Sashe 37
Abin Da Ka Shuka Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Yau kwana 8 dafara aikin gyara part din yaya mustapha,da duka aikin gidan. Yaya sadiq kuma kwanansa biyu da dawowa daga tafiyar da yayi. karfe 6,nagama shirina na nufi part dinshi. cikin tsananin farinciki, inajin dadin wannan aikin,saboda kullum ina ganin *heartbeat* yanda yakamata,koda naje da wuri nagama aikin, idan befitoba se inta lakai_lakai harse yafito nagansa. Aiko yanzu kullum da murmushi dauke a fuskata nake wuni,yaya sadiq har yakasa hakuri yatambayeni meyake sani farin ciki haka, nace masa duk murnar dawowarsace. Kafin 30 minutes nagama gyaran kasansa, nanufi sama. Inayi ina waigen koze fito amma harna gama ko motsinsa babu, kin tafiya nayi koze fito amma naji shiru mintuna fiye da 15 sun shude befitoba, haka na taso jiki a sabule cikin takaicin rashin ganinsa na fito daga part din,jinake kamar na koma kozan tarar yafito. Abakin part dinmu nayi kicibus da yaya sadiq, cike da mamaki ya tsaya yana kallona. ''Maryam, daga ina haka tundazu Inata jiranki kizo mu wuce na saukeki harna gaji dajira na biyo bayanki." "Yihakuri yayana, mommy ce ta aikeni nakaiwa yaya mustapha abu" "what!,me kuma mommy ta aikeki kai masa da sassafennan" yafadi haka cikin karaji haryaso ya bani tsoro. Dama banfada masa ina zuwa part din mustapha yimasa aikiba,dannasan seya hanani,nikuma bazanzo hakaba kodan karna dena ganin kyakkyawar fuskar *heart beat* ina jindadi. "tea nefa tabani nakaimasa" nabashi amsa ina dan bata fuska. Ajiyar zuciya sadiq yasauke yace, "shikenan nizan wuce naga 8 ta kusa, karnayi latti a office driver ya kaiki" yakarashe zancen yana duba agogon hannunsa. "Tom,Adawo lafiya, Allah yakiyaye" "ameen, matar sena dawo kikulamun dakanki. "Insha Allah byeee" nakarashe zancen ina daga masa hannu alamar bye_bye fuskata dauke da murmushi. Adaidai lokacin aunty suhailat tafito daga part dinmu, dasauri kuma naga tajuya takoma ciki. Nima juyawa nayi nashige domin naje nakarasa shirina. "Mom,mom,mom" suhailat take ta kwalawa mommy kira tundaga falo harta shiga dakinta. "Na'am, my daughter irin wannan kira haka" zama suhailat tayi agefen mommy tana fadin, "mom, nifa wani abu nake zargi a gidannan mara yiyuwa" cike da mamaki mommy tace, "banganeba suhailat wanne abune haka" tabe baki suhailat tayi tace, "mom nifa ina zargin waccan kujakar yarinyar yaya sadiq yake soyayya da ita" "wacce yarinya kenan daughter" "hmm,mom kenan. Wacce yarinya garemu banda house girl din gidannan, maryam take kowa,ohi mata" murmushi mommy tayi tace, "haba suhailat,tayaya za'ayi sadiq yayi soyyaya da maryam, kawaidai kinsanshi shina kowane." "Kai,mom banda irin wannan, tunda ake kawo yara gidannan aikatau wakika taba ganin yayima haka, yanafa kula da yarinyar sosai, yana kashe mata kudi mom kamar bakya ganine" "Ina gani daughter kuma ina sane dashi,amma bandauki hakan da wata manufaba gaskiya,dankinsan sadiq dina damacan shi mutum ne me kyauta da tausayawa mutane." "Mommy kenan, amma yanda yakeyiwa maryam din hidimane yayi yawa, kulawar dayake bata ta wuce ace iya tausayawace kawai." Dafa kafadar suhailat mommy tayi tace, "karki damu kanki akan haka daughter zan bincika nagani koma menene zansan tayanda zan bullo masa" "yadai kamata mom,dankaryaje yadakko mana abun kunya,da Allah wadai a idanun