← Book details Addininmu Part 1 Complete Hausa Novel Local reading mode
READING PART 12 OF 67

Sashe 12

Addininmu Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read

Tin daga bakin ƙofar ɗakin sukaga kuridon kuɗin a buɗe, cikin sauri Momy ta ƙarasa zaro kuridon kuɗin. Mommy ta ce "Samuel Samuel Samuel! Sai kawai ta rusa ihuu!. Amma sai taga Daddy na murmishii ya ce "Koma waye yanzu zamu kamashi. Mommy ta ce "Ban gane ba? Daddy ya ce "Tin lokacin da akamin satannan na ƙarshe naga abun yayi yawa shine na faɗawa wani abokina shikuma yabani shawarin nasaka CCTV camera aɗakin zan kama kowaye. To hakane yasa na bar ɗakin abuɗe tin da rana.

Cikin mamaki Mommy ta ce "Ar You serus? Daddy kuwa cikin murmushin da yazama na ɓacin rai ye ce "Yes. Nann take ya ɗauki computer ɗinsa da yayi connektin da shi ya buɗe.

Kallon abun sukeyi har a kazo lokacin da SARAH ta shiga. Kallon juna sukayi cikin mamaki, basu ƙarasa mamaki ba saida sukaga ta ɗebi kuɗin sannan zata fita, saikuma sukaga tashiga ƙarƙashin gado. Saiga Samuel shima ya shigo, shima bayan ya ɗiba sai ya shiga toilet...haka dai suka cigaba da kallo har lokacin da Daddy ya shiga, har SARAH da Samuel suka fita.

Lokaci ɗaya Daddy ya koma tamkar bashiba tsabar ɓacin rai! Ita kuwa Mommy kasa yin mgn tayi tsaɓar tsoro domin kuwa tasan yaude mai hana Daddy karya Samuel da SARAH sai Allah, cikin muryasa ta mazaje ya ce "Ina SARAH? Mommy ta ce "Ba ba ba ta ba "cikin ihuu ya ce "Ina SARAHHHHHHHHH!!!!!!!!!!!!!!? Mommy ta ce "Bata dawoba....📝

*PAGE* 👉1️⃣0️⃣

.... *ABDALLAH.* Cikin tsananin mamaki yake kallon address ɗin gurin da zata gabatar da taron nata, tabbas unguwar sune, sannan kuma ƙofar gidan maƙofcinsa, kenann hakan nanufin yau zatayi rawa da waƙa a ƙofar gidan sa!. Afili kuma ya ce "Jiya taje bikin abokina har ta samu damar cin mutuncina, shine yanzu ma take son ta ƙara samun damar yi a karo na biyu ko!. Kallon sunan sabuwar ƙasidar da tace zata sake a gurin taron yayi, afili ya karanta sunann waƙar. *BUƊAƊƊIYAR WASIƘA.* Take ya saki dariya sannan ya kashe wayar yana mai aiyana cewa kodai shi takeson tama martani.

*MARYAM.* Wani ihuu tayi haɗi da kwashewa da dariya irin dariyar da kana gani kasan ta muguntace. Da gudu tazo gurin Mommy sannan ta ce "Mommy albishirin ki? Tayi tambayar cikin dariya. Mommy ta ce "Lafiyar ki kuwa? Kinzo sai dariya kikeyi kamar wacce ta zauce?. Tsabar dariya Maryam ta kasa magana sai kawai ta miƙawa mommy wayar tana cewa... "Mommy karanta kiga Ikon Allah.

Bayan Mommy ta gama karantawa ne ta ce "Na gani za'a ayi walima ne a unguwar su yayanki kuma shine abun dariya? Maryam ta ce "To ai Zainab Ambato ce zata gabatar da waƙoƙin ta a gurin, kuma kalli wannan sabuwar waƙar kigani, itamafa agurin zatayi, kuma Allah daga jin sunann waƙar zatayi sweet. Tafaɗa haɗi da cewa ai kuwa baza'a barni a bayaba, dama bamu taɓa haɗuwa da itaba saide daga nesa, yau kan har ƙawance zamu ƙulla. Cikin mamaki Mommy ta ce "Amma ai yayanki ya hanaki shiga lamarinta ko? To saboda haka ban yarda kije ba. Maryam ta ce "Mammy kirabu dashi ni nasan komai, shimafa Allah yana son ƙasidun yarinyar kawai dai..."kafin ta ƙarasa Mommy ta kai mata duka tana cewa ai zai nado mara kunya kawai. Ita kuwa Maryam cikin dariya ta je domin shiryawa.

