Sashe 2
Addininmu Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Cikin jin dad'i ISA ya ce "toma wai meye wannan yaron zai nuna miki in banda dogon gemu kamar bunsuru, Zainab ta ce "Toma wai yaushe a ka san dashi? Shifa albarkacin mahaifin sanema yasa jama'a suka san dashi amma har zaizo yana min habaici to wallhi ina dai-dai da ubansama ba shiba. Haka dai ISA da Zainab suka dinga zagin sa saboda abun da ya musu.
*ABDALHA*
Cikin tsananin b'acin rai yake kallon 'kanwar tasa cikeda jin aushin abun da tayi ya ce "Waye wannan? Itama cikin dubur-burcewa ta ce "Shine wanda nake fad'a maka zai zo gurinka tin..."tin kafin ta 'Karasa ya katseta da cewa... "Wannan d'an bidi'ar zaki kawo mana gida kice wai shine zaki aura!? Bakiji abun da nace mukuba ko Maryam ta ce "Yaya wallhi bad'an bidi'a ban... "Zakimin shiru ko saina fasa miki baki yanzunnan?
Abdullha ya kalli Maryam ya ce "Dabansan ko shid'in wayeba da saiki min 'karya, to bari kiji wannan yaron har ubansa na sani saboda haka daga yau bake bashi karna sake ganinn ku tare kinji na fad'a miki ko?. Ta gyad'a masa kai sannan ya bar d'akin cikin 'bacin rai.
Maryam kuwa cikin kuka ta nufi d'akin mahaifiyar su domin sanar da ita komai, tana zuwa ta tararr da sauran Yan uwan nata dukkansu a gaban maman nasu suna d'aukar karatu hakanne yasa ta share hawayenta itama tabi layi domin kuwa tasan babu wanda zai kulata har sai in sun kammala karatun.
Abdullha kuwa part 'dinsa ya nufa yana jin mamakin taurin kai irin na Maryam, duk cikin 'kanyansa tafi kowa taurin kai ga rawar 'kafa ba kamar Sadiya da Nusaiba ba. Cikin zuciyar sa ya ce "ni na had'a jini da yan bidi'a a'a bata isaba akan wannan maganar zan iya mugun 'bata mata rai sosai.
*ZAINAB VOP*
Da sauri ta shiga gurin Mama lokacin ta idar da sallah hakane yasa ta kwashe komai ta sanar Mata abun da abdullha ya sake mata, Mama ta kalleta ta ce "Zainab ke mace ne shikuwa na mijine kinga in kina biye masa zaku zubar da girmanku a gurin al'ummar garine dukkanku, gashi kuma dukkanin ku jagororine a gurin al'ummar ku saboda haka kibarshi karki biyewa wance yayan naki mai zigaki.....ðŸ“
_
*PAGE* 👉0ï¸âƒ£2ï¸âƒ£
......... Zainab ta ce "To yanzu Mama haka zan barshi ya cigaba da cin mutuncin mu al'halin kuma duk abun da yake fad'a 'karyane!? Mama ta ce "Zainab karki bari malam yaji zancennan domin kinsan Shima baya 'kaunar su, saboda haka kibar komai a gurina, kinga yanzu in kika biye masa al'ummar gari zasu samu abun fad'a dukda dama batin yanzu akasaba jin kanku dashiba, dukda ke ba beye masa kikeyiba, yanzuma kiyi haguri karkice komai kiyi abun dake gabanki... yabon Annabi Muhammad sallalahu a w s ne kuma babu Wanda ya isa ya hanaki domin kuwa da albarkar uwa da uba a kanki, kuma ga soyayyar Nana batula 'Yar manzan Allah wanda shine silar saninn ki da al'umma sukaye, kinga ko iya haka ai kinci riba sosai ko?
