Sashe 13
Duhu Part 1 Complete Hausa Novel · about 7 min read
hajiya saude ta juya ta kalli momy taga zaune take hawaye ya gama wanke mata fuska tausayinta ya kamata ta girgiza kai tacev"share hawayenki dik wanan fuffukar da yaseer keyi ke kinsan yanason husnah tun yana karaminsa tun batan husnah ke baki mamakiba lokaci daya da kansa ya juya?"momy ya jinjina kai tace "sharrin rabi ne asiri ne kuma zan karyashi dani take zancen nasa ayi mishi rubutu na dafa'i mu zuba nidasu kuma daddy kome zaiyi saidai yayi bazan taba bari auren husnah da yaseer ya wargajeba koda take auren aljani!!!"momy gaba daya ta kasa magana tsananin damuwa da tashin hankalin da take ciki
tsaye yake a jikin drawers din kitchen tana duke tana firar dankali suna hira cike da shauki yace "husnah kinajin ana kokarin hanyar da zaa rabani dake ko?"ta ajiye wukar ya tsugunna ya dauka ya shiga fere dankakin yace "na rantse da Allah zan dauki mummunan mataki akan dik wanda yayi yunkurin rabani dake husnah ko wayeshi zan iya rabashi da ransa"zaro ido husnah tayi ta shiga girgiza masa kai tace "nidai kar kayi kisa bazan ma rabu dakaiba idan sun matsa ba saimu gudu ba?"ya cije lebensa idanuwansa suka sauya zuwa fari babu alamar Baki tana kallonsa taji tsoro ta kauda idanuwanta cikin furgici tace "banason wanan idon ka dawomin da idanuwanka"nan da nan ya sauya idonsa taja ajiyar zucuya kallon dankalin yayi taga sun koma a fere a yanke cike da mamaki ta kallesa ya sakar mata murmushi ya kashe mata ido tace "saura suya inaso yau kowa yaci abincina dikda ina fushi da momy banaso ta rabamu"yace "bawanda zai rabamu bari mu soya rufe idanuwanki"ta rufe idonta ya bude hannuwansa wani abu shuuruuu kanar hayaki ya baibaye dankalin nan da nan ya zama ya soyu yace "bude kiga magic" bude ido tayi ta bude baki cike da mamaki tana kallonsa yace "ya kika gani "tayi tsalle wajen plates taje ta dauka ta zuba tasa cokali mai yatsu ta nufi dakin momy a hanya sukai Karo da muneeba,wani mugun kallo muneeba tayi mata tasa kafadarta ta bangaji kafadar husnah gammm ji tayi kamar ta bangaji dutse tayi yar kara aguje momy da hajiya saude suka fito tare da daddy da hajiya rabi suna hada bakin "lafiya!"ganin husnah Sororo da plate a hannu tana binsu da kallo muneeba kuwa ta yanke jiki ta fadi tana rike da kafada tana kuka "wayyo kafadata wayyoo daddy ta karyamun kafada"Abraham murmushi yayi kawai bazau taba bari wani ya cutar masa da husnarsa ba muneeba kasa motsi tayi hajiya rabi ta d'agata tace "bazai yuwuba a sabautamun yarinya ba Alhaji tun kafin husnah ta tare a matsayin matar yaseer kagani abinda akai mata inaga ta tare kashemun ya zaayi"ummahnta tajata suka bar wajen daddy yayi kwafa kawai ya kalli husnah dake tsaye da plate kamar an dasata hajiya saude ta rike hannunta tace "taho husnah zomuje kufadamun kinason yaseer?"tambayar data girgixa husnah kenan ta kalli hajiya saude ta kalli momy wadda ke jinjina mata kai alamar tace ehh Abraham na tsaye ya harde hannuwansa a kirjinsa ta kalli kofa inda yake tsaye ko kifta ido batayi kallon da yake mata yasa ta juyo tace"banasonshi bazan auresa ba nida auren wani akaina koko anayin aure biyu ne dama?"momy tace "tashi kije husnah"Abraham