Sashe 3
Addininmu Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Zaune suke agaban Mommy dukkanin su, abdalh Maryam da Sadiya da Nusaiba sai autansu nura... Kallon su tayi kafin ta ce "meya had'a ka da Maryam? Cikin tsananin jin haushin abun da Maryam d'in tayi ya ce "Mommy wai wannan yarinyar d'an bidi'a zata kawo mana gida a matsayin mijin aure! Saboda ita mara kunya ce, shine harda cewa Wai in Abba yazo zata sanar masa, Mommy ta ce "Wai ni abdullha kaida babanka bansa me kuka d'auki mutanan ba, sumafa musilmai ne kamar ku, Allah mu d'aya annabin mu d'aya, littafi d'aya muke karantawa wato ALQUR'ANI mai girma, kaga kenann ADDINIMU d'aya, to meyasa don an d'an samu rebewar Kai sai ku dunga ai batasu kuna kafurtar dasu!?
Kafin wani yayi magana sukaji ana cewa "Mu ba d'aya muke dasuba, domin kuwa mu bamuyin abun da Annabi Muhammad sallalahu a w s, baiyiba Kuma Allah baice a yiba, saboda haka, nidai zuria'a ta bazasu had'a jini da suba, cewar Abba yana shigowa d'akin. Kafin kowa ya sake mgn Nusaiba ta ce "Ni fa wallhi bana musu kallon musilmai domin kuwa wani lokaci in sukayi wani abun Kamar basa karanta ALQUR'ANI, .
Sadiya ma ta ce "Ni Wallhi tinma ba wannan Zainab Ambato d'inba gaba d'aya 'kasidun ta babu wani tsari da ma'ana amma a haka zakika kowa Zainab Ambato Zainab Ambato. Mayarm ta ce...
"Ashede kina jin 'kasidar tata da har kika san babu tsari, kafin kowa yayi magana Abba ya ce "Andullahi meya faru? Abdullha ya ce "Abba Maryam ce tazo da wani yaro Wai shi takeso kuma d'an bidi'a ne. Daddy kuwa dama yagama sakarwa abdullha ragamar gidan duk abun da ya yanke a kan 'kannennasa to yayi. Nann shima ya tabbatar mata da cewa Babu ita bashi, in auren takeso ta nemo mari'kin sunna shi zai aura mata, Yana gamawa ya bar d'akin ya nufi nashi d'akin dama yanzu ya shigo.
Mommy ta kalli Maryam ta ce "mamana ki rabu dashi tindade Abbanku da yayanki basaso kinji? Kafin ta Kara'sa Nusaiba ta ce "Toma mommy in banda zubar mana da kima yaza'ayi ta kawo mana dan la'ilo tace yazama suriki a gidannan.
Itama Sadiya ta ce "Allah da nagan shi da sai na gaya masa maganar da bazai manta da itaba, "Ai kuwa kema da namiki abunda bazaki manta da niba. Ina ruwanki da saurayina? Duk abun da zakuyi ku tsaya a iya matsayinku karku shiga gonar da ba takuba domin kuwa ba tsoran aji kanmu daku nakeba. Maryam tana kaiwa nann ta fito da wayarta ta Kuna qasidar Zainab Ambato mai taken *GANI ASO* , tabar su a gurin ri'ke da baki.
Mommy ta ce "Nace kudaina shiga hankarta yanzu tana kan ganuwar girman balaga tanajin kanta yanzu dai-dai daku saboda haka kubarta tayi raruwarta, Kuma karku fad'a wa yayanku tana jin 'kasidar Zainab Ambato kunji? ceke da takaici Sadiya ta ce "Yasin Mommy Maryam ta rainamu, ace agidannan ana jin kad'e-kad'e Kuma kice Kar a fad'awa yaya, shida yakeyin wa'azi akan kid'a babu kyu sai Kuma a samu a gidan sa, ai dolenema yaya yaji wannan zancen, tana kaiwa ta tashi fuuu tabar d'akin izuwa nata d'akin.