Cikin jin dad'i Zainab ta ce "Sallahu a'lahi wasallam, tana mai shafa wa a fuskarta, sannan ta shiga rera wata 'kasida da tayiwa Nana fad'ima Yar ma'aikin Allah Mai taken *(NANA YAR MA AIKI UWAR GIDAN ALIYU SADAUKIN DA FAYA TSORO.* )
*A J.* VOP
Yana shigowa gidan ya tarrar har nana ta gama shanya masa kayan sannan ta 'dora musu girki, Yana shiga ciki inah ta ce "Wai Abdul jabaru meya had'a ka da wasu mutane yanzu suka turo wai ana neman ka? shine na tura Nana kadija akan ta dubo, tazo tacemin Wai wani saurayi ne a cikin mota! Kafin Innah ta rufe baki Nana ta ce "Yaya wanine yazo Wai yace min in kazo nace maka sunan sa salis yazo bai gankaba ka sameshi a gida.
Da sauri AJ ya ce "Wa kikace? Nana ta sake cewa "Wai Salis. Ai da sauri AJ ya rungumeta yana cewa "Innah in Sha Allah arzi'ki ne yake kirana, ina wannan gidan da nake baki labarin cewa in na mallaki gidan nahuta, tofa yaron gidanne ranar juma'ar da ta huce muka had'u dashi to shekaran jiya ya gaiyaceni gidansu har mukaci abinci, shima baban sa ya rasu daga shi sai 'kanwar sa sai mamarsu agidan Wallhi Innah in kiga ga gidan sai kin godew Allah!.
Innah ta ce "Auda bana gode masa har sai naga gida? Ta cigaba da cewa "wallhi Abdul jabaru kari'ke maraicin ka karka dinga saka kanka a gurin da Allah bai sakakaba, i'na kai i'na abota da d'an masu kud'i har kana fad'a.
AJ ya ce "Yanzu Innha dan Allah kallemufa? yana ri'ko hannun Nana yana cewa... Yanzu dan Allah Innah munyi Kama da y'ay'an talakawa, ai wallhi ko daga gani kinsan huce nann, Koda mud'in bamu da kud'i amma ai Muna Kyu ko, saboda haka mude ki dinga mana addu'a kawai. Innah tayi salati ta sanarwa da uban giji kafin ta ce "To dan gidan ku kyu d'in da kake alfahari dashi ai duk nawane shima uban naku ai ni ya gado kukuma kuka gajeshi, Kai Allah dai ya ji 'kan Rabu'u!! Tafad'a kamar tayi kuka.
Duk suka amsa da amin. Sannan Nana ta ce "Yaya sabulun wankanafa ya 'kare ga kuma a islamiya ance a kawo kud'in wata? AJ Ya kalli Innah ya ce "To kingani yanzu da bana tare dasu a Ina Zan samu wannan kud'ad'an. Nifa wallhi Inna duk wata sana'ar da zata kawomin kud'i Zan iyayi domin Naga na inganta rayuwar Nana da kuma taki...
Sannan kuma akan kud'i zan iyayin duk wani Abu in dai ADDINIMU bai haramtaba. Kede inna kinsan bana sata bana shaye-shaye bana neman mata, duk abun da kukaga inayi to nasan menakeyi. Karatunnan fa nayi, nasan dai-dai da kuma a kasin hakan, shima wannan d'in da yake kirana aiki zan samu a gurinsa shine yasa.
Innah tayi shiru tana tinani tabbas abun da yafad'a hakane, baya sata sannan Kuma komai na rayuwa shine yake musu daga ita har Nana d'in, Yana yin duk wata sana'a in dai zata rufa masa asiri. Bata mantawa, yayi san'ar okada, yayi yaron mota, yayi jiran shago ya iya d'in ki, ga ya ta'ba zama Dreban wani mutumi Kuma duk saboda su, to amma abun tambayar ba kullum yake zuwa aikiba kuma kullum baya rabuwa da kud'i, in na tambayeshi yace sana a yayi.