ne ya shige jikin husnah yace "bazaku taba rabani da husnah ba saboda son da nakeyi mata idan kuma kunce zaku rabani da ita tayi rayuwa da wani to tabbas zan kashe ko waye,in bakusan ni waye ba kusani sunana Abraham nine mijin husnah wanda a yanzun tare muke rayuwa nida ita babu kuma mai rabani da ita dik inda take ina tare da ita gara in fito in fada muku nine aljanin danasacetw tun tana shejara biyu na reneta nasha wuya sanan na aureta shine yanzun zakuzo kuce wai ta auri wani da auren wani akanta?nasan da auren nasaceta saboda ta shaku dani yadda ko tasan ni aljanine bazata taba rabuwa dani ba"wani kallo yayiwa hajiya saude wadda ke zaune saida ta razana da irin muryar da yakeyi musu magana ya tabbatar ba husnah bace wanan muryar namiji ce"daddy dake tsaye ji yayi jiri na shirin dibarsa ya fadi dikda irin haushin momy da yakeji Abraham nagana magana ya fice daga jikinta ta mike tana hawaye sukaga ta nufi daki,
hajiya saude ta kalli momy wadda gaba daya ta gama razana momyn husnah tace"kar a kuskura a hada auren yaseer da yarinyar nan yanzun kinajin irin furucin da wanan aljanin yayi kada ya kashe mana yaseer"
hajiya saude tace "babu fashi maida auren yaseer da husnah koda wanan aljanin zai kasheshi kuwa ai husnah ta yaseer ce ciwo bazaisa ya gujeta ba,hakan da kikaga yanayi akwai asiri a jikinsa wanda da yazo gida nabashi maganin da malam ya bani zai sakeshi zai tuno husnah zai dawo hayyacinsa,ajiyar zuciya momy tayi hajiya saude ta mike tace "ki kwantar da hankakinki daga nan zan nufi gidan wani mutumi mai bada maganin iskokai baxama zamuyiba dikda akwai aiki a gabanmu sanan ga wanan kafirar matar ta juya miki hankalin miji ki fita hanyarta ki rike yarki"momy ta jinjina mata kai dik jikinta babu kwari haka ta dawo daga rakiyar hajiya saude tana tafe ko ganin gabanta batayi haka takesa kafarta yaseer ne ya fito sashensa bece mata komiba taga ya Shiga mota ya tayar me gadi ya bude masa gate ya fice......
*WANAN LITTAFIN MAI SUNA DUHU(sark'ak'iya)NA KUDI NE 300 KACAL ZAKI BIYA KISHA KARATU IDAN BAKI BIYA BA KIKA KARANTAMUN ALLAH YA ISA!!!*
3126584401
FIDDAUSI MUSA
FIRST BANK
SHAIDAR BIYAN KUDI TA WANAN NUMBER 08036953516 KO KATIN MTN TA NUMBER
*SLIMZY*✍🏻 07042277401
18
hafeez na zaune a parlor kanwarsa meenal ta shigo cikin shirin tafiya makaranta tace "har yanzun bakaci abincin nan ba yaya hafeez bayan kace zaka saukeni a school ka wuce gidansu yaya yaseer"yaseer ne ya bankado labule ya shigo meenal cikin mamaki ta bude baki tace "laaa ga yaya yaseer din ma ya shigo ni bari intafi nasan yanzun in kuka zauna hirarku"ummah ce ta fito daga kitchen rike da kofin shayi tana juyawa da cokali tace"ai in zaki shirya ki shirya yau hafeez bazai fita a gidan nan ba saboda banaso yaje yana muamala da matar aure matar ma matar amininsa"yaseer wani kallo yakeyiwa hafeez daga bisani ya maida kallonsa ga meenal da take kallonsu cike da mamaki yace "kina lafiya meenal?"a sanyaye tace "lafiya lau ya yaseer ya na ganka haka kamar kuna fada da ya hafeez kamar ba lafiya ba"a centre table ummahn hafeez ta dire kofin shayi tace "ina lafiya bayan nasan yaserr baxai tabaso hafeez yayi muamala da matarsa ta aure ba ninasan haka