Sashe 54
Addininmu Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
"Kai Salis ba magana na ke maka ba? Jin Muryar mahaifin na sa cikin fushi ya sa ya tsaya da maganar ya na kallonsa dai-dai Momy Hajiya Babba ta ƙaraso gurin. Tsabar mamaki da rudanine ya ha na Laɗifa kuka, ta ri ƙe kuncinta sai bin Yayan na te da kallon mamaki ta ke yi. Wannan shine karo na farko da hannunsa ya taɓa ta da niyar duka, ku ma wai a kan AJ, sanan ita batama san akan mai ya ke bayani ba.
"Mai ya ha ɗa ku? Cewar Muhammad cikin ɓacin rai?
Salis ya ce "Daddy gidan su yarinyar da zan aura ta je ta yi halinta na rashin mutunci wanda ya sa Yayan yarinyar ya ce ba zasu ba ni ya rinyar ba.
Muhammad ya ce "Su ne su ka ce maka ita ce ta je gidan?
"Daddy ita kaɗai na sanarwa ina son yarinyar, sannan ko a lokacin da na sanar ma ta ba ta nuna min a'min cewar ta ba, sannan kuma yarinyar ba yar kowa ba ce , hakanne ma yasa ta je gidan ta ci mutuncin su domin kar su ba ni ita. Ya ƙara ya na jin wani ɗacin abun da AJ ya masa har cikin ransa, sannan ya na jin a kan Nana zai iya fafatawa da koma waye ba AJ ba.
Sai a lokacin Hajiya Babba ta gano kan maganar. Duk da ta na cikin damuwa amma kuma ba ta so ya ranta su ga no halin da ta ke ci ki, sai ta sunkuyar da kai ƙasa ganin irin kallon da Muhammad ke yi ma ta.
"Ƴar gidan wa ye? Kuma wa ni gida ne? Hajiya Babba ta tambaya cikin ɓoye ta ta damuwar, ta yi wannan tambayar ne domin sasanci amma batasan tambayar itace silar wargatsewar komai ba.
Nan ta ke Salis wanda dama É—azu yazo gurinsu da niyar sanar musu da wacce ya keso, am'ma bai samu da ma ba, yanzu kuwa ya na jin da ma ta samu ya fara maga cikin da kiya da nuna cewar tabbas ya na son abunda ya ke faÉ—a É—in.
"Ba ƴar gidan kowa ba ce, ƙanwar AJ ce Nana sunanta, kuma mun dai-dai ta da juna tun ba yanzu ba, ta na sona nima kuma ina sonta, amma yanzu na je gidan na su AJ da kansa ya ke korata da ga gidan su, Laɗifa mai kika ce masa a kai na? Salis ya ƙara sa idonsa na cikowa ya na nu na Laɗifa wacce har yanzu kallonsa ta ke yi. Ta na jin wa ni irin tsanar AJ a zuciyarta, ta na jin cewar wallhi da ga yau ba zai ƙara zuwa cikin gidannan ba, ku ma tinda dai ya sa Salis ya da ke ta, to walhi sai ta je har gidan ta ci masa mutunci.
Tunda Muryar Salis ta ambaci sunan AJ Hajiya Babba ta sanƙare a gurin, duk wasu gaɓobin jikinta suka tsaya chak, ta ma rasa wani irin tunani za ta yi, sai kallon Salis ta ke yi kamar yau ta fa ra ganinsa. Muhammad da har ya gano komai domin jin sunan AJ, kuma ganin yanda Hajiya ta yi suman zaune, ya kalli Hajiya Babba ya ce "To Alhamdu lillh! Muna godewa Allah da yasa abun ya zo ta ha ka, sannan dukkanku ina so ku ba ni aron hankulan ku domin ku fahim ce ni da kyu.
Ya fara da cewa "Da farko dai ba Laɗifa ce ta je gidan su AJ ta ci mu su zarafi ba. Hasalima shima AJ ɗin da ya ma ka haka ba'a son ransa ba ne duk borin kunya ne, sannan idan har bai maka haka ba to baisan da wa ni ido zai kalleka ba, kasan halin yaron da shegen son kuɗi. Hajiya Babba ta kurma wa ni uban ihuu ta na ce wa "Idan ka ƙaunaci mahsifan ka karka ce komai , ni na san yanda zan yi, Please And Please? Muhammad ya da ka mata tsawa ganin yanda ta ke abu kamar wa ta yarinya ya ce "Yau sai kowa yasan komai, wai i'na hankalin ki ya tafine? Kina abu kamar ba musulna ba, kamar baki yarda da ƙandara ba, ke bazaki godewa Allah ba ma da yasa kika bi hanya mai kyu?