*ZAINAB. POV*

Kallon taron al'ummar dake gurin takeyi wanda kusan rabunsu basu taɓa ganinn taba. Cikin farin ciki da ƙwanar mosoyan nata take takowa izuwa gurin da a ka ware domin ta. Gurine wanda a ka masa ado da hotunan Shehu Ibrahim inyasa da dai sauran shehunan su, kowa burinsa ya gaisa da ita, yayinda matakan tsaronta da mai gidan da ya gaiyatona ya haɗasu da ita domin bata kariya, sai tare mutane sukeyi. Ita kuwa Zainab faɗuwar gaban da takeji tin a gida sai ƙaruwa yakeyi.

A haka ta ƙaraso gurin sanan ta samu guri ta zauna tana sakin murmushi, halifan ta guda biyu mace da namiji, sune suka zauna a kusa da ita, can zuwa wani lokaci kuma ta tashi ta shiga bin layin duk wani malami dake kurin saida ta gaida shi. Saida malamai suka buɗe taro da addu'a kafin aka fara wa'azi a kan aure. Saida malamai biyu suka yi kafin a ka bata. Manyan malam gurin sai binta sukeyi da ido, daga mai aiyana cewa yau zai gabatar da kansa sai mai cewa yayiwa yaran kamu, sai masu jin cewar wannan ai irin tasu ce.

Cikin muryarta mai tsaki wajan yabon Annabi Muhammad S a w. Ta fara da addu'a sannan ta shiga gaida manyan malamai da dai sauransu. Nan fa aka saki kiɗa tafara yin wata ƙasida mai taken.... *INDAI KAASONI BANI DA FAR GABA, ANNABI NA BIKA BAN BI WANIN KABA* Nann fa al'ummar gurin suka ɗauka harda malamen dake gurin.

*ABDALLAH* kuwa yana cikin gidansa, yana jin duk abundake faruwa, damuwarsa ta saki wannan waƙar domin da ita zai yi amfani wajen kamata da hujja. Har cikin kunnuwansa muryar ta ke shiga wanda ya nutsu yana jin abun da take cewa a cikin waƙar. Saida tayi waƙoƙi guda uku, izuwa lokacin kowa nason jin wannan sabuwar waƙar, ai kuwa take aka kunnata. Kasancewar babu wanda yasan ƙasidar sai gurin yayi tsit ana sauraron ta.

*A.J. SARAH.*

Kallon mamaki sarah kebin A.J dashi ganin irin abubuwan da yake sawa a kawo kan teburin su, bata tashi ruɗewaba saida taga wasu daga cikin abokansa yaran masu kuɗi sunzo sun zauna a teburin, kuma suma yace su karɓi duk abun da sukeso. Nan fa sarah ta shiga zare ido, domin kuwa tasan abubuwan da a ka kashe sun fi ƙarfin kuɗin ta. Bayan an gama abun da za'a yi ne, kowa ya kama budurwar da yazo da ita suka fara aikata abunda ke kaisu gurin. Hannusa ta kama ta miƙar dashi sannan ta jawoshi izuwa gurinda ake rawa. kallon ta yakeyi ganin yanda take shafa shi ta ko ta ina, nann shima ya fara mayar mata da mar tani. Tin suna shan bakin juna har A.J ya jawota gefe, suka faɗa kan ɗaya daga cikin do kwayan gujerun gurin. Cikin fitar tunanisa ya fara kai hannusa izuwa ƙirjinta, wanda hakan ya bata damar ƙara tura masa ƙirjin nata, bata an karaba taji hannuwansa a fatar ƙirjinta, ya zame rigar maman ta ya sa hannunsa. Tin da AJ yake a duniya bai taɓa shiga irin wannan yanayin ba, haka ya dinga jinsa kamar ba a wannan duniyar yakeba.