zata biyo baya,meenal wuce kitafi makaranta"meenal a sanyaye ta rataya jakarta ta nufi hanyar fita tana waigensu cike da sanyin jiki yaseer yace "ummah husnah ba matata bace matar aljani ce dan gaba daya yarinyar ma bata cikin hayyacinta,wanan hafeez din shi yayi silar data shigo rayuwarmu gashi yanzun mahaifiyata tace dole saina maida aurena da ita kuma ni babu d'igon soyayyarta a zucuyata sanadinta yanzun mahaifiyarta na fushi dani dik ga wanda yaja komi nan hakan yasa nazo in gargadeshi tun muna mu biyu yaje gidan mu ya kwance kullin da yayi idan ba haka ba dik abinda nayi masa shi ya siya dan ni bazanyi zaman aure da wata husnah ba wacce sam bana sonta ban santabama"cike da masifa yake maganar yana nuna hafeez da yatsa hafeez a zucuye ya mike ya kauda yatsan da yaseer ke nunasa dashi yacev"karka sake nunani da yatsa naji nine silar zuwan husnah rayuwarka amma kasan husnah yar alhaji badamasi ce tunda gwajin jini ya nuna hakan kuma tunda kace haka yanzun nafara son husnah kuma zakasha mamakina"ummah kanta ya daure kasa magana tayi yaseer yace "idan ka cika masoyinta na gaskiya mai zai hana ka rabota da gidanmu ka kawota nan kazo kayi ratuwa da ita da aljanun dake tarw da ita?"ya wuce fuuu har ya kai kofa yace "note you ka tabbatar ka kwance kullin daka kulla dan bazanyi rayuwa da husnah ba nafada maka"ya bankade kofa ya fuce hafeez na kokarin binsa a zucuye mahaifuyarsa ta fuzgosa tace "ina zaka?me zaka bushi kayi?"idanuwan hafeez jajir yace "ummah kina ganin har gida yazo yanamun rashin mutunci akan husnah ko nafada miki yasaki husnah ummah kiyimun rai ki taimakeni kisamun hannu in aureta a haka"shiru ummah tayi tana kallon hafeez wanda yake rokonta ya hada hannuwansa biyu tace "ban hanaka auren husnah ba saidai abu daya nake jiye maka yadda yarinyar nan kace rainon aljanu ce tayaya zaka aureta bayan da auren aljani a tare da ita baa rabata dashi ba?"
tsaye yake a jikin drawers din kitchen tana duke tana firar dankali suna hira cike da shauki yace "husnah kinajin ana kokarin hanyar da zaa rabani dake ko?"ta ajiye wukar ya tsugunna ya dauka ya shiga fere dankakin yace "na rantse da Allah zan dauki mummunan mataki akan dik wanda yayi yunkurin rabani dake husnah ko wayeshi zan iya rabashi da ransa"zaro ido husnah tayi ta shiga girgiza masa kai tace "nidai kar kayi kisa bazan ma rabu dakaiba idan sun matsa ba saimu gudu ba?"ya cije lebensa idanuwansa suka sauya zuwa fari babu alamar Baki tana kallonsa taji tsoro ta kauda idanuwanta cikin furgici tace "banason wanan idon ka dawomin da idanuwanka"nan da nan ya sauya idonsa taja ajiyar zucuya kallon dankalin yayi taga sun koma a fere a yanke cike da mamaki ta kallesa ya sakar mata murmushi ya kashe mata ido tace "saura suya inaso yau kowa yaci abincina dikda ina fushi da momy banaso ta rabamu"yace "bawanda zai rabamu bari mu soya rufe idanuwanki"ta rufe idonta ya bude hannuwansa wani abu shuuruuu kanar hayaki ya baibaye dankalin nan da nan ya zama ya soyu yace "bude kiga magic" bude ido tayi ta bude baki cike da mamaki tana kallonsa yace "ya kika gani "tayi tsalle wajen plates taje ta dauka ta zuba tasa cokali mai yatsu ta nufi dakin momy a hanya sukai Karo da