Sashe 24
Abin Da Ka Shuka Part 1 Complete Hausa Novel · about 6 min read
Suhailat yau bata dawo gidaba se daf da magriba, kuma tun 9 ta fice. Saboda tabiya ta gurin kamal sunyi badakalarsu, ahakanma daurewa tayi tadawo badon sungaji,dajunaba. Tanata yamutsa fuska tashigo gidan ita adole ta gaji. Mommy sewani lallabata takeyi ita kuma tana wani narkewa. Aunty datun yamma tafara mitar dadewar suhailat din, batayi shiruba data dawo seda tatambayeta dalilin dadewarta. Cemata tayi practical suka tsayayi. Seda tayi wanka ta shirya, da nufin zuwa part din mustapha, amma aunty tahanata zuwa. Aganin aunty hakan bedaceba,yarinya budurwa taringa zuwa part din namiji, aiko uwa daya uba daya kuke bedaceba, balle su da'akwai soyayya atsakaninsu. Ran,suhailat a matukar bace ta koma dakinta, ita tamatsu aunty ta tafi saboda tagaji da takurarta, dama ita takurane da ita, a cewar suhailat fa......✍️
_*kuyi hakuri da jina shiru, school ce ta boyeni, se'adarennan nasamu na muku, gashinan bayawa kuma ba editing🥰*_
*BY*
*zeey kumurya*
*ABUNDA KA SHUKA*.........
_*(shizaka girba)*_
*MALLAKIN*
👇
*ZAINAB USMAN KUMURYA*
*FARIN JINI WRITERS ASSO.....*📚
~*Free novel*~
*Bismillahirrahmanirrahim*
2️⃣0️⃣
............Zama tayi abakin gadonta cike da takaicin hanata zuwa ganin masoyinta da aunty tayi, gashi tun tana school takirashi bedagaba kuma bebiyo bayan kirannataba, datace bazata kara kiransaba itama zatayi zuciya dashi, amma takasa zuciyarta bazata iyaba. Wayarta dake hannunta ta kunna ta kara dialing number sa akaro naba adadi,daga jiya zuwa yau. Mustapha yana zaune a falonsa yana kallon news a TV, kiran waya yashigo wayarsa, dakko wayar yayi yaga suhailat ce, dafe kansa yayi, yaga missed calls dinta dayawa kuma yace zekirata amma shaf yamanta. Rejecting yayi ya kirata. Cikin zumudi suhailat tadaga wayar danda tayi tunanin rejecting yayi badon yakirataba. Wata doguwar ajiyar zuciya ta sauke jin daddadar muryarsa ta doki kunnenta da sallama. Maimakon ta amsa sallamartasa seta samasa kukan shagwaba, lumshe idonsa yayi tare da taune lips dinsa, bayason kuka kokadan arayuwarsa kona yara bayasonji balle na mace, kukan mace yana taba masa zuciya. Fesar da iska yayi daga bakinsa yace, "autar mommyyyy"! Yanda yaja sunannata seda taji wani yarrrr ajikinta, itafa ko muryarsa taji tada mata da sha'awa take, balle kuma taganta agabansa,ita kadai tasan metakeji. Cikin kukan tace, "na'am" "menene?" Yatambayeta cikin sigar rarrashi,tausayinta gabadaya yacika masa zuciya, shima ba'asonranta yake mata abubuwa kodan tsananin sonda take masa, amma suhailat dince idan baya mata haka bazatana shiga taitayintaba. Cikin shagwaba ta fara masa korafin kira da texts datayita masa,ganin ya sakko,haryana mata magana cikin sanyin rai. Rarrashinta yafarayi, tare da mata nasiha akan abunda tayi. Hakuri tabashi tace masa tadena. Cigaba ta masa da surutu cikin jin dadi, da farincikin sun shirya, shikuma sedai kawai yabita da um, ko um'um. Hakan baya damun suhailat danta riga tasaba da wannan halinnasa. Itadai burinta yacika tundadai yasakko daga fushin dayake da ita. Damashi haka yake, wani lokacin yanada saurin sauka, wani lokacin kuma seda kyar.......
