Sashe 29
Duhu Part 1 Complete Hausa Novel · about 6 min read
Janyo muneeba yayi da karfin gaske jikinsa aikuwa kamar ya zugata ta fashe masa da kuka a hankali yake sauke numfashi yana shafa kanta gabaki daya ya rasa meye ya sauya tunaninsa da zarar yayi tozali da husnah to bashi da saurin sukuni cikin kuka tace"ka fadamun inda kaje ko zucuyata zata samu sassauci daga rad'adin da nakeji ina katafi?katafi wajen husnah ko?"ya jinnina mata kai yace "ehh wajen husnah naje"gabanta ya fadi tadan janye jikinta yaba rike da kwankwasonta Yana shafa mazaunanta ji tayi kamar ya watsa mata garwashin wuta a zuciya da badan rukon da yayi mataba babu abinda zai hanata yanke jiki ta fadi kenan kwaryar data fasa tasamu matsala wajen fasata?koko abinda boka yace ta fada akan husnah ne bata fada daidai ba?,yadda yaji jikinta ya saki ya kara rungumeta yanayi mata rad'a a kunne"kinyi bacci ne?"ta girgiza kai "tayaya zanyi bacci bayan ka fadamun abinda zai hanani bacci?"yaseer ya girgiza kai yace "mata kenan yanzun don naje wajen husnah shine zai hanaki bacci bayan kinsan ba lafiya gareta ba?kinsan dalilin tafiyar tawa to?inace kinsan dai husnah matatacw?damm gabanta ya fadi jiri taji na daukarta kalaman yaseer da maganganunsa suna nema su tarwartsa mata zucuya tace"ya isheni yaseer ya isa haka nadade da sanin dama ba sona kakeyiba ka aureni ne a rashinta yanzun ta dawo zaka soma wulakantani dikda kasan abebadan data dawo dasu amma kake shige mata salon ka dubosu ka kawomin"wani kallo yayi mata data natsu ta dawo hankalinta tsoro ya cikata bata taba ganin yaseer yayi mata wanan kallon ba yace"ko ciwo mai karya garkuwar jiki ta dawo dashi bazan gujetaba balle aljanu sudin banza?,sanan banaso insakeji kince ni bana sonki ina sonki mana ko kin manta matsayinku daya da husnah a wajen?dukkanku matana ne kuma kannena"ya rungumeta yana shafata gaba daya muneeba ta fita hayyacinta kalamansa tamkar ya sara mata adda akanta takeji tanajin yadda yake mata tafiyar tsutsutsa a jiki dik yadda take mararin yaseer ya taba jikinta yau sam batajin komi saboda tsananin kishi ya lakubo bakibta ya zura harshensa cikin bakinta yana tsotsan yana matse kwankwasonta suna tafiya a haka ya karasa da ita gado suka fada ya zare rigar jikinta yana shinshinarta wani irin hamami yakeji a tarw da ita to muneeba batayi wanka bane?tambayar kansa yayi dikda bai tsananta ba ya share ya fara wasa da nipples dinta hawaye ke zuba a idonta takasa bashi hadin kai ji takeyi kamar ta fita ta sokawa husnah wuka a kahon zucuya ji takeyi kamar ta dauketa ta maidata duniyar aljanun ya dago idanuwansa da sukai jajir cike da shaawa yace"yadai yau naga baki tabuka komi ko baki bukata ne?"ta cije baki murya kasa kasa tace"ina bukata "ta tallabo kansa da yake tsotsan nononta yana wasa da dayan tana shafawa,tayi dan nishi tana kokarin janyosa tana bukatarsa itama haka yaseer ya Haye kanta kamar mayunwacin zaki dik abinda yakeyi bayajin komi ji yayi tamkar ya zura abar cikin rijiya minti goma suna haka ya zare jikinsa ta d'ago kai tace"yadai?banji alamar ka kawo ba"ya girgiza kai kawai yace"no shikenan badamuwa"yadda yayi ta matukar razana ta zauna akan gado ya wuceta ya shige toilet wata irin shaawa yakeji tana taso masa babban abinda ya daure masa kai yadda ya shiga muneeba ya jita tamkar ba ita ba ya dafe kansa daga bisani ya mike ya sakarwa kansa shower,