Mommy ta ce "Allah dai ya sa mudace, Kuma Allah ka barmu a musulumci kuma Allah ka had'a kan al'ummar musilmi na duniya Baki d'aya. Nusaiba ta amsa da amin.
*ZAINAB* *VOP*
Kallon yayan nata tayi kafin ta ce "Wai kuwa kasan gobe zan bogowa wancan banzan wata 'kasida mai harshen damo? Isa ya ce "Nifa Allah yaron mamaki yakebani shifa burinsa Wai ace shi ma malami Kuma wallhi bai Kai ya had'a kansa da keba, yanzu duk Wanda kacewa Zainab Ambato, d'an izalar da ma Yan 'dariqar bawanda bai San dakeba, shifa, in kace... Abdalh in dai Baki had'a da sunan baban saba Wallhi za'a ce waye haka, Koda acikin masu d'an gelallan wandonne, take suka bushe da dariya dai-dai lokacin MLM wato babansu ya shigo.
Kamar yanda d'abi'ar su take ta girmama duk wani babba ta hanyar rusunawa har 'kasa sugaishi haka yanzuma har 'kasa suka rusa suka gaida MLM. Bayan ya amsa ne ya saka musu albarka sannan ya ce "Zainab d'azu su Alhaji Bashir sunce ranar JUMA'A suna gaiyatarki zaki musu majalasi a gidansu zai aurarr da yarinyarsa. Kuma na amince masa, ina fatan dai kinada lokaci?
Cikin girmamawa ta ce "to MLM ai koda bani da lokaci tinda suka biyo ta hannun ka ai zan samu lokaci. MLM yayi mata godiya sannan ya ce "Saide wani hanzari ba guduba... Gidan Alhaji Bashir d'in jikin gidan wannan mara kunyar yaronnanne 'dan gidan Shek kabiru. Take isa da Zainab suka had'a baki gurin cewa, Abdalh shek kabir kenann kake nufi? MLM ya ce "eh wannan. gaskiya yaron bashi da kunya ahakan ya kurarin su malamaine Amma suna cin mutuncin mutane, nasan yanda kuke dashi saboda haka kisan abun da zakiyi. Zainab ta ce "to MLM nagode ranar JUMA'A ko? "Eh ranar JUMA'A.
Sannan ta tashi ta bar d'akin ciki da jin dad'in haka, Isa dake bayanta ya ce "Ashe a gurin za'a fara jin sabuwar 'kasidar kenann? Ya cigaba da cewa "ya sunann gasidar? Itama cikin tinani ta ce "Sunann ta bud'ad'd'iyar wasi'ka...ðŸ“
*PAGE0ï¸âƒ£3ï¸âƒ£*
.......Cikin mamaki Isa ya kalleta ya ce "Bud'ad'd'iyar wasi'ka Kuma? Zainab ta ce "Eh dama ai nace maka 'kasidar mai harshen damo ce saboda haka kaide ka saurari fitowarta kasha mamaki. Isa ya tsaya yana mata kallon mamaki domin kuwa yasan 'kanwar tasa Allah ya bata ilimi ga dogon tinani, in har ta bugo 'kasida tofa sai tayi dad'i, haka dai shima ya tafi cike da son jin wannan sabuwar'kasidar.
*A J. VOP*
Mai Okada bai sau'keshi a ko inaba sai 'kofar gidan su Salis. Bayan ya sallami mai mashin d'in ne ya nufi bakin get d'in gidan cike da kwarin gyiwa, yana zuwa ya bubbuga cikin 'kan-'kanin lokaci mai gadin ya bud'e. kafin A J yayi magana mai gadin ya ce "Kaine AJ ko? Da sauri AJ ya ce "Eh nine.
Ai kuwa take ya bashi hanya had'i da cewa "yace in kazo ka shiga ciki. Tin daga harabar gidan AJ yake sake bin gidan da kallo sai yaga gidan kamar ya 'kara kyu, kamar ba gidan da suka zo shekan jiyaba, sai da yaje 'kofar palorn kafin ya danna abun da yaga Salis ya danna wancen lokacin kafin ya nemi guri ya tsaya kamar dai yanda sukayi wancen karan d'in.