Falo muka fito nida aliya, yau kam tanacemun mu fita muyi hira bamusu nafito. dukansu samarin gidan da aunty da mommy suna zaune a falon, amma banda oga da suhailat,da yaya sadiq. Wani tunanine ya darsu a zuciyata, na maybe suna tare a part dinsa, wani iri naji, zuciyata babu dadi, Tambayar kaina nayi araina. "Wai ma mene ruwana acikin rayuwarsu danake damunkaina?" Musammanma shi mustapha danake yawan tunaninshi, kuma aduk lokacin dana tunashi se gaba ya fadi. Nakan alakanta hakan da matsanancin tsoronsa danakeji, danshi mutum ne me kwarjini, kuma ni a sanin dana masa masifaffene, gashi ya iya daka tsawa,me hautsina yayan cikin mutum. Lumshe idona nayi ina fasalto kyakkyawar fuskarshi acikin zuciyata, Wanda bansan yazan fasalta muku shiba azahiri. Narasa ina yagado wannan kyawun nasa, dan mommy dai da sauran yan gidan duka basu kaishi kyauba, amma nafi inatunanin a wurin mahaifinsa yagada, tunda shikadaine bantaba ganiba agidan. Wata doguwar ajiyar zuciya nasauke, aliya dake gefena suna hirarsu ta juyo ta kalleni da Sauri, ahankali naji tace, "lafiyarki kuwa maryam?" Bude idona nayi nakalleta nace, "lafiya ta kalau,me kika gani" girgizamun kai tayi alamun ba komai, ta juya sukacigaba da hirarsu. Hira sukeyi amma hankalina gabadaya baya kan hirar tasu, addu'a kawai nakeyi araina. Allah yakawo abunda zesa mommy ta aikeni part din yaya mustapha, dalilin fitowatama daga daki kenan,amma naji shiru yau bata aikeniba. Har ka kira sallar isha'i muna falon, ayanda nakeji araina jinake kamar nacewa mommy bata da aikene yau gurin yaya mustapha, wani irin azalzala zuciyata takemun nason ganinsa. Cikin sanyin jiki natashi nanufi dakina donyin sallah, adakinma seda aliya tatambayeni wai meke damuna,nace mata babu komai domin ni kaina bansan mezance mataba, banmasan abunda ke damuna dinba. Haka nakarasa daren yau jikina duk asanyaye, gashi bansamu damar ganinnasaba. Abincima kadan natsakura naci, yaya sadiq ma harkiran aliya yakarayi awaya ta bani, yahau tambayata wai meke damuna yaganni kamar mara lafiya, amasar dai dayace bakomai, gajiyar school ce kawai, nace masa. yanzu yaya sadiq yaragemun magana acikin yan'uwansa,tsakanina dashi gaisuwace kawai, tunda aliya tazo gidan sedai yakirata awaya Muyi magana.
Bayan mungama dinner na kwashi kayan da'aka bata na wanke. Aliya yau bata tayaniba tana dakin aunty time din danayima. Ina gamawa nadawo dakina nashiga toilet fitsari nayi tare da dauro alwala nadawo nahaye gadona nakwanta, bajimawa bacci yadaukeni dan gaskiya banajin dadin jikina, kuma jikinnawa da yar gajiya. Wajen 11 saura aliya tadawo dakin, kallon maryam tayi cikin jimami da tausayinta, danyanda ta lura da maryam irin mutanennanne da damuwa take wahalar dasu sosai. Gobe zasu koma k.d shine dalilinma dayasa ta dade adakin aunty har wannan lokacin suna hada kayansu, dukda kayannasu bawani yawane dasuba, tsabaracema meyawa saboda kowa nagidan yakawowa aunty tasa shine suka tsaya shirya kayan,dama da niyyar kwana uku sukazo, aunty tazone kawai taga yanda suke. Aliya jitayi kamar tafasa bin aunty gobe, setaji batason barin maryam ita kadai,jikinta gabadaya yayi la'asar. Cikin sanyin jiki ta tattara duk wani nata dake dakin maryam ta hade guri guda, a hang bag dinta. Dama su agogontane da abun hannunta. Kashemusu light din dakin tayi ta kwanta agefen maryam,zuciyarta babu dadi.......