muneeba,wani mugun kallo muneeba tayi mata tasa kafadarta ta bangaji kafadar husnah gammm ji tayi kamar ta bangaji dutse tayi yar kara aguje momy da hajiya saude suka fito tare da daddy da hajiya rabi suna hada bakin "lafiya!"ganin husnah Sororo da plate a hannu tana binsu da kallo muneeba kuwa ta yanke jiki ta fadi tana rike da kafada tana kuka "wayyo kafadata wayyoo daddy ta karyamun kafada"Abraham murmushi yayi kawai bazau taba bari wani ya cutar masa da husnarsa ba muneeba kasa motsi tayi hajiya rabi ta d'agata tace "bazai yuwuba a sabautamun yarinya ba Alhaji tun kafin husnah ta tare a matsayin matar yaseer kagani abinda akai mata inaga ta tare kashemun ya zaayi"ummahnta tajata suka bar wajen daddy yayi kwafa kawai ya kalli husnah dake tsaye da plate kamar an dasata hajiya saude ta rike hannunta tace "taho husnah zomuje kufadamun kinason yaseer?"tambayar data girgixa husnah kenan ta kalli hajiya saude ta kalli momy wadda ke jinjina mata kai alamar tace ehh Abraham na tsaye ya harde hannuwansa a kirjinsa ta kalli kofa inda yake tsaye ko kifta ido batayi kallon da yake mata yasa ta juyo tace"banasonshi bazan auresa ba nida auren wani akaina koko anayin aure biyu ne dama?"momy tace "tashi kije husnah"Abraham ne ya shige jikin husnah yace "bazaku taba rabani da husnah ba saboda son da nakeyi mata idan kuma kunce zaku rabani da ita tayi rayuwa da wani to tabbas zan kashe ko waye,in bakusan ni waye ba kusani sunana Abraham nine mijin husnah wanda a yanzun tare muke rayuwa nida ita babu kuma mai rabani da ita dik inda take ina tare da ita gara in fito in fada muku nine aljanin danasacetw tun tana shejara biyu na reneta nasha wuya sanan na aureta shine yanzun zakuzo kuce wai ta auri wani da auren wani akanta?nasan da auren nasaceta saboda ta shaku dani yadda ko tasan ni aljanine bazata taba rabuwa dani ba"wani kallo yayiwa hajiya saude wadda ke zaune saida ta razana da irin muryar da yakeyi musu magana ya tabbatar ba husnah bace wanan muryar namiji ce"daddy dake tsaye ji yayi jiri na shirin dibarsa ya fadi dikda irin haushin momy da yakeji Abraham nagana magana ya fice daga jikinta ta mike tana hawaye sukaga ta nufi daki,
hajiya saude ta kalli momy wadda gaba daya ta gama razana momyn husnah tace"kar a kuskura a hada auren yaseer da yarinyar nan yanzun kinajin irin furucin da wanan aljanin yayi kada ya kashe mana yaseer"
hajiya saude tace "babu fashi maida auren yaseer da husnah koda wanan aljanin zai kasheshi kuwa ai husnah ta yaseer ce ciwo bazaisa ya gujeta ba,hakan da kikaga yanayi akwai asiri a jikinsa wanda da yazo gida nabashi maganin da malam ya bani zai sakeshi zai tuno husnah zai dawo hayyacinsa,ajiyar zuciya momy tayi hajiya saude ta mike tace "ki kwantar da hankakinki daga nan zan nufi gidan wani mutumi mai bada maganin iskokai baxama zamuyiba dikda akwai aiki a gabanmu sanan ga wanan kafirar matar ta juya miki hankalin miji ki fita hanyarta ki rike yarki"momy ta jinjina mata kai dik jikinta babu kwari haka ta dawo daga rakiyar hajiya saude tana tafe ko ganin gabanta batayi haka takesa kafarta yaseer ne ya fito sashensa bece mata komiba taga ya Shiga mota ya tayar me gadi ya bude masa gate ya fice......