'Yar aikin gidan ce tazo ta bud'e kamar wancen lokacin, yana shiga ya hango Hajiya zaune a d'aya daga cikin kujerun dake cikin palorn, da sauri AJ ya fara kwasar gaisuwa. Hajiya ta amsa sannan ta ce "Tashi daga 'kasa ga guri ka zauna, babu musu ya zauna yana kallon hanyar da zaiga Salis ya fito.
Hajiya ta ce "Salis baya nann dama nice na sa ya kiramin kai, tin ranar da na ganka agidannan kaida my son naji ina son in d'aukeka wani ai ki mutu'kar zaka iya? Cike da mamaki AJ yake kallon hajiya kafin ya ce "Hajiya ni in dai zan samu kud'i kuma ADDINIMU bai hana ba Wallhi ko menene zanyi. Cike da jin dad'i hajiya ta ce "Ok tom kazauna cikin shiri nann da wani lokaci zan fad'a maka wani irin aikine zakayi, kuma zaka samu kud'i sosai domin kuwa in har ka yarda to daga ranar bakai babu ta lauci.
Jin abun da hajiya ta ce ne yasa AJ cewa "To hajiya a fara sanar dani aikin mana tin yanzu sai na fara shiri? Hajiya tayi dariya tana kallon sa cikin burgewa ta ce kar ka damu yanzuma kanada wani babban kaso daga cikin kud'in aikin na ka ina zu. Hajiya ta me'ke tsaye ta nufi d'akin ta, shikuwa sai bin ta yake da kallo har ya daina ganin ta. Ai kuwa take ya saki wani dariya yana cewa "kai Yasin AJ ni na daban ne, irin wannan farinjini hk! Yana cikin hakane hajiya ta dawo. Ta mi'ka masa bandir din yan dubu-dubu guda d'aya wato dubu d'ari kenann.
Cikin rikicewa AJ ya ce "Haji hajiya Wann wann Wannan nawaye?
Hajiya ta ce "Ko baka sone?
"Ina so wallhi inaso sosai makuwa. Kai hajiya na gode sosai Allah ya saka da alkairi. Amma hajiya wannan wani irin aikine?
Hajiya ta ce "Aikin bashi da wani wahala kaide ka zauna cikin shiri. "Ai kuwa hajiya a shirye nake wallhi. Haka AJ ya bar gidan cikin tsan-tsar farin ciki, kasuwa ya fara zuwa ya musu siyayar kayan sakawa shida Nana da innah kafin ya tsaya a gurin mai kaza ya seyo musu ko d'aya, yaje ya siyo musu yourgot kafin ya nufi gida cike da farin ciki.
*ZAHRAH*. *VOP*
Fitowa da kud'in tayi ta girga taga dubu d'ari harda tara, aikuwa ta bud'e baki da hanci tana mamaki me yasa ta d'ebo da yawa, take ta saka a cikin jakar school d'in ta, sannan ta shiga toilet ta watsa ruwa gamida sau'ke abun da ta tara a cikin ta tsabar far gaba. Riga da wando ta saka na Adidas sannan ta nufi kiching domin samun abun da zata ci, tana shiga tayi karo da Mommy a ciki tana had'a musu abincin yamma.
Cike da mamaki Mommy take kallon ta, cikin yaran su Mommy ta ce "Daga ina kike?
"Mommy nadawo tin d'azu zan shiga gida naga kun rufe gidan shine na koma sai yanzu nadawo. Mommy ta bud'e baki zatayi magana taji muryar Samuel a d'akin Daddy yana ihuu ai kuwa suka nufi gurin da gudu. Cikin fushi Daddy ya ke cewa "I see wer is my money? Samuel na kuka yana cewa "Daddy banine na d'auka ba Allah nima yanzu na shigo.
Mommy ta shiga tsakanin su sannan ta mi'kar da Samuel ta ce
"Samuel what happened?
"Mommy I don't no.
Ta juya gurin Daddy ta ce "What happened?