jama'a" suhailat ta fadi haka tana mikewa, sallama tayiwa mom ta fice, dama school zata tsegumi yadawo da ita. Zuciyata cike da tunanin yaya mustapha gami da kewarsa, nakarasa shirina nafito nayiwa mommy sallama nafice. Harna nufi gurin danasan driver yana jirana senaji ina, bazan iya barin gidaba batare dana ganshiba nariga dana sabarwa idona da zuciyata da ganinsa kullum, ahankali na juya nanufi part dinnashi,haka kawai naji zuciyata na bugawa, gashi kuma ina danjin tsoron bansan mezance masaba,idannakoma. Ahankali na tura kofar falon kasa senajita abude, ajiyar zuciya nasauke cikin farin ciki ganin yananan befitaba. Sama na haye cikin sauri, shima ina tura kofar najita abude. Anan na tsaya kuma ina sake_sake araina,wata zuciyar tanacemun nashiga bedroom dinsa wata zuciyar tana gargadina ga aikata hakan, domin aka'idama hakan bekamataba, kuma shima idan yakamanifa nasan sena yabawa aya zakinta. harjuya kuma senaga ina bazan iya komawa batare dana ganshiba tunda nazo kuma sedai komai zefaru yafaru ta fanjama fanjam,so ya rufemun ido,burina kawai ingansa. Cikin kwarin zuciya na juyo na dawo, duk da bugun da zuciyata takemun haka na runtse ido na bude dakin danasan yana ciki, cikin ikon Allah kuwa kofar dakin abude take, ahankali na tura zuciyata na tsananta bugu, tsayawa nayi ina kallonsa yanda yake kwance akan makeken gadonsa,tamkar gawa. Jikinsa gabadaya alullube yake da bargo, fuskarsa ce kawai a bude, idanunsa a lumshe da'alama bacci yakeyi. Cikin sanda nafara taku, harnaje gaban gadon natsaya ina kallonsa, ina sauke ajiyar zuciya akai_akai. Ina tunanin intasheshi amma kuma inajin tsoro, atunanina baccine yadaukesa batare dayasan lokaci yayi hakaba. "Maryam,karkiyi kuskuren haka,tunda dai kinganshi hankakinki ya kwanta kitafi kawai,kar tsautsayi yasashi farkawa yaganki tsaye akansa,mezakice masa yakawoki dakinsa" wata zuciyar ta gargadeni da aikata haka. Badon nasoba sedan tsorandanakeji najuya nafara tafiya,ina tafe ina waigensa harna fice daga dakin. Senajini duk wani iri,zuciyata sam babu dadi,kamar wani abu mara dadi nashirin faruwa dani. Haka kawai naji hankalina sam yakasa kwanciya bankuma san daliliba. Inda driver yake jirana naje nasamesa, nasanma harya gaji da jirana..........
Mommy ganin har wajen 10 son dinta bezo yagaishetaba setaji hankalinta yakasa kwanciya, shida yake zuwa gaisheta tun bayan sallar asuba amma yau haryanxu shiru, gashi tanata kiran wayarsa no respond,gashi maryam yau bata kawo mata key din part dinshiba,ita kuma tamanta bata tambayetaba. Yanke shawara kawai tayi gwara taje taduba taga ko lafiya yake. wayarta kawai ta dauka ta nufi part dinnashi,tanata addu'ar Allah yasa lafiya yake, dantasan bakaramin abune zehanashi fitaba. Kamar yadda maryam tabarshi haka mommy taje tasamesa, a kwance tamkar gawa. Cikin sauri mommy takarasa kan gadon dayake, tana kiran sunansa,cikin dan daga murya. "Son,son,son" amma taji shiru,zare bargon daya lulluba dashi tayi, ganin yanda yake hada uban gumi, wani irin huci mom taji yana tashi saga jikinsa, numfashinsa na fita da sauri da sauri. Cikin tsananin firgita da yanayin data ganshi takai hannu, tataba goshinsa. Dasauri tajanye hannunta saboda zafin dataji kannasa yayi, tamkar anzuba masa garwashi,gashi babu inda yake motsi ajikinsa, numfashin dayake fitarwane kawai zesa kagane