Sarah da Samuel sai kallon ikon Allah su ke yi, ita kuwa Sarah sai ta hau mamaki jin saboda ha ka Hajiya ke kuka, ita duk a tunaninta a addininsu Hajiya Babba ɗin yin haka ba kuskure ba ne ganin kowa ya ƙi cewa komai, ashe dai babu wanda ya san da zan cen sai yanzu. Kasan cewar Muhammad ba kwarewa ya yi a Hausa ba, ya sa idan zaiyi magana sai ya haɗa da turanci. Suma kansu su Salis ɗin idan har za su yi magana da shi to sai su na haɗawa da turanci.
"Sakamakon kuskuren da kuka ai kata na hana mahaifiyar ku yin aure ya sa ita kuma ta ga bazata iya jurewa ba, kuma ta na tsoron faɗawa halaka, sai ta yi aure ba tare da kun sa ni ba, ba tare da ma kowa ya sa ni ba. Salis ya yi tsit, Laɗifa ta kalli Hajiya Babba wacce ta sunkuyar da kanta ƙasa ta na karanto addu'o'in da ta samu ta wawaso. Wa ni irin abu Salis ya ji ya ratsa tsakiyar kansa, sai ya ɗaga kai ya kalli Hajiya Babba domin shi sam bai yarda ba, domin kuwa, yaushe har ta yi auran, bayan da ga shi har Laɗafi a cikin ƙasar nan sukayi karatu, kuma a cikin gidannan su ke ta re da ita, sannan a iya saninsu itama ba ta taɓa yin nisan da har zai kaita ga yin aure ba. Itama Laɗifa tunani ta ke yi kenan, yau she har suka taɓa yin nisa tsakanin su da ita da har za ta yi aure ba su sa ni ba am'ma ta kasa tunowa.
Cikin rashin yarda da komai ya sa Salis ce wa "To Hajiya saboda kinyi auranne ya sa kike kuka? Ya yi tambayar ne ba dan ya yarda da cewar ta yi aure ba, sai domin ya ji dalilin kukanta, domin kuwa ya na da tabbacin cewar ba auranne ya sa ta ke wanan kukan ba. Hajiya ta kasa magana sai ta sa ke fashe wa da wani kukan. Kana kallon Hajiya Babba sai ka tausaya mata, ganin yanda ta ke kuka kamar wacce ta aikata haramun, yawu da majina duk sun haɗe mata, idanuwanta sun ja zirr kamar mai ciwon ido, hakan yasan Salis yin wannan tambayar domin sanin dalilin hakan, shi kansa Muhammad sai yanzu ya ke ƙara tausayin matar tasa domin yasan duk gudun kunyar yaranta ta ke yi, domin kuwa tasan ba haramci ta ai kata ba amma kalli irin kukan da ta ke yi.
"Wanda ta aura É—in ne bai kamata ba shine ya sa ta ke kuka? Cewar Muhammad cikin sanyin murya.
"Waye cewar Salis cikin sauri, domin zuwa yanzu gabansa ya tsananta faɗuwa. Hajiya Babba ko dai-dai lokacin numfashi ta ya yi ɗaukewar ƴan daƙiƙu kaɗan tsabar kunya da far gabar abun da zai faru. Ita kanta izuwa yanzu Laɗifa ta fara sakin kuka ganin irin kukan da mahaifiyarta ke yi. Sarah ma kukan ta ke yi cikin tausaya mu su. Shi dai Samuel baima fa himci komai ba, sai dai shima ya ji tausayin Hajiya.