Sun kai minti ashirin a haka suna shafar juna yana taɓa ko ina a jikinta kafin ya fara ƙoƙarin zame mata riga, bata hanashi ba har saida ya rabata da rigarta, sannan ya shiga ƙoƙarin cire ɗan gajeran wandon da tasa, yana ƙoƙarin hakane, yaji alamar tana cire masa wando, saida ta cire belt ɗin ta fara jan wandon sai kawai taji ya riƙe wandon sa. Lokaci ɗaya ya miƙe yana kiran sunan Allah, kallon gefe da gefen sa yayi yaga kowa harkar gaban sa yakeyi babuma wanda yasan sunayi, ya mayar da Kallon sa izuwa gurin ta, yaga ƙirjinta duk a waje, da sauri ya jawo rikarta yana kare mata jiki shima ya ɗaure wandonsa, ya ce "Tashi kisa kayanki, yayi maganar ne yana juya mata baya. Cikin kasala da mutuwar ji ta miƙe tsaye tana jin baƙon yanayi na sake shigarta, har ta gama bata ko iya magaba. Saida yaji shiru sanan ya juyo, aikuwa ya ganta tsaye tana kallon bayansa, idonta yayi jaa. Ya ce "Mu tafi? Haka ta ɗau jakarta, suka nufi gurin biyan kuɗi. Cikin mamaki taji ance ai abokansa sun biya dukka. Haka suka fito babu mai magana acikin su sai tinanin abun da ya faru sukeyi.

A.J ya ce "Sarah kiyi haguri bansan mai ya kaini harna aikata haka a garekiba, ba halina bane, kuma addinmu ma bai halarta haka ba, kuma ina so na sanar miki da wani ab..."Bai ƙarasa ba ta ce "Karɓa wannan kuɗine nazo dasune domin wannan abun amma basuyi amfani a nann ba, kuma idan na je dasu gida za'a iya kamani, saboda haka kawai ka karɓa kayi amfani da su. Kallan kuɗaɗen yayi yana aiyana cewar ai yanzu yafi ƙarfin su.

A.J yayi dariya sannan ya kalleta cikin ido ya ce "SARAH yanzu kece kike buƙatar wannan kuɗin baniba, sannan inason na sanar miki cewa gobe zanyi tafiya zuwa Maiduguri, zanyi wata ɗaya, kuma i'naso ki bani acont number ɗinki, idan na tafi zan sake layi ba lallai mu yi wayaba har mu dawo.

Cikin Muryar ta da tun tuni take rawa ta ce "Me zakajeyi? Idan kuɗine ai nace zan dinga kawo maka, Please karka tafi ka barni, bazan iya jurewa ba...tana kaiwa aya kuka ya kufce mata, tana jin kamar ta rungumeshi ko zataji sanyi. Ya ce "Sarah ki daina kuka ba zama zanyiba zan dawo, Please kije gida kar Daddy ya gane baki dawoba. Haka yayi Sa'a ta tafi amma ta ce ba gida zatajeba gidan su Usha zata kwana, hakanne yasa ya rakata har ƙofar gidan sannan ya ciro kuɗi masu yawa ya ƙara mata, ya ce ta ɓoye har yadawo.

Ita dai zara sai kallon sa takeyi tana tinanin kode yayi kuɗine!, sannan tana jin cewar kamar in ya tafi bazata sake ganin saba. Haka ya juya yabar gurin yana mai jin tausayin ta domin kuwa yasan sun rabu kenan har a bada. Haka itama ta shiga gida cikin rashin kwarin gwiwa. Yana shiga ɗakinsa ya fito ya shiga bayan gidansu ( toilet) wanda ke tsakar gida, yana wanka yana aiyana cewa yanzufa daga yau na daina wanka a irin wannan bayan gidan, wanda kana wanka ƙasa na hawa ƙafafunka. Har ya gama ya fito yana aiyana abubuwa da yawa. Saida yazo saitin ɗakin Nana zai huce yaji kamar ana magana, hakanne yasa ya dawo da baya ya kara kunnansa, tabbas magana akeyi amma baya jin me a ke cewa, amma idan anzu gurin yin dariya dariyar tana fitowa.
Chapter 12 · 0% Book details