kan gadonta da tafin hammunsa bai ganta ba ya haske cikin gidan baiganta ba babu ita babu narjisu.....
FREE PAGES NA GAB DA KAREWA A HANZARTA A BIYA 300 DON JIN YADDA TAFIYAR NAN ZATA CIGABA SHIN HUSNA ZATA DAWO DUNIYAR MUTANE?.....YA TURKA TURKA ABRAHAM ZATA KASANCE YA YASEER ZAI TUNO HUSNA MATARSA CE?......
*SLIMZY*✍🏻
🌑 *DUHU....*🌑
( *sark'akiya*)
©️HWA
*SLIMZY*✍🏻
Wattpad slimzy33
Daga Marubuciyar:-
🦎 *K'ADANGARUWA*🦎
*WANAN LITTAFIN NA KUDI NE AKAN NAIRA 300 KACAL VIP MASU BUKATAR A TURA MUSU TA PRIVATE 1000 DOMIN MALLAKAR WANAN LITTAFI TURA KUDINKI TA WANAN ACCOUNT DIN*
👇🏻👇🏻👇🏻👇🏻👇🏻👇🏻👇🏻
*3126584401*
*FIDDAUSI MUSA*
*FIRST BANK*
*SHAIDAR BIYAN KUDI TA WANAN NUMBER 08036953516 KO KI TURA KATIN MTN TA NUMBER*
*GA MASU BUKATAR TALLA SU TUNTUBI WANAN NUMBER 07042277401*
*8*
narjisu ta gefen idanuwanta taga hafeez ya tunkaro su murmushi tayi tasan tabbas zaizo nemansu domin ta lura da irin kallon da yakeyiwa husnah jiya hakan yasa narjisu ta taba husnah daketa kalle kalle husnah ta juyo da sauri tace "naam iyyee menene"ta galla mata harara tace "ki natsu nafada miki saura kuma wanan idan yazo ya mana magana kiyi irin na jiya"husnah tsoro yadan kamata tace "umm narjisu inyi masa magana kikace kinsanfa inada aure kuma Abraham"narjisu tadan mata tsawa tace "saime fada masa zaki aiba cewa zaiyi yana sonkiba ai abota zaayi dashi ko kinga duniyarsu ce in mukai abota dashi zai kara nuna mana wurare"husnah najin zaa sake nuna wurin dayafi nan ta amince dai dai nan ya karaso fuskarsa dauke da murmushi yana kad'a makullin mota yacev"Assalamu alaikum yan mata sannunku dai fulanine ko hausawa"yace cikin sigar zolaya husnah bata gane mai yake nufiba dan batasan wani fulani da hausa ba tace a sanyaye muryarta mai dadin sauraro mai kamada sarewa bata bude baki sosai idan zatayi magana amma ko yaya tayi magana muryarta na dukan zukatan maza balle mata tace "Ameen waalaikumussalam"... hafeez yaji wata murya data daki zucuyarsa saida yayi shock na minti daya husnah saida ta kara kallonsa da fararen idanuwanta ido cikin ido yaji wani abu ya daki zucuyarsa sanan ya tuna da yayi sallama an amsa yacev"tabarakalla.....lallai Allah ya hore miki murya wanan muryar taki ai idan ina sauraronta babu abinda zan iya tabukawa"husnah itadai gabanta na faduwa d'arr d'arrr takeji tayi kasa da murya yadda baxaijiba tacewa narjisu '"inajin tsoro"narjisu ta tsunguleta tace "to aiko bazan sake fita dake ba"ta daga murya cikin sigar shagwaba tace "yi hakuri nadaina zaki rinka fita dani"yau ma hafeez wayarsa ya ciro ya saita camera akan husnah sosai shagwabarta da wawtarta kw burgesa yacewa narjisu "halan ke yayarta ce ko?"narjisu ta daga masa kai yace 'ya sunan naku?"narjisu ta danyi ya'ke tace"sunanta Asmau.....ni kuma sunana"sai tayi shiru ta kasa fadan narjisu dan ta tabbatar a jinsunsu na aljanu kawai ake samun wanan sunan sai kawai ta share,ganin ta share