Cikin fushi Daddy ya sanar da ita komai, sannan ya d'ora da cewa... "Dubu d'ari harda wani abufa ya d'auka.
Mommy kuwa ta ce "Amma kuma ai tare da Samuel muka shigo gida, kuma kace ta ciki ka rufe 'kofar d'akin naka, to tayaya Samuel zai iya shiga? Kafin Daddy yayi magana Zahrah ta ce
"kokuma Daddy bai rufe 'kofar d'akin da kyu bane shine Samuel d'in ya shigaba.
Kafin wani yayi magana sukaji ana cewa "Mu ba d'aya muke dasuba, domin kuwa mu bamuyin abun da Annabi Muhammad sallalahu a w s, baiyiba Kuma Allah baice a yiba, saboda haka, nidai zuria'a ta bazasu had'a jini da suba, cewar Abba yana shigowa d'akin. Kafin kowa ya sake mgn Nusaiba ta ce "Ni fa wallhi bana musu kallon musilmai domin kuwa wani lokaci in sukayi wani abun Kamar basa karanta ALQUR'ANI, .
Sadiya ma ta ce "Ni Wallhi tinma ba wannan Zainab Ambato d'inba gaba d'aya 'kasidun ta babu wani tsari da ma'ana amma a haka zakika kowa Zainab Ambato Zainab Ambato. Mayarm ta ce...
"Ashede kina jin 'kasidar tata da har kika san babu tsari, kafin kowa yayi magana Abba ya ce "Andullahi meya faru? Abdullha ya ce "Abba Maryam ce tazo da wani yaro Wai shi takeso kuma d'an bidi'a ne. Daddy kuwa dama yagama sakarwa abdullha ragamar gidan duk abun da ya yanke a kan 'kannennasa to yayi. Nann shima ya tabbatar mata da cewa Babu ita bashi, in auren takeso ta nemo mari'kin sunna shi zai aura mata, Yana gamawa ya bar d'akin ya nufi nashi d'akin dama yanzu ya shigo.
Mommy ta kalli Maryam ta ce "mamana ki rabu dashi tindade Abbanku da yayanki basaso kinji? Kafin ta Kara'sa Nusaiba ta ce "Toma mommy in banda zubar mana da kima yaza'ayi ta kawo mana dan la'ilo tace yazama suriki a gidannan.
Itama Sadiya ta ce "Allah da nagan shi da sai na gaya masa maganar da bazai manta da itaba, "Ai kuwa kema da namiki abunda bazaki manta da niba. Ina ruwanki da saurayina? Duk abun da zakuyi ku tsaya a iya matsayinku karku shiga gonar da ba takuba domin kuwa ba tsoran aji kanmu daku nakeba. Maryam tana kaiwa nann ta fito da wayarta ta Kuna qasidar Zainab Ambato mai taken *GANI ASO* , tabar su a gurin ri'ke da baki.
Mommy ta ce "Nace kudaina shiga hankarta yanzu tana kan ganuwar girman balaga tanajin kanta yanzu dai-dai daku saboda haka kubarta tayi raruwarta, Kuma karku fad'a wa yayanku tana jin 'kasidar Zainab Ambato kunji? ceke da takaici Sadiya ta ce "Yasin Mommy Maryam ta rainamu, ace agidannan ana jin kad'e-kad'e Kuma kice Kar a fad'awa yaya, shida yakeyin wa'azi akan kid'a babu kyu sai Kuma a samu a gidan sa, ai dolenema yaya yaji wannan zancen, tana kaiwa ta tashi fuuu tabar d'akin izuwa nata d'akin.
Mommy ta ce "Allah dai ya sa mudace, Kuma Allah ka barmu a musulumci kuma Allah ka had'a kan al'ummar musilmi na duniya Baki d'aya. Nusaiba ta amsa da amin.