Tana cikin tinani taji Yana cewa, yanzu in naje gurin sa zan samu aiki wanda daga yau mun daina cin tuwo a gidanan , ya kalli Nana ya ce "kilissafa min duk abun da kikeso in nadawo zan siyo miki, cikin murna Nana ta sake rungumshi tana ji kwanar yayan nata sosai, ta ce "Allah ya dawo da Kai lafiya Yaya. Itama Innah ta ce "dan Allah kadinga tinawa damu tik inda kashiga karkabarmu. AJ yace karki damu Innata abar alfahari na.
Yana fita ya tuno da Zahrah sai yayi dariya ya ce "In banda mahaukaciya ina ta ta'ba jin ana aure tsakanin musilmi da arne! Wai ita aure takeso muyi, baride na gama samun Yan canjina na barki da nemana. Yanzufa wannan yarinyar ta satomin kud'ad'e sunfi dubu d'ari shida, anya kuwa in baban ta ya kamata bazan shiga damuwa ba!? Sai kuma yace kodan ai tana sona bazata ce nine nake sakataba, kumafa babanta soja ne! Ta'b gaskiya rabuwa zanyi da yarinyar nann Yasin kafin ta sakani a matsala, haka ya tare me mashin zuwa gidan su Salis, yana tinanin tayaya zai rabu da ita.
*ZAHRAH* *VOP*
Take ta zubar da kud'in a gurin ta shiga dukan 'kofar amma bata ko motsi, tin tana d'aukar lamarin wasa har abun yazama gaske, wasa wasa zahrah takai a'wa uku acikin d'akin amma ba wanda ya shigo gidan, nann take tafara rusar kuka domin kuwa ta tsorata sosai ga yunwa dake addabar cikinta ga tsoran abunda Daddy zaimata in ya kamata, domin kuwa tasan da cewa ta kamu.
Tana cikin hakane taji dawowar su, harda Samuel da Daddy harda Mommy, da sauri ta kwashe kud'in ta mayar gurin da ta d'auka sannan ta tashi ta koma 'kar'kashin gado ta sake 'boyewa.
Ai kuwa cikin sauri Daddy ya shigo d'akin yana shiga ya tsaya cak yana mai bin d'akin da kallo...sai ya nufi gurin da ya ajiye kud'in yana mai bud'e abun ya zubawa kud'in ido kamar mai son gano wani abu, sai Kuma ya koma bakin kofar d'akina yana dubawa kodai bai rufe da Kyu bane, domin kuwa Tabbas an shigo d'akinnan. Kayansa ya cire ya rage daga shi sai gajeran wando na sojoji, Wanda Zahrah tana ganin sa a haka ta rufe ido cikin tsoro, toilet ya fad'a ya rufo 'kofar, ai kuwa yana shiga itama ta fito, har zata fita sai kuma ta dawo da baya ta bud'e gurin ta kwaso kud'in ta saka a cikin jins d'in dake jikinta dama ya katseta, sannan tayi hanyar barin d'akin Amma ta sake jin 'kofar a rufe.
Cikin rekicewa ta saki wani ihuuu d'an 'karami amma tayi saurin toshe bakinta da hannu, sai ta hango kin d'akin a kan kadonsa gurin da ya cire kaya, nann ta d'auko ta bud'e, sai ta dawo ta ajiye da niyar fita sai daji alamar shigowa d'akin, ai da sauri ta koma bayan 'kofar ta 'boye ai kuwa Mai shigowar Yana tura 'kofar yashiga ciki yana shiga ita kuma ta sand'a ta fita, ta nufi d'akin ta cikin rikicewa, tana shiga ta boye kud'in sannan ta saki a jiyar zuciya.
Samuel kuwa, yana shiga ya samu gefen gado ya zauna Yana jiran fitowar Daddy, ai kuwa yana zama Daddy na fitowa. Cikin tsananin mamaki da firgici Daddy ya ke kallon Samuel ya ce "Samuel what are you doing in may room? Kafin Samuel yayi magana ya ga durowar kud'in abud'e ga kuma 'kofar d'akin nasa ta ciki ya rufe Amma yaga Samuel aciki gakuma kofar a bud'e.