ya jinjina kai abinda yake bukata kenan yasan sunan waccen kyakkyawar yarinyar ya sake jeho musu tambaya yace "muje tacan mudan taka Naga kamar baki ne in nuna muku wurare"ba musu suke tafiya yace "ku yan wani gari ne maana a ina kuke zama?"damm gaban narjisu ya fadi tayi shiru batace komiba husnah a tsorace tace "narjisu nidai mukoma duniyarmu mu koma kar"narjisu ta tsunguleta dan tasan sunan Abraham zata kira hafeez ya maimaita a ransa yace narjisu?....sai kace sunan aljanu a zahiri kuma yace "ku koma duniyarku?akwai wata duniya ne bayan wanan?ai babu wata duniyar bayan wanan da duka muke ciki aljanu da mutane muke rayuwa....da sauri husnah ta kallesa tace "su waye aljanu su waye mutane su waye jinsi"hafeez ya kyalkyale da dariya Yana kallonta yana dariya wawtarta tayi yawa tayaya zatace batasan aljanu ba?.....wata irin kara kamar zubewar kaca narjisu taji ta girgiza ta waiga hajiya babba ta gani a kidime tace "narjisu akwai matsala najiyo sautin tafiyar Abraham yanzun haka a cikin daji najiyo tahowar iskarsa kiyi yadda zakiyi ku isa kafin ya rugaku"tana gama fadi tayi sama husnah ta hango tashin hankali wajen narjisu ta taba narjisu tana tambayarta da ido narjisu ta kalli hafeez tacev"zamu tafi amma nasan sai an kwana biyu zaka ganmu ana jiranmu yan uwanmu zamu koma ruga zamu dawo zankawo maka ita kawowa na harabada"yayi dariya dikta rude gashi bai gaji da kallon husnah ba baigaji da ganin Asmau ba dikda taki sakin jiki dashi ta fuzgi hannun husna gudu gudu sauri sauri yake kallonsu mamakine ya kashesa da baisan bacewarsu ba......
isaka ce take tashi a cikin gidan ilahirin jamaar gidan ganin yadda bishiroyi ke karyewa sunsan Abraham ya taho cikin fushi mahaifiyarsa gaba daya hankalinta ya tashi garin ne ya shiga sauyawa yana wani irin DUHU suna jiyo sautin takun kafafuwansa kamar kasa zata tsage dik wani ahalin jinn na gidan saida ya tsorata narjisu dibbbb suka dura a kofar gidan saidai yadda iska ke neman kwasarsu dik yadda taso tayi siddabarunta ta kasa Bude kacar daya rufe gidan da ita daga nesa husnah take hangensa yau baa mota ya dawoba gabanta ya fadi Irin kallon da yayi mata yasa taji kamar ta saki fitsari narjisu kuwa dauke kai tayi cikin rashin tsoro tace"sannu da zuwa yaya Abraham"bai amsaba sai cafkar hannun husnah da yayi suka shige gidan narjisu tabi bayansu dukkansu sun furgita da ganin Abraham rike da hannun husbah narjisu na biye dasu....mahaifiyar Abraham wani mawuyacin miyau ta hadiye to yaushe husnah ta fita gidan kuma waye ya fitar da ita?babu wanda zaiyi wanan aikin sai narjisu, zuhraliyya ta tsorata kanwarsa ganin yayi sashensu da ita narjisu kuwa wajen mahaifiyarta ta wuce tace "maamah wallahi nadade da sanin yaya narjis na fita da Anty husnah saboda jiya ma naga dawowarsu"ajiyar zuciya mahaifiyar Abraham tayi cikin zuciyarta tana adduar Allah ya yayyafawa wanan masifar ruwan sanyi.....