Abraham ne ya shigo cikin dakin jin alamun taku muneeba taji ta zabura ta wawwaiga bataga kowa ba tana cigaba da jin sautin taku tsoro ya cikata tayi saurin saka hannu a jikin side lamp ta kunna kafin ta dauke hannunta taji an kashe ta furgita a razane tace "yaseer?"ta kira sunansa daga cikin toilet yakeji kamar tana kiransa tsaki yayi yace"mai kuma zanyi mata? Babu abinda zanyi miki kuma tunda najiku haka"yayi tsaki wani bacin rai yaji ya dira cikin zuciyarsa yana wanka yaga an kashe wuta DUHU ya bayyana cikin toilet din ya murza idanuwansa ya daga kai yaga jikin water heater na toilet da wuta yar danja ya gani yad'an daga murya yace"ke muneeba meye haka?meyasa kika kashemun wut"ta jiyo sautin muryarsa bakibta na rawa tana kallon inuwar mutum akanta ta toshe bakinta yadda take cikin tsoro ya daka mata tsawa daga cikin toilet yace"wai bakyaji ne bazaki kunna mun wuta ba sai ranki ya baci?"fashewa da kuka tayi tace"Bani bace nima cikin DUHU nake dana kunna wuta sai a kashe"ya saurara dakyau jikinsa ya mutu ya cije lebe tana kallo taga inuwar ta bace daga gefenta ta sauko daga gadon da kafafuwanta tana laluben rigarta tana kallo inuwar a jikin kofar toilet taga ta shige tsaye yaseer yake yaga hasken shigowar inuwar mutum yadanji tsoro yana waige waige cikin toilet din wata iriyar murya ce ta karade kunnuwansa "kaci nasarar rabani kwana da matata yaseer amma kaima bazan barku ku kwanta lafiya ba,nashigo na ganka da tsarki babu abinda zan iyayi yasa na makale saida naganku cikin najasa kai kayimun adalci kenan ka hanani rabar jikin matata?kai kazo kana kwanciya da taka matar?"daga cikin daki muneeba ke jiyo sautin wanan muryar ta razana ta matsa jikin gado tana lalube cikin saa tajiyo rigar baccinta da hijab dinta ta zura a furgice take,
muryar yaseer taji babu alamar tsoro ko furgici yace"indai inada rai yanzun na soma hanaka rabar jikin husnah kaji infada maka saboda jikinta ba naka bane jikina ne kuma kanaji kana gani zan rabi jikinta mugu azzalumi shedani"Abraham ya fusata ya zaro idanuwansa haske ya haske idon yaseer dake tsaye jikinsa ba kaya yaseer yasa hannu ya kare fuskarsa saboda hasken dake barazanar makantar dashi ya runtse idanuwansa "babu Wanda ya isa ya rabani da husnah koya rabeta idan kaki zan daukeka zan batar dakai sanan zan koma halittarka tsaf inyi rayuwa da masoyiyata"yaseer hankalinsa ya Tashi jin furucin da Abraham yayi cikin furgici yake da tsananin tsoro yasan tabbas tunda ya fada zai aikata yace"banajin tsoron ka daukeni idan ka cika ka daukeni ka zauna da ita ka cutar da ita ka rabata da yan uwanta yanzun kazo ka shiga jikin mahaifinta kasa ya zubar da mutuncinsa da kimarsa a idon duniya Bismillah inaga idan kai baka kasheniba ni zanyi ajalinka"yana rufe baki cikin karfin hali da kwari gwiwa da Daga murya ya soma karanto Ayatul kursiyyu Abraham yayi juyi yakai hannunsa zai cafki yaseer ya kasa ya koma da baya yadda ayar ke shiga jikinsa ya kwalla kara ya fice ya bace bat yana fita haske ya gauraye toilet din yaseer yayi gumi matuka ya razana da kalaman Abraham dole zaiyi wani abu akan hakan a gaggauce ya watsa ruwa ya fito yana kallon kan gadon yaga wayam babu muneeba ya wawwaiga "muneeba muneeba!!!"ya kwala kira shiru ya fito da sauri jikinsa sai rawa yakeyi yana fatan itama ba dauketa yayi ba,