yanada rai,abunda ya kara firgita Mommy kenan. Cikin tsananin gigita dayanayin da mommy taganshi, ta kwalla kara tahau jijjigashi tana kiran sunansa da karfi,tana fadin. "My son, meke damunka haka, pls d katashi dan Allah! Son,son!" dasauri kuma ta mike tamkar wadda aka tsiraka tafice da gudu daga part din cikin tsananin tashin hankali, farfajiyar gidan tanufa tana kiran ma'aikatan gidan akan suzo dasauri su taimakamata takai mustapha asibiti. Wani daga cikin ma'aikatan gidan me suna Adam, shiyafara zuwa. "Hajiya lafiya kuwa, meke faruwa?" Yatambayi mommy cikin mamaki saboda betaba ganinta a irin wannan yanayinaba. "Inafa lafiya Adam, nazo nasami son dina cikin mawuyacin hali na rashin lafiya,kutaimakamun nakaishi asibiti karya mutu narasashi" mom takarasa zancen cikin tsananin damuwa tamkar zata fashe da kuka. "subhanallah muje hajiya,muje, muje" juyawa mommy tayi cikin sauri da tsananin tashin hankali cikin part dinnasa,Adam na biye da ita abaya. wasu ma'aikatan dasuka karaso gurin yanzu suma suka rufa musu baya cikin sauri,ganin alamun babu lafiya..........✍️
_*kutayani da addu'a,Allah yasa nasamu nasara akan abunda nasa gaba pls🙏😢*_
*BY*
*zeey kumurya*
*ABUNDA KA SHUKA*.........
_*(shizaka girba)*_
*MALLAKIN*
👇
*ZAINAB USMAN KUMURYA*
*FARIN JINI WRITERS ASSO.....*📚
~*Free novel*~
*Bismillahirrahmanirrahim*
2️⃣9️⃣
.........Hankali atashe mommy take nunamusu mustapha,dake kwance yanda ta barshi bayan sun isa har cikin dakinsa, babu bata lokaci suka nufeshi suka cuccuboshi kamar yadda mommy tace, suka fito dashi zuwa mota. Mommy da jikinta keta rawa saboda tsabar firgici, ta dauki wayarta data ajiye agefen gadon tun shigowarta dakin, tafara Neman number daddy domin kiransa tasanar masa halin da'ake ciki,sannan itama tabi bayansu adam da sauri. Tana tafe tana kiransa amma bedagaba harta katse, cigaba tayi da kiransa amma harta shiga mota bedagaba,driver nagaba, mommy kuma tana zaune akan kujerar mezaman banza, se mustapha da'aka kwantar abayan kujera. Cikin sauri driver yafigi motar, mommy kam gabadaya baya tajuya tana kallon mustapha,gani takeyi tamkar kafin wani lokaci kankani ze iya mutuwa, basuyi nisa da tafiyarba wayarta ta fara kara. Jikinta narawa ta dakko tadaga da sauri ganin daddy ne, sallama daddy yayiwa mommy, batare data amsa masaba, cikin tsananin rudu tace, "alhaji, my son naje natarar kwance a part dinsa babu lafiya, kuma babu Inda yake motsi ajikinsa senumfashinsa dake fita kadan_kadan,yanzuma munakan hanya zamu kaisa asibiti." Takarashe zancen da fashewa da kuka. Abangaren daddy cikin kidima yace, "Subhanallah, dama bashi da lafiyane" cikin shashsheka mommy tace, "lafiyarsa kalau muka rabu jiya" numfashi daddy yasauke yace, "ohk, kukarasa general hospital dashi bari nakirasu nasanar musu zuwanku, kujirayi zuwana nanda dare, ganinan zantaho nima insha Allah" da "to" kawai mommy ta amsa masa ta kashe wayar, number yan'uwansa tafara laluba tana kiransu daya bayan daya tana sanarmusu,suhailat ce kawai bata kiraba. Hankalinsu gabadaya yayi matukar tashi, kowa barin inda yake yayi cikin gaggawa yanufi asibitin. Driver shima kara gudu ganin yadda mommy ta gigice tanata kuka tamkar ance mata mustaphan ya mutune. Cikin 18 minutes suka karasa asibitin, ma'aikatan asibitin harsun fito da gadon tura mara lafiya suna jiransu. Acan mommy