Washegari tare mukayi aiki da aliya yau itama bata koma bacciba. Dayake mu biyune kafin 7 mungama komai, wanka nayi nashirya cikin uniform dina sabo, dan set biyu aka bani a makarantar. Kamar jiya yauma hijabi nadora akai nanufi dakin aunty,danna gaisheta.
Bayan mungaisa aunty tace, "toh maryam sedai ince Allah yakaddara saduwarmu,dan yau zamu tafi, kafin kidawo daga school ma muntafi" cikin matsananciyar faduwar gaba nake kallon aunty, zuciyata na bugawa, yanxu su auntyn danake kallo nakejin dadi agidannan suma tafiya zasuyi. Cikin rawar murya nace, "aunty tun yau zaku tafi naga baku dade da zuwaba?" Murmushi aunty tayi tace, "Abbansu aliya yanata kirana indawo, ga kuma makarantar aliya,nima banso tafiyarba naso jiran dawowar yaya, danyacemun yakusa dawowa amma tafiyar tazamarmun dolene" shiru nayi bance komaiba. Janyoni aunty tayi ta kwantar da kaina akan kafadarta, cikin lallami ta fara mun magana. "Karki damu kanki maryam, nanbada jimawaba zakiga nadawo, bana jimawa nake dawowa, kinji maryam tah" gyada mata kai nayi ina kokarin maida kwallar data cikamun idona nace, "shikenan aunty kugaida gida, Allah yakiyaye hanya, amma zanyi kewarku sosai" shafa fuskata aunty tayi tace, "ameen maryama muma zamuyi kewarki, kedai kawai abunda nakeso dake kidage da karatunki kikuma kula da kanki, kikara hakuri akan Wanda kikeyi agidannan, duk abunda kike bukata kuma kitambayi sadiq kinji" "tom aunty nagode sosai da kulawarki agareni." Bakomai maryam, Allah yamiki albarka, kije kikarasa shirinki karkiyi latti, kafin kitafi kibiyo tanan zan baki sako, karki bari aliya ta tsaidaki da surutunta dannasan halinta,sarai.,seta makarantar dake" Murmushi nayi na mike nafice, zuciyata babu dadi kokadan.
_*kuyi hakuri da jina shiru, school ce ta boyeni, se'adarennan nasamu na muku, gashinan bayawa kuma ba editing🥰*_
*BY*
*zeey kumurya*
*ABUNDA KA SHUKA*.........