Abraham ne ya shigo cikin dakin jin alamun taku muneeba taji ta zabura ta wawwaiga bataga kowa ba tana cigaba da jin sautin taku tsoro ya cikata tayi saurin saka hannu a jikin side lamp ta kunna kafin ta dauke hannunta taji an kashe ta furgita a razane tace "yaseer?"ta kira sunansa daga cikin toilet yakeji kamar tana kiransa tsaki yayi yace"mai kuma zanyi mata? Babu abinda zanyi miki kuma tunda najiku haka"yayi tsaki wani bacin rai yaji ya dira cikin zuciyarsa yana wanka yaga an kashe wuta DUHU ya bayyana cikin toilet din ya murza idanuwansa ya daga kai yaga jikin water heater na toilet da wuta yar danja ya gani yad'an daga murya yace"ke muneeba meye haka?meyasa kika kashemun wut"ta jiyo sautin muryarsa bakibta na rawa tana kallon inuwar mutum akanta ta toshe bakinta yadda take cikin tsoro ya daka mata tsawa daga cikin toilet yace"wai bakyaji ne bazaki kunna mun wuta ba sai ranki ya baci?"fashewa da kuka tayi tace"Bani bace nima cikin DUHU nake dana kunna wuta sai a kashe"ya saurara dakyau jikinsa ya mutu ya cije lebe tana kallo taga inuwar ta bace daga gefenta ta sauko daga gadon da kafafuwanta tana laluben rigarta tana kallo inuwar a jikin kofar toilet taga ta shige tsaye yaseer yake yaga hasken shigowar inuwar mutum yadanji tsoro yana waige waige cikin toilet din wata iriyar murya ce ta karade kunnuwansa "kaci nasarar rabani kwana da matata yaseer amma kaima bazan barku ku kwanta lafiya ba,nashigo na ganka da tsarki babu abinda zan iyayi yasa na makale saida naganku cikin najasa kai kayimun adalci kenan ka hanani rabar jikin matata?kai kazo kana kwanciya da taka matar?"daga cikin daki muneeba ke jiyo sautin wanan muryar ta razana ta matsa jikin gado tana lalube cikin saa tajiyo rigar baccinta da hijab dinta ta zura a furgice take,
muryar yaseer taji babu alamar tsoro ko furgici yace"indai inada rai yanzun na soma hanaka rabar jikin husnah kaji infada maka saboda jikinta ba naka bane jikina ne kuma kanaji kana gani zan rabi jikinta mugu azzalumi shedani"Abraham ya fusata ya zaro idanuwansa haske ya haske idon yaseer dake tsaye jikinsa ba kaya yaseer yasa hannu ya kare fuskarsa saboda hasken dake barazanar makantar dashi ya runtse idanuwansa "babu Wanda ya isa ya rabani da husnah koya rabeta idan kaki zan daukeka zan batar dakai sanan zan koma halittarka tsaf inyi rayuwa da masoyiyata"yaseer hankalinsa ya Tashi jin furucin da Abraham yayi cikin furgici yake da tsananin tsoro yasan tabbas tunda ya fada zai aikata yace"banajin tsoron ka daukeni idan ka cika ka daukeni ka zauna da ita ka cutar da ita ka rabata da yan uwanta yanzun kazo ka shiga jikin mahaifinta kasa ya zubar da mutuncinsa da kimarsa a idon duniya Bismillah inaga idan kai baka kasheniba ni zanyi ajalinka"yana rufe baki cikin karfin hali da kwari gwiwa da Daga murya ya soma karanto Ayatul kursiyyu Abraham yayi juyi yakai hannunsa zai cafki yaseer ya kasa ya koma da baya yadda ayar ke shiga jikinsa ya kwalla kara ya fice ya bace bat yana fita haske ya gauraye toilet din yaseer yayi gumi matuka ya razana da kalaman Abraham dole zaiyi wani abu akan hakan a gaggauce ya watsa ruwa ya fito yana kallon kan gadon yaga wayam babu muneeba ya wawwaiga "muneeba muneeba!!!"ya kwala kira shiru ya fito da sauri jikinsa sai rawa yakeyi yana fatan itama ba dauketa yayi ba,