*ZAINAB* *VOP*
Kallon yayan nata tayi kafin ta ce "Wai kuwa kasan gobe zan bogowa wancan banzan wata 'kasida mai harshen damo? Isa ya ce "Nifa Allah yaron mamaki yakebani shifa burinsa Wai ace shi ma malami Kuma wallhi bai Kai ya had'a kansa da keba, yanzu duk Wanda kacewa Zainab Ambato, d'an izalar da ma Yan 'dariqar bawanda bai San dakeba, shifa, in kace... Abdalh in dai Baki had'a da sunan baban saba Wallhi za'a ce waye haka, Koda acikin masu d'an gelallan wandonne, take suka bushe da dariya dai-dai lokacin MLM wato babansu ya shigo.
Kamar yanda d'abi'ar su take ta girmama duk wani babba ta hanyar rusunawa har 'kasa sugaishi haka yanzuma har 'kasa suka rusa suka gaida MLM. Bayan ya amsa ne ya saka musu albarka sannan ya ce "Zainab d'azu su Alhaji Bashir sunce ranar JUMA'A suna gaiyatarki zaki musu majalasi a gidansu zai aurarr da yarinyarsa. Kuma na amince masa, ina fatan dai kinada lokaci?
Cikin girmamawa ta ce "to MLM ai koda bani da lokaci tinda suka biyo ta hannun ka ai zan samu lokaci. MLM yayi mata godiya sannan ya ce "Saide wani hanzari ba guduba... Gidan Alhaji Bashir d'in jikin gidan wannan mara kunyar yaronnanne 'dan gidan Shek kabiru. Take isa da Zainab suka had'a baki gurin cewa, Abdalh shek kabir kenann kake nufi? MLM ya ce "eh wannan. gaskiya yaron bashi da kunya ahakan ya kurarin su malamaine Amma suna cin mutuncin mutane, nasan yanda kuke dashi saboda haka kisan abun da zakiyi. Zainab ta ce "to MLM nagode ranar JUMA'A ko? "Eh ranar JUMA'A.
Sannan ta tashi ta bar d'akin ciki da jin dad'in haka, Isa dake bayanta ya ce "Ashe a gurin za'a fara jin sabuwar 'kasidar kenann? Ya cigaba da cewa "ya sunann gasidar? Itama cikin tinani ta ce "Sunann ta bud'ad'd'iyar wasi'ka...ðŸ“
*PAGE0ï¸âƒ£3ï¸âƒ£*
.......Cikin mamaki Isa ya kalleta ya ce "Bud'ad'd'iyar wasi'ka Kuma? Zainab ta ce "Eh dama ai nace maka 'kasidar mai harshen damo ce saboda haka kaide ka saurari fitowarta kasha mamaki. Isa ya tsaya yana mata kallon mamaki domin kuwa yasan 'kanwar tasa Allah ya bata ilimi ga dogon tinani, in har ta bugo 'kasida tofa sai tayi dad'i, haka dai shima ya tafi cike da son jin wannan sabuwar'kasidar.
*A J. VOP*
Mai Okada bai sau'keshi a ko inaba sai 'kofar gidan su Salis. Bayan ya sallami mai mashin d'in ne ya nufi bakin get d'in gidan cike da kwarin gyiwa, yana zuwa ya bubbuga cikin 'kan-'kanin lokaci mai gadin ya bud'e. kafin A J yayi magana mai gadin ya ce "Kaine AJ ko? Da sauri AJ ya ce "Eh nine.
Ai kuwa take ya bashi hanya had'i da cewa "yace in kazo ka shiga ciki. Tin daga harabar gidan AJ yake sake bin gidan da kallo sai yaga gidan kamar ya 'kara kyu, kamar ba gidan da suka zo shekan jiyaba, sai da yaje 'kofar palorn kafin ya danna abun da yaga Salis ya danna wancen lokacin kafin ya nemi guri ya tsaya kamar dai yanda sukayi wancen karan d'in.
'Yar aikin gidan ce tazo ta bud'e kamar wancen lokacin, yana shiga ya hango Hajiya zaune a d'aya daga cikin kujerun dake cikin palorn, da sauri AJ ya fara kwasar gaisuwa. Hajiya ta amsa sannan ta ce "Tashi daga 'kasa ga guri ka zauna, babu musu ya zauna yana kallon hanyar da zaiga Salis ya fito.