*ABDALHA* *VOP*
*ABDALHA*
Cikin tsananin b'acin rai yake kallon 'kanwar tasa cikeda jin aushin abun da tayi ya ce "Waye wannan? Itama cikin dubur-burcewa ta ce "Shine wanda nake fad'a maka zai zo gurinka tin..."tin kafin ta 'Karasa ya katseta da cewa... "Wannan d'an bidi'ar zaki kawo mana gida kice wai shine zaki aura!? Bakiji abun da nace mukuba ko Maryam ta ce "Yaya wallhi bad'an bidi'a ban... "Zakimin shiru ko saina fasa miki baki yanzunnan?
Abdullha ya kalli Maryam ya ce "Dabansan ko shid'in wayeba da saiki min 'karya, to bari kiji wannan yaron har ubansa na sani saboda haka daga yau bake bashi karna sake ganinn ku tare kinji na fad'a miki ko?. Ta gyad'a masa kai sannan ya bar d'akin cikin 'bacin rai.
Maryam kuwa cikin kuka ta nufi d'akin mahaifiyar su domin sanar da ita komai, tana zuwa ta tararr da sauran Yan uwan nata dukkansu a gaban maman nasu suna d'aukar karatu hakanne yasa ta share hawayenta itama tabi layi domin kuwa tasan babu wanda zai kulata har sai in sun kammala karatun.
Abdullha kuwa part 'dinsa ya nufa yana jin mamakin taurin kai irin na Maryam, duk cikin 'kanyansa tafi kowa taurin kai ga rawar 'kafa ba kamar Sadiya da Nusaiba ba. Cikin zuciyar sa ya ce "ni na had'a jini da yan bidi'a a'a bata isaba akan wannan maganar zan iya mugun 'bata mata rai sosai.
*ZAINAB VOP*
Da sauri ta shiga gurin Mama lokacin ta idar da sallah hakane yasa ta kwashe komai ta sanar Mata abun da abdullha ya sake mata, Mama ta kalleta ta ce "Zainab ke mace ne shikuwa na mijine kinga in kina biye masa zaku zubar da girmanku a gurin al'ummar garine dukkanku, gashi kuma dukkanin ku jagororine a gurin al'ummar ku saboda haka kibarshi karki biyewa wance yayan naki mai zigaki.....ðŸ“
_
*PAGE* 👉0ï¸âƒ£2ï¸âƒ£
......... Zainab ta ce "To yanzu Mama haka zan barshi ya cigaba da cin mutuncin mu al'halin kuma duk abun da yake fad'a 'karyane!? Mama ta ce "Zainab karki bari malam yaji zancennan domin kinsan Shima baya 'kaunar su, saboda haka kibar komai a gurina, kinga yanzu in kika biye masa al'ummar gari zasu samu abun fad'a dukda dama batin yanzu akasaba jin kanku dashiba, dukda ke ba beye masa kikeyiba, yanzuma kiyi haguri karkice komai kiyi abun dake gabanki... yabon Annabi Muhammad sallalahu a w s ne kuma babu Wanda ya isa ya hanaki domin kuwa da albarkar uwa da uba a kanki, kuma ga soyayyar Nana batula 'Yar manzan Allah wanda shine silar saninn ki da al'umma sukaye, kinga ko iya haka ai kinci riba sosai ko?