"AJ abokinka kuma Yayan budurwarka wan da ka ce kaje gidansu yanzu ya koreka to shine wanda Hajiya Babba ta aura, kuma da yardar sa da yar darta harda rabon ci ki......ðŸ“
*Ikon Allah sai kallo! Wai ni Hajiya Babba ko dai ta manta da cewar Aure ta yi ba zina ba ne irin wannan kuka?*
*Comments É—inku shine abun alfaharina*
*Ƴan fexxbookk ina ganin saƙonninku*
*S REZA âœï¸*
[10/21 22:06] Aliyu Makko: *ADDININMU*
*S REZA...âœï¸*
*First Class writer's asso...*
*Duk abinda Allah ya tsara to tabbas ba makawa sai ya faru, fatammu a kullum shine Allah yasa mucika da imani, Allah yasa mu cika acikin addininmu wato addinin Musulunci addinin gaskiya. Amin²*
*PAGE4ï¸âƒ£1ï¸âƒ£*
......Shiru palon yayi tamkar babu ko wa a cikin sa, ko wa sai nazarin maganar yake yi, zuciyoyi na harbawa da sauri da sauri. Tabbas da gaske Daddy ne yake sanar da su cewar Hajiya tayi aure, auranma wai da AJ! Salis ya kasa magana sai kallon Hajiya Babba yake yi wacce ita kuma ta sun kuyar da kai ƙasa tana zubar da hawayen da na sani. Da ƙarfi Laɗifa ta ce "Wallahi ƙaryane babu wanda ya isa ya ce haka! AJ ɗin banza Wallahi na tsaneshi! Ƙarya yake yi dan uwar da ta haifi uwarsa, kuma yanzu zanje gidan na su yazo ya faɗa a gabana idan ya cika tsinane. Kana kallon yadda take yin maganar kasan ta fita a hayyacinta tsabar tashin hankali. Daddy ya ce "Sai dai idan nine nake miki ƙarya domin ba AJ bane ya sanar daku ba nine? "To koma waye bazan yardaba, wallahi bazan yardaba wanan ma ai cin fuskanne da rainin hankali! Kamar AJ!... Sai kuma ta dawo da kallonta izuwa ga Hajiya Babba tana cewa "Hajiya wai da gaske ne? AJ kika aura bayan duk irin tsaron da muka saka a kan ganin hakan bai faru ba? Da ƙarfi Hajiya Babba ta ce ...
"Eh nayi aure kuma na auri AJ sanan yanzu haka ina ɗauke da cikin sa? Hajiya ta faɗa cikin miƙewa tsaye sannan tana jin wani kwarin gwiwa na zuwar Mata. Shima Salis cikin fushin da yazo masa tun ɗazu ya meƙw ya ce "Nooooo! Dan Allah Momy bana son ji dan Allah ki daina faɗin wannan abun kunyar Please and Please na roƙeki Momy? Ya durƙusa har ƙasa a lamar roƙo ga kuma hawaye a fuskarsa. Sarah da Samuel dai izuwa yanzu sun fara tsorata da lamarin nasu.
"Mai ya ha ɗa ku? Cewar Muhammad cikin ɓacin rai?
Salis ya ce "Daddy gidan su yarinyar da zan aura ta je ta yi halinta na rashin mutunci wanda ya sa Yayan yarinyar ya ce ba zasu ba ni ya rinyar ba.
Muhammad ya ce "Su ne su ka ce maka ita ce ta je gidan?
"Daddy ita kaɗai na sanarwa ina son yarinyar, sannan ko a lokacin da na sanar ma ta ba ta nuna min a'min cewar ta ba, sannan kuma yarinyar ba yar kowa ba ce , hakanne ma yasa ta je gidan ta ci mutuncin su domin kar su ba ni ita. Ya ƙara ya na jin wani ɗacin abun da AJ ya masa har cikin ransa, sannan ya na jin a kan Nana zai iya fafatawa da koma waye ba AJ ba.
Sai a lokacin Hajiya Babba ta gano kan maganar. Duk da ta na cikin damuwa amma kuma ba ta so ya ranta su ga no halin da ta ke ci ki, sai ta sunkuyar da kai ƙasa ganin irin kallon da Muhammad ke yi ma ta.
"Ƴar gidan wa ye? Kuma wa ni gida ne? Hajiya Babba ta tambaya cikin ɓoye ta ta damuwar, ta yi wannan tambayar ne domin sasanci amma batasan tambayar itace silar wargatsewar komai ba.
Nan ta ke Salis wanda dama É—azu yazo gurinsu da niyar sanar musu da wacce ya keso, am'ma bai samu da ma ba, yanzu kuwa ya na jin da ma ta samu ya fara maga cikin da kiya da nuna cewar tabbas ya na son abunda ya ke faÉ—a É—in.