Hajiya ta ce "Salis baya nann dama nice na sa ya kiramin kai, tin ranar da na ganka agidannan kaida my son naji ina son in d'aukeka wani ai ki mutu'kar zaka iya? Cike da mamaki AJ yake kallon hajiya kafin ya ce "Hajiya ni in dai zan samu kud'i kuma ADDINIMU bai hana ba Wallhi ko menene zanyi. Cike da jin dad'i hajiya ta ce "Ok tom kazauna cikin shiri nann da wani lokaci zan fad'a maka wani irin aikine zakayi, kuma zaka samu kud'i sosai domin kuwa in har ka yarda to daga ranar bakai babu ta lauci.
Jin abun da hajiya ta ce ne yasa AJ cewa "To hajiya a fara sanar dani aikin mana tin yanzu sai na fara shiri? Hajiya tayi dariya tana kallon sa cikin burgewa ta ce kar ka damu yanzuma kanada wani babban kaso daga cikin kud'in aikin na ka ina zu. Hajiya ta me'ke tsaye ta nufi d'akin ta, shikuwa sai bin ta yake da kallo har ya daina ganin ta. Ai kuwa take ya saki wani dariya yana cewa "kai Yasin AJ ni na daban ne, irin wannan farinjini hk! Yana cikin hakane hajiya ta dawo. Ta mi'ka masa bandir din yan dubu-dubu guda d'aya wato dubu d'ari kenann.
Cikin rikicewa AJ ya ce "Haji hajiya Wann wann Wannan nawaye?
Hajiya ta ce "Ko baka sone?
"Ina so wallhi inaso sosai makuwa. Kai hajiya na gode sosai Allah ya saka da alkairi. Amma hajiya wannan wani irin aikine?
Hajiya ta ce "Aikin bashi da wani wahala kaide ka zauna cikin shiri. "Ai kuwa hajiya a shirye nake wallhi. Haka AJ ya bar gidan cikin tsan-tsar farin ciki, kasuwa ya fara zuwa ya musu siyayar kayan sakawa shida Nana da innah kafin ya tsaya a gurin mai kaza ya seyo musu ko d'aya, yaje ya siyo musu yourgot kafin ya nufi gida cike da farin ciki.
*ZAHRAH*. *VOP*
Fitowa da kud'in tayi ta girga taga dubu d'ari harda tara, aikuwa ta bud'e baki da hanci tana mamaki me yasa ta d'ebo da yawa, take ta saka a cikin jakar school d'in ta, sannan ta shiga toilet ta watsa ruwa gamida sau'ke abun da ta tara a cikin ta tsabar far gaba. Riga da wando ta saka na Adidas sannan ta nufi kiching domin samun abun da zata ci, tana shiga tayi karo da Mommy a ciki tana had'a musu abincin yamma.
Cike da mamaki Mommy take kallon ta, cikin yaran su Mommy ta ce "Daga ina kike?
"Mommy nadawo tin d'azu zan shiga gida naga kun rufe gidan shine na koma sai yanzu nadawo. Mommy ta bud'e baki zatayi magana taji muryar Samuel a d'akin Daddy yana ihuu ai kuwa suka nufi gurin da gudu. Cikin fushi Daddy ya ke cewa "I see wer is my money? Samuel na kuka yana cewa "Daddy banine na d'auka ba Allah nima yanzu na shigo.
Mommy ta shiga tsakanin su sannan ta mi'kar da Samuel ta ce
"Samuel what happened?
"Mommy I don't no.
Ta juya gurin Daddy ta ce "What happened?
Cikin fushi Daddy ya sanar da ita komai, sannan ya d'ora da cewa... "Dubu d'ari harda wani abufa ya d'auka.
Mommy kuwa ta ce "Amma kuma ai tare da Samuel muka shigo gida, kuma kace ta ciki ka rufe 'kofar d'akin naka, to tayaya Samuel zai iya shiga? Kafin Daddy yayi magana Zahrah ta ce
"kokuma Daddy bai rufe 'kofar d'akin da kyu bane shine Samuel d'in ya shigaba.