Sashe 42
Duhu Part 1 Complete Hausa Novel · about 7 min read
*****
muneeba kwance a kirjin yaseer yana wasa da gashin kanta tunanin husnah yakeyi inama itace haka ta saki jiki dashi suyi soyayya? yana tsananin son matarsa tunowa da daren jiya yasa yayi wata ajiyar zucuya hade da murmushi dago kai muneeba tayi ta zura masa ido baima san tana kallonsa ba wayarsa ce ta shiga ruri tunanin ko momyce yakeyi yana kokarin tashi muneeba ta rungumesa sosai batasi yabarta yadan matsa yace"wayata kw ringing bari in duba"tadan matsa ranta a bace tana kallomsa ganin number yusrah yasa yayi saurin dauka yace"hello?"kafin yusrah tayi magana yaji ihun husnah da sambatun da takeyi taba fad'in ni bazan zauna a dajin nan ba ku kyaleni"cikin rudewa yusrah tace "yaya yaseer kazo kuzo Anty husnah ce momy kuma ta fita bata nan gashinan zata fita tabar gidan"innahlillahi wa innahilaihi rajiun ya furta a zucuyarsa yace "gani nan zuwa kada kubari ta fita kiyi magana da malam shuaibu mai gadi"ya dire wayar ya ture muneeba ko ganin gabansa beyi ya zura rigarsa ya fice muneeba wata Ashar tayi tace "wato dole ma ta mike tsaye akan yarinyar nan yanzun suna soyayyarsu itada mijinta tana cikin nishadi shine zaa kirashi yaje batada lafiya?aljanu karyar banza ta duro Daga gadon yau bazaa kwana ba gidan boka zataje kota halin yaya...
*****
cikin farin ciki ummah hadiza ke magana da hajiya saude tana fuskantar innah "tabbas wanan shawara ce kika kawo hajiya saude kawai ayi tarewar yaseer da husnah su tare a gidansu inyaso maganar magani wanan ba matsala bane ni zan koma gidan da zama kawai tare da nusrah ko yusrah harta rabu da aljanin"momy ta jinnina kai cike da gamsuwa tace "bazan lamumcu iskancin banza ba kar qzo ayi ciki a gida na daga nan can gidan nasu zani insamu zainab akan maganar nan nasan batada matsala zata amince"innah washe baki kawai takeyi tanacin doya da miya suka cigaba da tattaunawa
*****
dik yadda yaseer yaso ya gane hanyar gidansu ya kasa cikin mota yake dik kwanar da yayi sai yaga wajen sai fili ko bushiyoyi ya dimauce cikin tashin hankali yake"fitowa yayi daga motar kawai yana kallon gabas da yamma kudu da arewa kansa juyewa yayi besan inda zaibi ba ganin bishiyoyi na zagayesa yayi kawai..... Abraham ne ya fito masa yana dariya "kaji dadin kwanciya da matar aljan ko?har kayi nasarar yi mata ciki amma ka kwanta da ita na karshe nine zan zama gurbinka a wajen danginka da matarka da ita husnah bazasu sake ganinka ba"yana gama magana ya daga hannunsa wata igiya ya gani hannunsa yana jujjuyawa zai bude baki yayi addua ya kasa sakamakon harshensa daya cika bakinsa sai dariya da Abraham yake masa cike dav tsana.....