Husnah kuwa suna shiga sashensu ya wancakalar da ita gefe Daya ta fadi kasa ta dago cikin tsoro da mamaki ganin yadda idanuwan Abraham suka canja ya furgitata sosai sai kawai ta soma hawaye gumi kawai yakeyi jijiyoyin kansa dik sun fito fuskarsa tayi jajir kokarin danne fushinsa yakeyi dan yasan zai iya rikida ya koma wata halittar ganin tana hawaye yasa yaji zuciyarsa nason karaya kauda kansa yayi cikin tsananin bakin ciki a kufule yace "ina kukaje husnah?"yana kallon gefe daya yake tambayarta ta fashe da kuka tace "babu inda mukaje kawai mun fita wajene"
hafeez kuwa fitowarsa daga wanka kenan karamar kanwarsa budurwa tayi sallama da tray din breakfast dinsa tace "yaya hafeez yau da wuri zaka fita kenan"ya gyada mata kai a ransa yace yau da wuri zani wajen nan dan na tabbatar zanga kyakkyawar yarinyar nan inaso insam sunanta da gidansu a zahiri yace mata "ehh ana jirana a office"ta kada kai ta fice ya bude wardrobe ya ciro kaya yau ma kananan kaya ya ciro bakin jeans da farar riga ta yan kwallo yasa ya dau hularsa picap ya sa ya zauna ya bude flask din sama sama yaci dankalin da Pepe soup din yasha tea ya fito ya samu ummahnsa da kanwarsa suna breakfast Zai fice ummah cikin tsokana tace "baa nunamin hoton sarakuwar tawa ba"yayi dariya yace "zaki ganta daukota zanyi in kawo miki ita ummah har gida yabzun ma sauri nakeyi zani office zanje in ganta"ya fice tace "Allah ya tsare ta girgiza kai tana murmushi ,hafeez allah allah yakeyi ya isa wajen daya gansu jiya yanaso ya ganta kwana yayi Yana mafarkinta Yana isa wajen yana bin ko ina da kallo bai gantaba gabansa ya fadi kardai sunzo sun tafi......
*******
narjisu yau ma tana shiga ta tarar da husnah tsaye tayi saurin rukota "yauwa dama ke nake jira kinsan har mafarkin wajen nan nakeyi inda mukaje wallahi nakosa yau ma can zamu"narjisu ta kada mata kai "ehh can zamu amma ina fatan baki fadawa mijinki ba mun fita munje wata duniyar ba"husnah tadan razana "wata duniyar dama mukaje ba anguwa ba?"narjisu tasamu yadda takeso tace "ehh wanan duniyar itace duniyar mutane nan inda kike duniyar mu ce jinn"husnah tayi shiru bata ganeba bata kumaso ta gane cikin kosawa tace "to muje"suka fito ba kowa yau kasantuwar rana tayi dik suna bacci suka fice tana waige waige tayiwa husnah umarnin ta rufe ido kamar jiya suka lula wata duniyar,
hafeez na zaune akan mota kamar an tabashi ya waiga yayi tozali da husnah yau kayan jikinta sun matukar burgesa sosai har ya kasa dauke idanuwansa daga gareta yau zaiji sunanta zai kumasan wacece a ina suke ya diro daga kan mota ya nufi inda suke tsaye tanata faraa....
daddy ya shirya tsaf momyn husnah ta rakosa ya tsaya tace "lafiya?"yayi murmushi ya gyara hula "hajiya rabi zaki kiramun bamu gaisa ba"momy tace "dama kun saba gaiswwa ne kafin ka fita?"saiga hajiya rabi kamar daga sama taga irin kallon da daddy keyi mata ya tabbatar mata da tarkomta ya kama kurciya....
karer kugiya Abraham yaji dajin yana wani irin sauti da kara wata iska na kad'awa haka kawai yaji zai koma gida jikinsa ya basa akwai matsala ya bude hannuwansa wani abu mai haske kamar hayaki yana fitowa ya haska dakin husnah daga ciki. dajin dayake Bai ganta ba ya haska kan gadonta da tafin hammunsa bai ganta ba ya haske cikin gidan baiganta ba babu ita babu narjisu.....
FREE PAGES NA GAB DA KAREWA A HANZARTA A BIYA 300 DON JIN YADDA TAFIYAR NAN ZATA CIGABA SHIN HUSNA ZATA DAWO DUNIYAR MUTANE?.....YA TURKA TURKA ABRAHAM ZATA KASANCE YA YASEER ZAI TUNO HUSNA MATARSA CE?......