"Ba ƴar gidan kowa ba ce, ƙanwar AJ ce Nana sunanta, kuma mun dai-dai ta da juna tun ba yanzu ba, ta na sona nima kuma ina sonta, amma yanzu na je gidan na su AJ da kansa ya ke korata da ga gidan su, Laɗifa mai kika ce masa a kai na? Salis ya ƙara sa idonsa na cikowa ya na nu na Laɗifa wacce har yanzu kallonsa ta ke yi. Ta na jin wa ni irin tsanar AJ a zuciyarta, ta na jin cewar wallhi da ga yau ba zai ƙara zuwa cikin gidannan ba, ku ma tinda dai ya sa Salis ya da ke ta, to walhi sai ta je har gidan ta ci masa mutunci.
Tunda Muryar Salis ta ambaci sunan AJ Hajiya Babba ta sanƙare a gurin, duk wasu gaɓobin jikinta suka tsaya chak, ta ma rasa wani irin tunani za ta yi, sai kallon Salis ta ke yi kamar yau ta fa ra ganinsa. Muhammad da har ya gano komai domin jin sunan AJ, kuma ganin yanda Hajiya ta yi suman zaune, ya kalli Hajiya Babba ya ce "To Alhamdu lillh! Muna godewa Allah da yasa abun ya zo ta ha ka, sannan dukkanku ina so ku ba ni aron hankulan ku domin ku fahim ce ni da kyu.
Ya fara da cewa "Da farko dai ba Laɗifa ce ta je gidan su AJ ta ci mu su zarafi ba. Hasalima shima AJ ɗin da ya ma ka haka ba'a son ransa ba ne duk borin kunya ne, sannan idan har bai maka haka ba to baisan da wa ni ido zai kalleka ba, kasan halin yaron da shegen son kuɗi. Hajiya Babba ta kurma wa ni uban ihuu ta na ce wa "Idan ka ƙaunaci mahsifan ka karka ce komai , ni na san yanda zan yi, Please And Please? Muhammad ya da ka mata tsawa ganin yanda ta ke abu kamar wa ta yarinya ya ce "Yau sai kowa yasan komai, wai i'na hankalin ki ya tafine? Kina abu kamar ba musulna ba, kamar baki yarda da ƙandara ba, ke bazaki godewa Allah ba ma da yasa kika bi hanya mai kyu?
Sarah da Samuel sai kallon ikon Allah su ke yi, ita kuwa Sarah sai ta hau mamaki jin saboda ha ka Hajiya ke kuka, ita duk a tunaninta a addininsu Hajiya Babba ɗin yin haka ba kuskure ba ne ganin kowa ya ƙi cewa komai, ashe dai babu wanda ya san da zan cen sai yanzu. Kasan cewar Muhammad ba kwarewa ya yi a Hausa ba, ya sa idan zaiyi magana sai ya haɗa da turanci. Suma kansu su Salis ɗin idan har za su yi magana da shi to sai su na haɗawa da turanci.
"Sakamakon kuskuren da kuka ai kata na hana mahaifiyar ku yin aure ya sa ita kuma ta ga bazata iya jurewa ba, kuma ta na tsoron faɗawa halaka, sai ta yi aure ba tare da kun sa ni ba, ba tare da ma kowa ya sa ni ba. Salis ya yi tsit, Laɗifa ta kalli Hajiya Babba wacce ta sunkuyar da kanta ƙasa ta na karanto addu'o'in da ta samu ta wawaso. Wa ni irin abu Salis ya ji ya ratsa tsakiyar kansa, sai ya ɗaga kai ya kalli Hajiya Babba domin shi sam bai yarda ba, domin kuwa, yaushe har ta yi auran, bayan da ga shi har Laɗafi a cikin ƙasar nan sukayi karatu, kuma a cikin gidannan su ke ta re da ita, sannan a iya saninsu itama ba ta taɓa yin nisan da har zai kaita ga yin aure ba. Itama Laɗifa tunani ta ke yi kenan, yau she har suka taɓa yin nisa tsakanin su da ita da har za ta yi aure ba su sa ni ba am'ma ta kasa tunowa.