_*(shizaka girba)*_
*MALLAKIN*
👇
*ZAINAB USMAN KUMURYA*
*FARIN JINI WRITERS ASSO.....*📚
~*Free novel*~
*Bismillahirrahmanirrahim*
2️⃣0️⃣
............Zama tayi abakin gadonta cike da takaicin hanata zuwa ganin masoyinta da aunty tayi, gashi tun tana school takirashi bedagaba kuma bebiyo bayan kirannataba, datace bazata kara kiransaba itama zatayi zuciya dashi, amma takasa zuciyarta bazata iyaba. Wayarta dake hannunta ta kunna ta kara dialing number sa akaro naba adadi,daga jiya zuwa yau. Mustapha yana zaune a falonsa yana kallon news a TV, kiran waya yashigo wayarsa, dakko wayar yayi yaga suhailat ce, dafe kansa yayi, yaga missed calls dinta dayawa kuma yace zekirata amma shaf yamanta. Rejecting yayi ya kirata. Cikin zumudi suhailat tadaga wayar danda tayi tunanin rejecting yayi badon yakirataba. Wata doguwar ajiyar zuciya ta sauke jin daddadar muryarsa ta doki kunnenta da sallama. Maimakon ta amsa sallamartasa seta samasa kukan shagwaba, lumshe idonsa yayi tare da taune lips dinsa, bayason kuka kokadan arayuwarsa kona yara bayasonji balle na mace, kukan mace yana taba masa zuciya. Fesar da iska yayi daga bakinsa yace, "autar mommyyyy"! Yanda yaja sunannata seda taji wani yarrrr ajikinta, itafa ko muryarsa taji tada mata da sha'awa take, balle kuma taganta agabansa,ita kadai tasan metakeji. Cikin kukan tace, "na'am" "menene?" Yatambayeta cikin sigar rarrashi,tausayinta gabadaya yacika masa zuciya, shima ba'asonranta yake mata abubuwa kodan tsananin sonda take masa, amma suhailat dince idan baya mata haka bazatana shiga taitayintaba. Cikin shagwaba ta fara masa korafin kira da texts datayita masa,ganin ya sakko,haryana mata magana cikin sanyin rai. Rarrashinta yafarayi, tare da mata nasiha akan abunda tayi. Hakuri tabashi tace masa tadena. Cigaba ta masa da surutu cikin jin dadi, da farincikin sun shirya, shikuma sedai kawai yabita da um, ko um'um. Hakan baya damun suhailat danta riga tasaba da wannan halinnasa. Itadai burinta yacika tundadai yasakko daga fushin dayake da ita. Damashi haka yake, wani lokacin yanada saurin sauka, wani lokacin kuma seda kyar.......
Falo muka fito nida aliya, yau kam tanacemun mu fita muyi hira bamusu nafito. dukansu samarin gidan da aunty da mommy suna zaune a falon, amma banda oga da suhailat,da yaya sadiq. Wani tunanine ya darsu a zuciyata, na maybe suna tare a part dinsa, wani iri naji, zuciyata babu dadi, Tambayar kaina nayi araina. "Wai ma mene ruwana acikin rayuwarsu danake damunkaina?" Musammanma shi mustapha danake yawan tunaninshi, kuma aduk lokacin dana tunashi se gaba ya fadi. Nakan alakanta hakan da matsanancin tsoronsa danakeji, danshi mutum ne me kwarjini, kuma ni a sanin dana masa masifaffene, gashi ya iya daka tsawa,me hautsina yayan cikin mutum. Lumshe idona nayi ina fasalto kyakkyawar fuskarshi acikin zuciyata, Wanda bansan yazan fasalta muku shiba azahiri. Narasa ina yagado wannan kyawun nasa, dan mommy dai da sauran yan gidan duka basu kaishi kyauba, amma nafi inatunanin a wurin mahaifinsa yagada, tunda shikadaine bantaba ganiba agidan. Wata doguwar ajiyar zuciya nasauke, aliya dake gefena suna hirarsu ta juyo ta kalleni da Sauri, ahankali naji tace, "lafiyarki kuwa maryam?" Bude idona nayi nakalleta nace, "lafiya ta kalau,me kika gani" girgizamun kai tayi alamun ba komai, ta juya sukacigaba da hirarsu. Hira sukeyi amma hankalina gabadaya baya kan hirar tasu, addu'a kawai nakeyi araina. Allah yakawo abunda zesa mommy ta aikeni part din yaya mustapha, dalilin fitowatama daga daki kenan,amma naji shiru yau bata aikeniba. Har ka kira sallar isha'i muna falon, ayanda nakeji araina jinake kamar nacewa mommy bata da aikene yau gurin yaya mustapha, wani irin azalzala zuciyata takemun nason ganinsa. Cikin sanyin jiki natashi nanufi dakina donyin sallah, adakinma seda aliya tatambayeni wai meke damuna,nace mata babu komai domin ni kaina bansan mezance mataba, banmasan abunda ke damuna dinba. Haka nakarasa daren yau jikina duk asanyaye, gashi bansamu damar ganinnasaba. Abincima kadan natsakura naci, yaya sadiq ma harkiran aliya yakarayi awaya ta bani, yahau tambayata wai meke damuna yaganni kamar mara lafiya, amasar dai dayace bakomai, gajiyar school ce kawai, nace masa. yanzu yaya sadiq yaragemun magana acikin yan'uwansa,tsakanina dashi gaisuwace kawai, tunda aliya tazo gidan sedai yakirata awaya Muyi magana.