*WANAN LITTAFIN MAI SUNA DUHU(sark'ak'iya)NA KUDI NE 300 KACAL ZAKI BIYA KISHA KARATU IDAN BAKI BIYA BA KIKA KARANTAMUN ALLAH YA ISA!!!*
3126584401
FIDDAUSI MUSA
FIRST BANK
SHAIDAR BIYAN KUDI TA WANAN NUMBER 08036953516 KO KATIN MTN TA NUMBER
*SLIMZY*✍🏻 07042277401
18
hafeez na zaune a parlor kanwarsa meenal ta shigo cikin shirin tafiya makaranta tace "har yanzun bakaci abincin nan ba yaya hafeez bayan kace zaka saukeni a school ka wuce gidansu yaya yaseer"yaseer ne ya bankado labule ya shigo meenal cikin mamaki ta bude baki tace "laaa ga yaya yaseer din ma ya shigo ni bari intafi nasan yanzun in kuka zauna hirarku"ummah ce ta fito daga kitchen rike da kofin shayi tana juyawa da cokali tace"ai in zaki shirya ki shirya yau hafeez bazai fita a gidan nan ba saboda banaso yaje yana muamala da matar aure matar ma matar amininsa"yaseer wani kallo yakeyiwa hafeez daga bisani ya maida kallonsa ga meenal da take kallonsu cike da mamaki yace "kina lafiya meenal?"a sanyaye tace "lafiya lau ya yaseer ya na ganka haka kamar kuna fada da ya hafeez kamar ba lafiya ba"a centre table ummahn hafeez ta dire kofin shayi tace "ina lafiya bayan nasan yaserr baxai tabaso hafeez yayi muamala da matarsa ta aure ba ninasan haka zata biyo baya,meenal wuce kitafi makaranta"meenal a sanyaye ta rataya jakarta ta nufi hanyar fita tana waigensu cike da sanyin jiki yaseer yace "ummah husnah ba matata bace matar aljani ce dan gaba daya yarinyar ma bata cikin hayyacinta,wanan hafeez din shi yayi silar data shigo rayuwarmu gashi yanzun mahaifiyata tace dole saina maida aurena da ita kuma ni babu d'igon soyayyarta a zucuyata sanadinta yanzun mahaifiyarta na fushi dani dik ga wanda yaja komi nan hakan yasa nazo in gargadeshi tun muna mu biyu yaje gidan mu ya kwance kullin da yayi idan ba haka ba dik abinda nayi masa shi ya siya dan ni bazanyi zaman aure da wata husnah ba wacce sam bana sonta ban santabama"cike da masifa yake maganar yana nuna hafeez da yatsa hafeez a zucuye ya mike ya kauda yatsan da yaseer ke nunasa dashi yacev"karka sake nunani da yatsa naji nine silar zuwan husnah rayuwarka amma kasan husnah yar alhaji badamasi ce tunda gwajin jini ya nuna hakan kuma tunda kace haka yanzun nafara son husnah kuma zakasha mamakina"ummah kanta ya daure kasa magana tayi yaseer yace "idan ka cika masoyinta na gaskiya mai zai hana ka rabota da gidanmu ka kawota nan kazo kayi ratuwa da ita da aljanun dake tarw da ita?"ya wuce fuuu har ya kai kofa yace "note you ka tabbatar ka kwance kullin daka kulla dan bazanyi rayuwa da husnah ba nafada maka"ya bankade kofa ya fuce hafeez na kokarin binsa a zucuye mahaifuyarsa ta fuzgosa tace "ina zaka?me zaka bushi kayi?"idanuwan hafeez jajir yace "ummah kina ganin har gida yazo yanamun rashin mutunci akan husnah ko nafada miki yasaki husnah ummah kiyimun rai ki taimakeni kisamun hannu in aureta a haka"shiru ummah tayi tana kallon hafeez wanda yake rokonta ya hada hannuwansa biyu tace "ban hanaka auren husnah ba saidai abu daya nake jiye maka yadda yarinyar nan kace rainon aljanu ce tayaya zaka aureta bayan da auren aljani a tare da ita baa rabata dashi ba?"