Cikin rashin yarda da komai ya sa Salis ce wa "To Hajiya saboda kinyi auranne ya sa kike kuka? Ya yi tambayar ne ba dan ya yarda da cewar ta yi aure ba, sai domin ya ji dalilin kukanta, domin kuwa ya na da tabbacin cewar ba auranne ya sa ta ke wanan kukan ba. Hajiya ta kasa magana sai ta sa ke fashe wa da wani kukan. Kana kallon Hajiya Babba sai ka tausaya mata, ganin yanda ta ke kuka kamar wacce ta aikata haramun, yawu da majina duk sun haɗe mata, idanuwanta sun ja zirr kamar mai ciwon ido, hakan yasan Salis yin wannan tambayar domin sanin dalilin hakan, shi kansa Muhammad sai yanzu ya ke ƙara tausayin matar tasa domin yasan duk gudun kunyar yaranta ta ke yi, domin kuwa tasan ba haramci ta ai kata ba amma kalli irin kukan da ta ke yi.
"Wanda ta aura É—in ne bai kamata ba shine ya sa ta ke kuka? Cewar Muhammad cikin sanyin murya.
"Waye cewar Salis cikin sauri, domin zuwa yanzu gabansa ya tsananta faɗuwa. Hajiya Babba ko dai-dai lokacin numfashi ta ya yi ɗaukewar ƴan daƙiƙu kaɗan tsabar kunya da far gabar abun da zai faru. Ita kanta izuwa yanzu Laɗifa ta fara sakin kuka ganin irin kukan da mahaifiyarta ke yi. Sarah ma kukan ta ke yi cikin tausaya mu su. Shi dai Samuel baima fa himci komai ba, sai dai shima ya ji tausayin Hajiya.
"AJ abokinka kuma Yayan budurwarka wan da ka ce kaje gidansu yanzu ya koreka to shine wanda Hajiya Babba ta aura, kuma da yardar sa da yar darta harda rabon ci ki......ðŸ“
*Ikon Allah sai kallo! Wai ni Hajiya Babba ko dai ta manta da cewar Aure ta yi ba zina ba ne irin wannan kuka?*
*Comments É—inku shine abun alfaharina*
*Ƴan fexxbookk ina ganin saƙonninku*
*S REZA âœï¸*
[10/21 22:06] Aliyu Makko: *ADDININMU*
*S REZA...âœï¸*
*First Class writer's asso...*
*Duk abinda Allah ya tsara to tabbas ba makawa sai ya faru, fatammu a kullum shine Allah yasa mucika da imani, Allah yasa mu cika acikin addininmu wato addinin Musulunci addinin gaskiya. Amin²*
*PAGE4ï¸âƒ£1ï¸âƒ£*
......Shiru palon yayi tamkar babu ko wa a cikin sa, ko wa sai nazarin maganar yake yi, zuciyoyi na harbawa da sauri da sauri. Tabbas da gaske Daddy ne yake sanar da su cewar Hajiya tayi aure, auranma wai da AJ! Salis ya kasa magana sai kallon Hajiya Babba yake yi wacce ita kuma ta sun kuyar da kai ƙasa tana zubar da hawayen da na sani. Da ƙarfi Laɗifa ta ce "Wallahi ƙaryane babu wanda ya isa ya ce haka! AJ ɗin banza Wallahi na tsaneshi! Ƙarya yake yi dan uwar da ta haifi uwarsa, kuma yanzu zanje gidan na su yazo ya faɗa a gabana idan ya cika tsinane. Kana kallon yadda take yin maganar kasan ta fita a hayyacinta tsabar tashin hankali. Daddy ya ce "Sai dai idan nine nake miki ƙarya domin ba AJ bane ya sanar daku ba nine? "To koma waye bazan yardaba, wallahi bazan yardaba wanan ma ai cin fuskanne da rainin hankali! Kamar AJ!... Sai kuma ta dawo da kallonta izuwa ga Hajiya Babba tana cewa "Hajiya wai da gaske ne? AJ kika aura bayan duk irin tsaron da muka saka a kan ganin hakan bai faru ba? Da ƙarfi Hajiya Babba ta ce ...
"Eh nayi aure kuma na auri AJ sanan yanzu haka ina ɗauke da cikin sa? Hajiya ta faɗa cikin miƙewa tsaye sannan tana jin wani kwarin gwiwa na zuwar Mata. Shima Salis cikin fushin da yazo masa tun ɗazu ya meƙw ya ce "Nooooo! Dan Allah Momy bana son ji dan Allah ki daina faɗin wannan abun kunyar Please and Please na roƙeki Momy? Ya durƙusa har ƙasa a lamar roƙo ga kuma hawaye a fuskarsa. Sarah da Samuel dai izuwa yanzu sun fara tsorata da lamarin nasu.