*SLIMZY*✍🏻
🌑 *DUHU....*🌑
( *sark'akiya*)
©️HWA
*SLIMZY*✍🏻
Wattpad slimzy33
Daga Marubuciyar:-
🦎 *K'ADANGARUWA*🦎
*WANAN LITTAFIN NA KUDI NE AKAN NAIRA 300 KACAL VIP MASU BUKATAR A TURA MUSU TA PRIVATE 1000 DOMIN MALLAKAR WANAN LITTAFI TURA KUDINKI TA WANAN ACCOUNT DIN*
👇🏻👇🏻👇🏻👇🏻👇🏻👇🏻👇🏻
*3126584401*
*FIDDAUSI MUSA*
*FIRST BANK*
*SHAIDAR BIYAN KUDI TA WANAN NUMBER 08036953516 KO KI TURA KATIN MTN TA NUMBER*
*GA MASU BUKATAR TALLA SU TUNTUBI WANAN NUMBER 07042277401*
*8*
narjisu ta gefen idanuwanta taga hafeez ya tunkaro su murmushi tayi tasan tabbas zaizo nemansu domin ta lura da irin kallon da yakeyiwa husnah jiya hakan yasa narjisu ta taba husnah daketa kalle kalle husnah ta juyo da sauri tace "naam iyyee menene"ta galla mata harara tace "ki natsu nafada miki saura kuma wanan idan yazo ya mana magana kiyi irin na jiya"husnah tsoro yadan kamata tace "umm narjisu inyi masa magana kikace kinsanfa inada aure kuma Abraham"narjisu tadan mata tsawa tace "saime fada masa zaki aiba cewa zaiyi yana sonkiba ai abota zaayi dashi ko kinga duniyarsu ce in mukai abota dashi zai kara nuna mana wurare"husnah najin zaa sake nuna wurin dayafi nan ta amince dai dai nan ya karaso fuskarsa dauke da murmushi yana kad'a makullin mota yacev"Assalamu alaikum yan mata sannunku dai fulanine ko hausawa"yace cikin sigar zolaya husnah bata gane mai yake nufiba dan batasan wani fulani da hausa ba tace a sanyaye muryarta mai dadin sauraro mai kamada sarewa bata bude baki sosai idan zatayi magana amma ko yaya tayi magana muryarta na dukan zukatan maza balle mata tace "Ameen waalaikumussalam"... hafeez yaji wata murya data daki zucuyarsa saida yayi shock na minti daya husnah saida ta kara kallonsa da fararen idanuwanta ido cikin ido yaji wani abu ya daki zucuyarsa sanan ya tuna da yayi sallama an amsa yacev"tabarakalla.....lallai Allah ya hore miki murya wanan muryar taki ai idan ina sauraronta babu abinda zan iya tabukawa"husnah itadai gabanta na faduwa d'arr d'arrr takeji tayi kasa da murya yadda baxaijiba tacewa narjisu '"inajin tsoro"narjisu ta tsunguleta tace "to aiko bazan sake fita dake ba"ta daga murya cikin sigar shagwaba tace "yi hakuri nadaina zaki rinka fita dani"yau ma hafeez wayarsa ya ciro ya saita camera akan husnah sosai shagwabarta da wawtarta kw burgesa yacewa narjisu "halan ke yayarta ce ko?"narjisu ta daga masa kai yace 'ya sunan naku?"narjisu ta danyi ya'ke tace"sunanta Asmau.....ni kuma sunana"sai tayi shiru ta kasa fadan narjisu dan ta tabbatar a jinsunsu na aljanu kawai ake samun wanan sunan sai kawai ta share,ganin ta share ya jinjina kai abinda yake bukata kenan yasan sunan waccen kyakkyawar yarinyar ya sake jeho musu tambaya yace "muje tacan mudan taka Naga kamar baki ne in nuna muku wurare"ba musu suke tafiya yace "ku yan wani gari ne maana a ina kuke zama?"damm gaban narjisu ya fadi tayi shiru batace komiba husnah a tsorace tace "narjisu nidai mukoma duniyarmu mu koma kar"narjisu ta tsunguleta dan tasan sunan Abraham zata kira hafeez ya maimaita