tatarar da sadiq shi haryaje yana jiransu. Cikin sauri ma'aikatan suka karasa gaban motar su mommy da gadon daukar marasa lafiya suka kama mustapha suka dorashi akai suka fara turashi da gudu zuwa cikin asibitin. Mommy ma rufa musu baya tayi,tana tafe tana saba mayafi, ita da yaya sadiq, datashin hankalinsa ya ninku fiye dana da, dayaga halin da dan'uwansa yake ciki, beyi tunanin ciwon yayi tsanani hakaba. Emergency aka nufa da mustapha, cikin wani daki likitotin suka shiga dashi, suka dukufa dubashi domin ceto numfashinsa dake barazaranar karewa. Mommy se kaiwa da komowa take aharabar gurin,yayin da sadiq yatsaya jingine da bango dafe da kansa, cikin tsananin tashin hankali, kafin 20 minutes su haidar duk sun halla a asibitin, cikin damuwa suka hau tambayar mommy meyafaru amma mommy takasa basu amsa, ita burinta likitocin su fito suce mata danta yafarfado. Abangaren daddy kuwa suna gama waya da mommy yakira aunty yasanar mata. Nandanan aunty ta rude tafara shirin tahowa kano babu bata lokaci.....
**************
Mommy ganin har wajen 10 son dinta bezo yagaishetaba setaji hankalinta yakasa kwanciya, shida yake zuwa gaisheta tun bayan sallar asuba amma yau haryanxu shiru, gashi tanata kiran wayarsa no respond,gashi maryam yau bata kawo mata key din part dinshiba,ita kuma tamanta bata tambayetaba. Yanke shawara kawai tayi gwara taje taduba taga ko lafiya yake. wayarta kawai ta dauka ta nufi part dinnashi,tanata addu'ar Allah yasa lafiya yake, dantasan bakaramin abune zehanashi fitaba. Kamar yadda maryam tabarshi haka mommy taje tasamesa, a kwance tamkar gawa. Cikin sauri mommy takarasa kan gadon dayake, tana kiran sunansa,cikin dan daga murya. "Son,son,son" amma taji shiru,zare bargon daya lulluba dashi tayi, ganin yanda yake hada uban gumi, wani irin huci mom taji yana tashi saga jikinsa, numfashinsa na fita da sauri da sauri. Cikin tsananin firgita da yanayin data ganshi takai hannu, tataba goshinsa. Dasauri tajanye hannunta saboda zafin dataji kannasa yayi, tamkar anzuba masa garwashi,gashi babu inda yake motsi ajikinsa, numfashin dayake fitarwane kawai zesa kagane yanada rai,abunda ya kara firgita Mommy kenan. Cikin tsananin gigita dayanayin da mommy taganshi, ta kwalla kara tahau jijjigashi tana kiran sunansa da karfi,tana fadin. "My son, meke damunka haka, pls d katashi dan Allah! Son,son!" dasauri kuma ta mike tamkar wadda aka tsiraka tafice da gudu daga part din cikin tsananin tashin hankali, farfajiyar gidan tanufa tana kiran ma'aikatan gidan akan suzo dasauri su taimakamata takai mustapha asibiti. Wani daga cikin ma'aikatan gidan me suna Adam, shiyafara zuwa. "Hajiya lafiya kuwa, meke faruwa?" Yatambayi mommy cikin mamaki saboda betaba ganinta a irin wannan yanayinaba. "Inafa lafiya Adam, nazo nasami son dina cikin mawuyacin hali na rashin lafiya,kutaimakamun nakaishi asibiti karya mutu narasashi" mom takarasa zancen cikin tsananin damuwa tamkar zata fashe da kuka. "subhanallah muje hajiya,muje, muje" juyawa mommy tayi cikin sauri da tsananin tashin hankali cikin part dinnasa,Adam na biye da ita abaya. wasu ma'aikatan dasuka karaso gurin yanzu suma suka rufa musu baya cikin sauri,ganin alamun babu lafiya..........✍️
_*kutayani da addu'a,Allah yasa nasamu nasara akan abunda nasa gaba pls🙏😢*_
*BY*
*zeey kumurya*
*ABUNDA KA SHUKA*.........