*WANAN LITTAFIN NA DUHU 300 KACAL ZAKI BIYA KI MALLAKI NAKI IDAN BAKI BIYABA KIKA KARANTAMUN BAN YAFE BA*
08036953516
07042277401
*SLIMZY*✍🏻
36
Rungumar yaseer Abraham yayi suka bace cikin minti biyu ya gansa cikin wasu bishiyoyi masu tsawo da tsananin DUHU kalle kalle yaseeer yakeyi cike da tsoro kukan tsuntsaye ne kawai yakeji a wajen Abraham cikin kakkausar murya yace "a nan zakayi rayuwa yaseee kayi kuskuren shiga gonata kayi kuskuren son matata kayi kuskuren kusantarta"yaseeer ya runtse ido gumi kawai ke karyo masa yayi yunkurin taka kafarsa ya kasa dariya Abraham yayi yace "kasan inane nan?"yaseer ya kallesa yace"nan ba duniyar mutane bace duniyar Aljanu ce babu wanda zaisan inda kake yaseer har sai na kare rayuwata da husnah dikda babu d'igon sonta a zucuyata sakamakon butulcemun da tayi"yana gama magana ya warware igiyar dake lilo a hannunsa ya cillata sama tayi kololuwa sanan ta dawo ta zarge yaseer tayi sama dashi cikin bishiyoyi can sama haka igiyar ke nad'esa tun daga farko har karshe zuhraliyya ce tazo Abraham yace"ki kula dashi na damka miki shi a hannunki karki bari ya kwance karki bari kowa ya cutar dashi"ta gyadawa Abraham kai tana kallon yaseer can sama sanan ta kalli Abraham tayi ajiyar zuciya tace"yaya Abraham ina gudun narjisu tasan cewar wanan bil'adamar yana nan kasan ta fini karfi zata iyayin komi dan ta lalata maka abunda ka shirya"ya girgiza kai yace"itama zanyi farautarta zan kawar da ita koni ko ita"..motsu mutsu yaseee ya shigayi daga inda yake cikin tsananin tashin hankaki Abraham ya mike sosai ya kara tsayi yakai inda yaseer yake a kulle ya bude hannuwansa husnah ya gani ta had'a kai da gwiwa su nusrah zagaye da ita da malam shuaibu mai gadi sunayi mata magiya tankar zararra haka take zabura zata fita,wasu hawaye masu zafi suka fito daga idon yaseer tausayi da tsananin soyayyar husnah yakeji yana kara shiga jijiyoyin jikinsa runtse idanuwansa yayi take ya tuno da yadda jiya take hawaye lokacin da ya hau kanta waigowa yayi bega yaseer da zuhraliyya ba ya kalli bishiyoyin dake zagaye dadhi yau shine a wata duniyar ba duniyar mutane ba?yau shine a duniyar aljanu?dama cikin wanan kurgumin dajin husnah tayi rayuwa?wasu hawayen ke kara gudu a fuskarsa wani hali husnah take ciki?shine abinda ke damunsa....
*****
yusrah na rike da husnah sukaji mota a kofar gida da sauri nusrah ta zabura "yauwa malam shuaibu gama yaya yaseer din nan ya iso inata kiran momy bata dauka"juyawa yayi ya bude gate Abraham ne cikin motar yaseer sak yaseer babu banbanci yayi parking motar ko karasa rufe kofa Abraham beyiba ya fito cikin dimuwa yana fad'in "menene yasameta?meyafaru ina momy"be jira mai zasuce ba ya dauki husnah tana shusshura kafafuwa yana fad'in "mu shiga cike har yaushe zaku barta a nan ranan na kod'arta "cewar Abraham yana kokarin Shiga kofar parlorn,sautin karatun kurani ne ya gauraye kunnensa kallon speaker yayi sai kittrt ta kashe kanta daidai nan suka shigo a tare dukkansu a tsorace suke ga tsananin tausayin husnah da sukeji yana kokarin kwantar da ita a kujera yaji yusrah na dakatar dashi "yaya yaseer aida ka shiga da ita ciki kawai inyaso sai asa mata karatun kuranin kafin momy ta dawo nasan idan tadawo zaa kira malam"ya jinjina kai cike da gamsuwa ya runtumeta a kirjinsa wani irin bugun zuciya yakeji kirjinsa nayi dikda yadda yakejin haushinta