a ransa yace narjisu?....sai kace sunan aljanu a zahiri kuma yace "ku koma duniyarku?akwai wata duniya ne bayan wanan?ai babu wata duniyar bayan wanan da duka muke ciki aljanu da mutane muke rayuwa....da sauri husnah ta kallesa tace "su waye aljanu su waye mutane su waye jinsi"hafeez ya kyalkyale da dariya Yana kallonta yana dariya wawtarta tayi yawa tayaya zatace batasan aljanu ba?.....wata irin kara kamar zubewar kaca narjisu taji ta girgiza ta waiga hajiya babba ta gani a kidime tace "narjisu akwai matsala najiyo sautin tafiyar Abraham yanzun haka a cikin daji najiyo tahowar iskarsa kiyi yadda zakiyi ku isa kafin ya rugaku"tana gama fadi tayi sama husnah ta hango tashin hankali wajen narjisu ta taba narjisu tana tambayarta da ido narjisu ta kalli hafeez tacev"zamu tafi amma nasan sai an kwana biyu zaka ganmu ana jiranmu yan uwanmu zamu koma ruga zamu dawo zankawo maka ita kawowa na harabada"yayi dariya dikta rude gashi bai gaji da kallon husnah ba baigaji da ganin Asmau ba dikda taki sakin jiki dashi ta fuzgi hannun husna gudu gudu sauri sauri yake kallonsu mamakine ya kashesa da baisan bacewarsu ba......
isaka ce take tashi a cikin gidan ilahirin jamaar gidan ganin yadda bishiroyi ke karyewa sunsan Abraham ya taho cikin fushi mahaifiyarsa gaba daya hankalinta ya tashi garin ne ya shiga sauyawa yana wani irin DUHU suna jiyo sautin takun kafafuwansa kamar kasa zata tsage dik wani ahalin jinn na gidan saida ya tsorata narjisu dibbbb suka dura a kofar gidan saidai yadda iska ke neman kwasarsu dik yadda taso tayi siddabarunta ta kasa Bude kacar daya rufe gidan da ita daga nesa husnah take hangensa yau baa mota ya dawoba gabanta ya fadi Irin kallon da yayi mata yasa taji kamar ta saki fitsari narjisu kuwa dauke kai tayi cikin rashin tsoro tace"sannu da zuwa yaya Abraham"bai amsaba sai cafkar hannun husnah da yayi suka shige gidan narjisu tabi bayansu dukkansu sun furgita da ganin Abraham rike da hannun husbah narjisu na biye dasu....mahaifiyar Abraham wani mawuyacin miyau ta hadiye to yaushe husnah ta fita gidan kuma waye ya fitar da ita?babu wanda zaiyi wanan aikin sai narjisu, zuhraliyya ta tsorata kanwarsa ganin yayi sashensu da ita narjisu kuwa wajen mahaifiyarta ta wuce tace "maamah wallahi nadade da sanin yaya narjis na fita da Anty husnah saboda jiya ma naga dawowarsu"ajiyar zuciya mahaifiyar Abraham tayi cikin zuciyarta tana adduar Allah ya yayyafawa wanan masifar ruwan sanyi.....
Husnah kuwa suna shiga sashensu ya wancakalar da ita gefe Daya ta fadi kasa ta dago cikin tsoro da mamaki ganin yadda idanuwan Abraham suka canja ya furgitata sosai sai kawai ta soma hawaye gumi kawai yakeyi jijiyoyin kansa dik sun fito fuskarsa tayi jajir kokarin danne fushinsa yakeyi dan yasan zai iya rikida ya koma wata halittar ganin tana hawaye yasa yaji zuciyarsa nason karaya kauda kansa yayi cikin tsananin bakin ciki a kufule yace "ina kukaje husnah?"yana kallon gefe daya yake tambayarta ta fashe da kuka tace "babu inda mukaje kawai mun fita wajene"