Cikin jin dad'i Zainab ta ce "Sallahu a'lahi wasallam, tana mai shafa wa a fuskarta, sannan ta shiga rera wata 'kasida da tayiwa Nana fad'ima Yar ma'aikin Allah Mai taken *(NANA YAR MA AIKI UWAR GIDAN ALIYU SADAUKIN DA FAYA TSORO.* )
*A J.* VOP
Yana shigowa gidan ya tarrar har nana ta gama shanya masa kayan sannan ta 'dora musu girki, Yana shiga ciki inah ta ce "Wai Abdul jabaru meya had'a ka da wasu mutane yanzu suka turo wai ana neman ka? shine na tura Nana kadija akan ta dubo, tazo tacemin Wai wani saurayi ne a cikin mota! Kafin Innah ta rufe baki Nana ta ce "Yaya wanine yazo Wai yace min in kazo nace maka sunan sa salis yazo bai gankaba ka sameshi a gida.
Da sauri AJ ya ce "Wa kikace? Nana ta sake cewa "Wai Salis. Ai da sauri AJ ya rungumeta yana cewa "Innah in Sha Allah arzi'ki ne yake kirana, ina wannan gidan da nake baki labarin cewa in na mallaki gidan nahuta, tofa yaron gidanne ranar juma'ar da ta huce muka had'u dashi to shekaran jiya ya gaiyaceni gidansu har mukaci abinci, shima baban sa ya rasu daga shi sai 'kanwar sa sai mamarsu agidan Wallhi Innah in kiga ga gidan sai kin godew Allah!.
Innah ta ce "Auda bana gode masa har sai naga gida? Ta cigaba da cewa "wallhi Abdul jabaru kari'ke maraicin ka karka dinga saka kanka a gurin da Allah bai sakakaba, i'na kai i'na abota da d'an masu kud'i har kana fad'a.
AJ ya ce "Yanzu Innha dan Allah kallemufa? yana ri'ko hannun Nana yana cewa... Yanzu dan Allah Innah munyi Kama da y'ay'an talakawa, ai wallhi ko daga gani kinsan huce nann, Koda mud'in bamu da kud'i amma ai Muna Kyu ko, saboda haka mude ki dinga mana addu'a kawai. Innah tayi salati ta sanarwa da uban giji kafin ta ce "To dan gidan ku kyu d'in da kake alfahari dashi ai duk nawane shima uban naku ai ni ya gado kukuma kuka gajeshi, Kai Allah dai ya ji 'kan Rabu'u!! Tafad'a kamar tayi kuka.
Duk suka amsa da amin. Sannan Nana ta ce "Yaya sabulun wankanafa ya 'kare ga kuma a islamiya ance a kawo kud'in wata? AJ Ya kalli Innah ya ce "To kingani yanzu da bana tare dasu a Ina Zan samu wannan kud'ad'an. Nifa wallhi Inna duk wata sana'ar da zata kawomin kud'i Zan iyayi domin Naga na inganta rayuwar Nana da kuma taki...
Sannan kuma akan kud'i zan iyayin duk wani Abu in dai ADDINIMU bai haramtaba. Kede inna kinsan bana sata bana shaye-shaye bana neman mata, duk abun da kukaga inayi to nasan menakeyi. Karatunnan fa nayi, nasan dai-dai da kuma a kasin hakan, shima wannan d'in da yake kirana aiki zan samu a gurinsa shine yasa.
Innah tayi shiru tana tinani tabbas abun da yafad'a hakane, baya sata sannan Kuma komai na rayuwa shine yake musu daga ita har Nana d'in, Yana yin duk wata sana'a in dai zata rufa masa asiri. Bata mantawa, yayi san'ar okada, yayi yaron mota, yayi jiran shago ya iya d'in ki, ga ya ta'ba zama Dreban wani mutumi Kuma duk saboda su, to amma abun tambayar ba kullum yake zuwa aikiba kuma kullum baya rabuwa da kud'i, in na tambayeshi yace sana a yayi.
Tana cikin tinani taji Yana cewa, yanzu in naje gurin sa zan samu aiki wanda daga yau mun daina cin tuwo a gidanan , ya kalli Nana ya ce "kilissafa min duk abun da kikeso in nadawo zan siyo miki, cikin murna Nana ta sake rungumshi tana ji kwanar yayan nata sosai, ta ce "Allah ya dawo da Kai lafiya Yaya. Itama Innah ta ce "dan Allah kadinga tinawa damu tik inda kashiga karkabarmu. AJ yace karki damu Innata abar alfahari na.