Bayan mungama dinner na kwashi kayan da'aka bata na wanke. Aliya yau bata tayaniba tana dakin aunty time din danayima. Ina gamawa nadawo dakina nashiga toilet fitsari nayi tare da dauro alwala nadawo nahaye gadona nakwanta, bajimawa bacci yadaukeni dan gaskiya banajin dadin jikina, kuma jikinnawa da yar gajiya. Wajen 11 saura aliya tadawo dakin, kallon maryam tayi cikin jimami da tausayinta, danyanda ta lura da maryam irin mutanennanne da damuwa take wahalar dasu sosai. Gobe zasu koma k.d shine dalilinma dayasa ta dade adakin aunty har wannan lokacin suna hada kayansu, dukda kayannasu bawani yawane dasuba, tsabaracema meyawa saboda kowa nagidan yakawowa aunty tasa shine suka tsaya shirya kayan,dama da niyyar kwana uku sukazo, aunty tazone kawai taga yanda suke. Aliya jitayi kamar tafasa bin aunty gobe, setaji batason barin maryam ita kadai,jikinta gabadaya yayi la'asar. Cikin sanyin jiki ta tattara duk wani nata dake dakin maryam ta hade guri guda, a hang bag dinta. Dama su agogontane da abun hannunta. Kashemusu light din dakin tayi ta kwanta agefen maryam,zuciyarta babu dadi.......
Washegari tare mukayi aiki da aliya yau itama bata koma bacciba. Dayake mu biyune kafin 7 mungama komai, wanka nayi nashirya cikin uniform dina sabo, dan set biyu aka bani a makarantar. Kamar jiya yauma hijabi nadora akai nanufi dakin aunty,danna gaisheta.
Bayan mungaisa aunty tace, "toh maryam sedai ince Allah yakaddara saduwarmu,dan yau zamu tafi, kafin kidawo daga school ma muntafi" cikin matsananciyar faduwar gaba nake kallon aunty, zuciyata na bugawa, yanxu su auntyn danake kallo nakejin dadi agidannan suma tafiya zasuyi. Cikin rawar murya nace, "aunty tun yau zaku tafi naga baku dade da zuwaba?" Murmushi aunty tayi tace, "Abbansu aliya yanata kirana indawo, ga kuma makarantar aliya,nima banso tafiyarba naso jiran dawowar yaya, danyacemun yakusa dawowa amma tafiyar tazamarmun dolene" shiru nayi bance komaiba. Janyoni aunty tayi ta kwantar da kaina akan kafadarta, cikin lallami ta fara mun magana. "Karki damu kanki maryam, nanbada jimawaba zakiga nadawo, bana jimawa nake dawowa, kinji maryam tah" gyada mata kai nayi ina kokarin maida kwallar data cikamun idona nace, "shikenan aunty kugaida gida, Allah yakiyaye hanya, amma zanyi kewarku sosai" shafa fuskata aunty tayi tace, "ameen maryama muma zamuyi kewarki, kedai kawai abunda nakeso dake kidage da karatunki kikuma kula da kanki, kikara hakuri akan Wanda kikeyi agidannan, duk abunda kike bukata kuma kitambayi sadiq kinji" "tom aunty nagode sosai da kulawarki agareni." Bakomai maryam, Allah yamiki albarka, kije kikarasa shirinki karkiyi latti, kafin kitafi kibiyo tanan zan baki sako, karki bari aliya ta tsaidaki da surutunta dannasan halinta,sarai.,seta makarantar dake" Murmushi nayi na mike nafice, zuciyata babu dadi kokadan.