_*(shizaka girba)*_
*MALLAKIN*
👇
*ZAINAB USMAN KUMURYA*
*FARIN JINI WRITERS ASSO.....*📚
~*Free novel*~
*Bismillahirrahmanirrahim*
2️⃣9️⃣
.........Hankali atashe mommy take nunamusu mustapha,dake kwance yanda ta barshi bayan sun isa har cikin dakinsa, babu bata lokaci suka nufeshi suka cuccuboshi kamar yadda mommy tace, suka fito dashi zuwa mota. Mommy da jikinta keta rawa saboda tsabar firgici, ta dauki wayarta data ajiye agefen gadon tun shigowarta dakin, tafara Neman number daddy domin kiransa tasanar masa halin da'ake ciki,sannan itama tabi bayansu adam da sauri. Tana tafe tana kiransa amma bedagaba harta katse, cigaba tayi da kiransa amma harta shiga mota bedagaba,driver nagaba, mommy kuma tana zaune akan kujerar mezaman banza, se mustapha da'aka kwantar abayan kujera. Cikin sauri driver yafigi motar, mommy kam gabadaya baya tajuya tana kallon mustapha,gani takeyi tamkar kafin wani lokaci kankani ze iya mutuwa, basuyi nisa da tafiyarba wayarta ta fara kara. Jikinta narawa ta dakko tadaga da sauri ganin daddy ne, sallama daddy yayiwa mommy, batare data amsa masaba, cikin tsananin rudu tace, "alhaji, my son naje natarar kwance a part dinsa babu lafiya, kuma babu Inda yake motsi ajikinsa senumfashinsa dake fita kadan_kadan,yanzuma munakan hanya zamu kaisa asibiti." Takarashe zancen da fashewa da kuka. Abangaren daddy cikin kidima yace, "Subhanallah, dama bashi da lafiyane" cikin shashsheka mommy tace, "lafiyarsa kalau muka rabu jiya" numfashi daddy yasauke yace, "ohk, kukarasa general hospital dashi bari nakirasu nasanar musu zuwanku, kujirayi zuwana nanda dare, ganinan zantaho nima insha Allah" da "to" kawai mommy ta amsa masa ta kashe wayar, number yan'uwansa tafara laluba tana kiransu daya bayan daya tana sanarmusu,suhailat ce kawai bata kiraba. Hankalinsu gabadaya yayi matukar tashi, kowa barin inda yake yayi cikin gaggawa yanufi asibitin. Driver shima kara gudu ganin yadda mommy ta gigice tanata kuka tamkar ance mata mustaphan ya mutune. Cikin 18 minutes suka karasa asibitin, ma'aikatan asibitin harsun fito da gadon tura mara lafiya suna jiransu. Acan mommy tatarar da sadiq shi haryaje yana jiransu. Cikin sauri ma'aikatan suka karasa gaban motar su mommy da gadon daukar marasa lafiya suka kama mustapha suka dorashi akai suka fara turashi da gudu zuwa cikin asibitin. Mommy ma rufa musu baya tayi,tana tafe tana saba mayafi, ita da yaya sadiq, datashin hankalinsa ya ninku fiye dana da, dayaga halin da dan'uwansa yake ciki, beyi tunanin ciwon yayi tsanani hakaba. Emergency aka nufa da mustapha, cikin wani daki likitotin suka shiga dashi, suka dukufa dubashi domin ceto numfashinsa dake barazaranar karewa. Mommy se kaiwa da komowa take aharabar gurin,yayin da sadiq yatsaya jingine da bango dafe da kansa, cikin tsananin tashin hankali, kafin 20 minutes su haidar duk sun halla a asibitin, cikin damuwa suka hau tambayar mommy meyafaru amma mommy takasa basu amsa, ita burinta likitocin su fito suce mata danta yafarfado. Abangaren daddy kuwa suna gama waya da mommy yakira aunty yasanar mata. Nandanan aunty ta rude tafara shirin tahowa kano babu bata lokaci.....
**************