da yadda ya d'aura dammarar koya mata hankali ya kalli fuskarta harta dan rame yayi shiru ya d'ago kai yaga suna kallonsa yace"husnah tabani tausayi sosai nusrah"suma jinjina kai sukayi cike da alhini yusrah tace "don ma bakaga yadda ta fito kamar mahaukaciya ba tun dazun idanuwanta suke a rufe taki budewa wai adaji take"Abraham ya cije lebe ya nufi dakinta da ita ajiyar zuciya dukkansu suka sauke tare da hamdala yadda yaya yaseer ya iso gidan da wuri da basusan yadda zasuyi da husnah ba....yana shiga ya turo kofar dakin ya rufe ruf ya kwantar da ita a kan gado juyi tayi tana bude idanuwanta a hankali ta saukesu akan Abraham take fuskarsa ta sauya ta koma Abraham daga ysseer murmushi yayi mata,ta ja baya ta manne da jikin allon gado "kina mamaki ko?ba mijinki wanda kikaci amanata bane nine dai mijinki aljani wanda kika tsana kike kirana da dodo wanda kikaci Amana kuma a haka zanyi rayuwa dake a matsayin yaseer batare da kowa ya gane hakan ba husnah saboda har yanzun akwai sauran guggubin soyayyata a zuciyarki kina wayancewa ne kawai amma nine masoyinki na asali wato aljaninAbraham"dam gabanta ya fad'i jikinta ya hau tsuma ta had'iyi wani miyau mai kauri tana bin dakin da kallo,shima kallon dakin yayi wani abu ya fito daga idanuwansa take kayan dakin suka sauya zuwa dakinta na duniyar aljanu,ta dafe kunnuwanta zatayi kara da sauri ya toshe bakinta "koda yake bari na kyaleki ko kinyi kara babu wanda zaijiki cikin gidan nan husnah kina tunanin zaki rabu dani ta dadi?kinsan wahalar Danasha da yadda nabi kafin na saceki?ko kinsan tunda aka haifeki kikazo duniya nake zuwa shimfidarki inyi wasa dake a jarinta?lokacin da momynki take ajiyeki tabarki ta tafi aikinta,lokacin da take kwantar dake goshin magriba batare da tayi miki addua ba batadamu dakeba sam sam,ina zuwa cikin gidanku inyi shawagi a hakan nakamu da tsananin kaunarki nike kula dake dik lokacin da miyagun aljanu zasuzo su saki kuka nike lallashinki"kallonsa takeyi ido cikin ido hawaye na bin fuskarta,kwankwasa kofar akayi da sauri ya juya lokaci daya ya koma yaseer yace"waye?"
muneeba kwance a kirjin yaseer yana wasa da gashin kanta tunanin husnah yakeyi inama itace haka ta saki jiki dashi suyi soyayya? yana tsananin son matarsa tunowa da daren jiya yasa yayi wata ajiyar zucuya hade da murmushi dago kai muneeba tayi ta zura masa ido baima san tana kallonsa ba wayarsa ce ta shiga ruri tunanin ko momyce yakeyi yana kokarin tashi muneeba ta rungumesa sosai batasi yabarta yadan matsa yace"wayata kw ringing bari in duba"tadan matsa ranta a bace tana kallomsa ganin number yusrah yasa yayi saurin dauka yace"hello?"kafin yusrah tayi magana yaji ihun husnah da sambatun da takeyi taba fad'in ni bazan zauna a dajin nan ba ku kyaleni"cikin rudewa yusrah tace "yaya yaseer kazo kuzo Anty husnah ce momy kuma ta fita bata nan gashinan zata fita tabar gidan"innahlillahi wa innahilaihi rajiun ya furta a zucuyarsa yace "gani nan zuwa kada kubari ta fita kiyi magana da malam shuaibu mai gadi"ya dire wayar ya ture muneeba ko ganin gabansa beyi ya zura rigarsa ya fice muneeba wata Ashar tayi tace "wato dole ma ta mike tsaye akan yarinyar nan yanzun suna soyayyarsu itada mijinta tana cikin nishadi shine zaa kirashi yaje batada lafiya?aljanu karyar banza ta duro Daga gadon yau bazaa kwana ba gidan boka zataje kota halin yaya...