Yana fita ya tuno da Zahrah sai yayi dariya ya ce "In banda mahaukaciya ina ta ta'ba jin ana aure tsakanin musilmi da arne! Wai ita aure takeso muyi, baride na gama samun Yan canjina na barki da nemana. Yanzufa wannan yarinyar ta satomin kud'ad'e sunfi dubu d'ari shida, anya kuwa in baban ta ya kamata bazan shiga damuwa ba!? Sai kuma yace kodan ai tana sona bazata ce nine nake sakataba, kumafa babanta soja ne! Ta'b gaskiya rabuwa zanyi da yarinyar nann Yasin kafin ta sakani a matsala, haka ya tare me mashin zuwa gidan su Salis, yana tinanin tayaya zai rabu da ita.
*ZAHRAH* *VOP*
Take ta zubar da kud'in a gurin ta shiga dukan 'kofar amma bata ko motsi, tin tana d'aukar lamarin wasa har abun yazama gaske, wasa wasa zahrah takai a'wa uku acikin d'akin amma ba wanda ya shigo gidan, nann take tafara rusar kuka domin kuwa ta tsorata sosai ga yunwa dake addabar cikinta ga tsoran abunda Daddy zaimata in ya kamata, domin kuwa tasan da cewa ta kamu.
Tana cikin hakane taji dawowar su, harda Samuel da Daddy harda Mommy, da sauri ta kwashe kud'in ta mayar gurin da ta d'auka sannan ta tashi ta koma 'kar'kashin gado ta sake 'boyewa.
Ai kuwa cikin sauri Daddy ya shigo d'akin yana shiga ya tsaya cak yana mai bin d'akin da kallo...sai ya nufi gurin da ya ajiye kud'in yana mai bud'e abun ya zubawa kud'in ido kamar mai son gano wani abu, sai Kuma ya koma bakin kofar d'akina yana dubawa kodai bai rufe da Kyu bane, domin kuwa Tabbas an shigo d'akinnan. Kayansa ya cire ya rage daga shi sai gajeran wando na sojoji, Wanda Zahrah tana ganin sa a haka ta rufe ido cikin tsoro, toilet ya fad'a ya rufo 'kofar, ai kuwa yana shiga itama ta fito, har zata fita sai kuma ta dawo da baya ta bud'e gurin ta kwaso kud'in ta saka a cikin jins d'in dake jikinta dama ya katseta, sannan tayi hanyar barin d'akin Amma ta sake jin 'kofar a rufe.
Cikin rekicewa ta saki wani ihuuu d'an 'karami amma tayi saurin toshe bakinta da hannu, sai ta hango kin d'akin a kan kadonsa gurin da ya cire kaya, nann ta d'auko ta bud'e, sai ta dawo ta ajiye da niyar fita sai daji alamar shigowa d'akin, ai da sauri ta koma bayan 'kofar ta 'boye ai kuwa Mai shigowar Yana tura 'kofar yashiga ciki yana shiga ita kuma ta sand'a ta fita, ta nufi d'akin ta cikin rikicewa, tana shiga ta boye kud'in sannan ta saki a jiyar zuciya.
Samuel kuwa, yana shiga ya samu gefen gado ya zauna Yana jiran fitowar Daddy, ai kuwa yana zama Daddy na fitowa. Cikin tsananin mamaki da firgici Daddy ya ke kallon Samuel ya ce "Samuel what are you doing in may room? Kafin Samuel yayi magana ya ga durowar kud'in abud'e ga kuma 'kofar d'akin nasa ta ciki ya rufe Amma yaga Samuel aciki gakuma kofar a bud'e.
*ABDALHA* *VOP*