*****
cikin farin ciki ummah hadiza ke magana da hajiya saude tana fuskantar innah "tabbas wanan shawara ce kika kawo hajiya saude kawai ayi tarewar yaseer da husnah su tare a gidansu inyaso maganar magani wanan ba matsala bane ni zan koma gidan da zama kawai tare da nusrah ko yusrah harta rabu da aljanin"momy ta jinnina kai cike da gamsuwa tace "bazan lamumcu iskancin banza ba kar qzo ayi ciki a gida na daga nan can gidan nasu zani insamu zainab akan maganar nan nasan batada matsala zata amince"innah washe baki kawai takeyi tanacin doya da miya suka cigaba da tattaunawa
*****
dik yadda yaseer yaso ya gane hanyar gidansu ya kasa cikin mota yake dik kwanar da yayi sai yaga wajen sai fili ko bushiyoyi ya dimauce cikin tashin hankali yake"fitowa yayi daga motar kawai yana kallon gabas da yamma kudu da arewa kansa juyewa yayi besan inda zaibi ba ganin bishiyoyi na zagayesa yayi kawai..... Abraham ne ya fito masa yana dariya "kaji dadin kwanciya da matar aljan ko?har kayi nasarar yi mata ciki amma ka kwanta da ita na karshe nine zan zama gurbinka a wajen danginka da matarka da ita husnah bazasu sake ganinka ba"yana gama magana ya daga hannunsa wata igiya ya gani hannunsa yana jujjuyawa zai bude baki yayi addua ya kasa sakamakon harshensa daya cika bakinsa sai dariya da Abraham yake masa cike dav tsana.....
*WANAN LITTAFIN NA DUHU 300 KACAL ZAKI BIYA KI MALLAKI NAKI IDAN BAKI BIYABA KIKA KARANTAMUN BAN YAFE BA*
08036953516
07042277401
*SLIMZY*✍🏻
36
Rungumar yaseer Abraham yayi suka bace cikin minti biyu ya gansa cikin wasu bishiyoyi masu tsawo da tsananin DUHU kalle kalle yaseeer yakeyi cike da tsoro kukan tsuntsaye ne kawai yakeji a wajen Abraham cikin kakkausar murya yace "a nan zakayi rayuwa yaseee kayi kuskuren shiga gonata kayi kuskuren son matata kayi kuskuren kusantarta"yaseeer ya runtse ido gumi kawai ke karyo masa yayi yunkurin taka kafarsa ya kasa dariya Abraham yayi yace "kasan inane nan?"yaseer ya kallesa yace"nan ba duniyar mutane bace duniyar Aljanu ce babu wanda zaisan inda kake yaseer har sai na kare rayuwata da husnah dikda babu d'igon sonta a zucuyata sakamakon butulcemun da tayi"yana gama magana ya warware igiyar dake lilo a hannunsa ya cillata sama tayi kololuwa sanan ta dawo ta zarge yaseer tayi sama dashi cikin bishiyoyi can sama haka igiyar ke nad'esa tun daga farko har karshe zuhraliyya ce tazo Abraham yace"ki kula dashi na damka miki shi a hannunki karki bari ya kwance karki bari kowa ya cutar dashi"ta gyadawa Abraham kai tana kallon yaseer can sama sanan ta kalli Abraham tayi ajiyar zuciya tace"yaya Abraham ina gudun narjisu tasan cewar wanan bil'adamar yana nan kasan ta fini karfi zata iyayin komi dan ta lalata maka abunda ka shirya"ya girgiza kai yace"itama zanyi farautarta zan kawar da ita koni ko ita"..motsu mutsu yaseee ya shigayi daga inda yake cikin tsananin tashin hankaki Abraham ya mike sosai ya kara tsayi yakai inda yaseer yake a kulle ya bude hannuwansa husnah ya gani ta had'a kai da gwiwa su nusrah zagaye da ita da malam shuaibu mai gadi sunayi mata magiya tankar zararra haka take zabura zata fita,wasu hawaye masu zafi suka fito daga idon yaseer tausayi da tsananin soyayyar husnah yakeji yana kara shiga jijiyoyin jikinsa runtse idanuwansa yayi take ya tuno da yadda jiya take hawaye lokacin da ya hau kanta waigowa yayi bega yaseer da zuhraliyya ba ya kalli bishiyoyin dake zagaye dadhi yau shine a wata duniyar ba duniyar mutane ba?yau shine a duniyar aljanu?dama cikin wanan kurgumin dajin husnah tayi rayuwa?wasu hawayen ke kara gudu a fuskarsa wani hali husnah take ciki?shine abinda ke damunsa....
*****
yusrah na rike da husnah sukaji mota a kofar gida da sauri nusrah ta zabura "yauwa malam shuaibu gama yaya yaseer din nan ya iso inata kiran momy bata dauka"juyawa yayi ya bude gate Abraham ne cikin motar yaseer sak yaseer babu banbanci yayi parking motar ko karasa rufe kofa Abraham beyiba ya fito cikin dimuwa yana fad'in "menene yasameta?meyafaru ina momy"be jira mai zasuce ba ya dauki husnah tana shusshura kafafuwa yana fad'in "mu shiga cike har yaushe zaku barta a nan ranan na kod'arta "cewar Abraham yana kokarin Shiga kofar parlorn,sautin karatun kurani ne ya gauraye kunnensa kallon speaker yayi sai kittrt ta kashe kanta daidai nan suka shigo a tare dukkansu a tsorace suke ga tsananin tausayin husnah da sukeji yana kokarin kwantar da ita a kujera yaji yusrah na dakatar dashi "yaya yaseer aida ka shiga da ita ciki kawai inyaso sai asa mata karatun kuranin kafin momy ta dawo nasan idan tadawo zaa kira malam"ya jinjina kai cike da gamsuwa ya runtumeta a kirjinsa wani irin bugun zuciya yakeji kirjinsa nayi dikda yadda yakejin haushinta da yadda ya d'aura dammarar koya mata hankali ya kalli fuskarta harta dan rame yayi shiru ya d'ago kai yaga suna kallonsa yace"husnah tabani tausayi sosai nusrah"suma jinjina kai sukayi cike da alhini yusrah tace "don ma bakaga yadda ta fito kamar mahaukaciya ba tun dazun idanuwanta suke a rufe taki budewa wai adaji take"Abraham ya cije lebe ya nufi dakinta da ita ajiyar zuciya dukkansu suka sauke tare da hamdala yadda yaya yaseer ya iso gidan da wuri da basusan yadda zasuyi da husnah ba....yana shiga ya turo kofar dakin ya rufe ruf ya kwantar da ita a kan gado juyi tayi tana bude idanuwanta a hankali ta saukesu akan Abraham take fuskarsa ta sauya ta koma Abraham daga ysseer murmushi yayi mata,ta ja baya ta manne da jikin allon gado "kina mamaki ko?ba mijinki wanda kikaci amanata bane nine dai mijinki aljani wanda kika tsana kike kirana da dodo wanda kikaci Amana kuma a haka zanyi rayuwa dake a matsayin yaseer batare da kowa ya gane hakan ba husnah saboda har yanzun akwai sauran guggubin soyayyata a zuciyarki kina wayancewa ne kawai amma nine masoyinki na asali wato aljaninAbraham"dam gabanta ya fad'i jikinta ya hau tsuma ta had'iyi wani miyau mai kauri tana bin dakin da kallo,shima kallon dakin yayi wani abu ya fito daga idanuwansa take kayan dakin suka sauya zuwa dakinta na duniyar aljanu,ta dafe kunnuwanta zatayi kara da sauri ya toshe bakinta "koda yake bari na kyaleki ko kinyi kara babu wanda zaijiki cikin gidan nan husnah kina tunanin zaki rabu dani ta dadi?kinsan wahalar Danasha da yadda nabi kafin na saceki?ko kinsan tunda aka haifeki kikazo duniya nake zuwa shimfidarki inyi wasa dake a jarinta?lokacin da momynki take ajiyeki tabarki ta tafi aikinta,lokacin da take kwantar dake goshin magriba batare da tayi miki addua ba batadamu dakeba sam sam,ina zuwa cikin gidanku inyi shawagi a hakan nakamu da tsananin kaunarki nike kula dake dik lokacin da miyagun aljanu zasuzo su saki kuka nike lallashinki"kallonsa takeyi ido cikin ido hawaye na bin fuskarta,kwankwasa kofar akayi da sauri ya juya lokaci daya ya koma yaseer yace"waye?"