← Book details Wata Kishiya Complete Hausa Novel Local reading mode
READING PART 73 OF 107

Sashe 73

Wata Kishiya Complete Hausa Novel · about 8 min read

a tsuke zaka wargazashi shugaban harijai...." "Iyayen gidan harijai ne ni..." Abdoljalal ya bashi amsa cikin rashin kunya. Doctor ya kwasheda dariya ya fadin "Ai nasani wallahi... Gindin wa zakaci pls?" Cikin isa Abdoljalal yace " gindin matata mana al-muqri'ah,.... sede naji gu a tsuke ni banga ta ina ma zan samu shiga ba...." Doctor mus'ab ya zaro ido kamar yana gabansa yace "Kai jalalu....har abun ya kaiga cin gindi? Zaka wargazawa yar mutane mutumci bayan ba Aurenta zakayi b...." Tin kafin ya karashe Abdoljalal ya amsheda guntun tsuki hadi dacewa a hasale "inji ubanwa yace bazan Auretaba? Nifa wallahi ina san yarinyar nan, kawai bnda yadda zanyi ne, kuma nide kawai yarinyarnan kaddaratace bansan yazanyi ba, zuwanta cikin rayuwata shine silar dayasa nake gane fari da baki,..." Doctor ya amshe da ''Dole ka gane fari da baki kanata luguiguitar musu yarinya, abu ya kaiga har kanaso ka fad'ad'a mata farji, kato dakai ko kunya bakaji zaka hau yar mutane daci kamar kasamu size dinka,se kayita mata gwatso kou? ba kunya...." Abdoljalal ya kara amshewa da tsuki yace "Ina ruwan so da wata wai ita Kunya...kaga nifa shiyasa tin tini inasan kiranka gudun karka renamin hankali ya hanani kiranka,," Doctor yace "wane ni in renawa jalalu dan gidan ummih hankali, Allah ya baka hakuri mutumina...yanzu me kakeso ?'' Abdoljalal ya amsheda "So nakeyi nashiga gindin please yazanyi, kamar kuma zeyi zafi abin kou? Wallahi tausanta nakeji ni gurinne naganshi karami sosai kamar de yadda yarinyar take karama haka fa gun yake...." Doctors mus'ab yace "Wannan shine cikakken gaban mace wadda ko yatsa be taba ratsataba, domin dako yatsa na ratsata zakaga gurin ya dan bude ko yaya ne, dukda de yatsa baya bude gaban mace, duk duniya gaban d'ana mijine kawai ke lalata budurcin diya mace...." Abdoljalal ya amsheda "Naji dallah...ni kagayamin yazanyi in shige salin alin ba tare dataji zafi ba please..." Doctor yace "Tabdijan! Aiko dole taji zafin fitar budulci kmar yadda ko wacce ya mace taji.., sede ko in maganin bacci zaka bata tasha tayi bacci yadda zaka yageta kaci lungu da sakon tsuliyarta..." A maganar kawai da doctor yayi tini tausanta ya cika zuciyar Abdoljalal yace "Kajika Azzalumi wai in yageta yadda nakeso kamar wata turmin atamfa..." Doctor yayi yar dariya yace "kaine babban azzalumi da kakeso ka cinyema yar mutane gindi, harda tambayar yaza kayi fa kakeyi..." Abdoljalal yace "Aah please bada zalunci nake nufi zancitaba aini, a hankali zanyi, kuma ni bazan bata maganin bacci ba gaskiya, a hayyacinta zan ratsata a hankali, danma de abin najishi kamar mayen karfe, innazo gun ji nakeyi kamar ana jana, danma Allah yasa ina controlling kaina saboda tausanta ai da tini nacita ko ba hanya senayi wallahi..." Doctor yace "aah kwara kabi a hankali karkaje ka jawo ma yar mutane yoyon fitsari..." Abdoljalal yayi shiru seyaji ya kara tausanta, kuma yadanji tsoro jin doctor yace yoyon fitsari yace "To kagani...yanzu ka bani wata shawarar yadda de zanyi cikin salama nide inji me akeji, wallahi inna ganta jikina har rawa yakeyi saboda shaawah, tsorontafa nakeji yadda kasan ita ta haifeni, kai nifa doctor yarinyar nan haifanane kawai batai ba, amma nide nazamar mata kamar baby, kwara inci gindin ko zansamu salamar sassauci..." Ba karamin dariya klmnsa suka Bawa Doctor mus'ab ba amma ya danne dan yanaso su rabu lafiya, yanzu da yayi dariya yasan dole zasu hau sama su fado. "Au haifarkane kawai batayi ba?''' Doctor ya kara maimaita abinda yace, seda ya gaza daurewa yayi yar dariya ciki ciki. Abdoljalal yace "ehen, Wallahi haifanane kawai batayi ba, amma gashi tanata bani abinda ummih ma bata bari nasha ba..." Doctor mus'ab ya kwasheda dariyar da besanma ya kwasheda itaba yace "Gaskiyane da gaskene wallahi abokina kayi hauka...." Abdoljalal ya amsheda "A,tin hauka na kasuwa nasiyeta da kudina na yafa a jikina..., naji bakomi ni inda gaban hauka ma nayi..." Doctor ya kara sakin baki ya kwashe da dariya yana me maimaita kalmar "nifa doctor haifa nane kawai yarinyarnan batayiba..." A zuciya. A fili yace "Oya gayamin ynzu Meye ta baka da ummih bata baka ba?" Abdoljalal ya amsheda "Nonuwa mana,, ai ummih bata ban ba, se aka hadani da wata watsatstsiyar madara, kilama shiyasa na kara zama tantirin dan iska, gani nan dukna watse, bani ga gindi bani ga duwaiwuka bani ga nonuwa...." "Innalillahi....'' Doctor yaja dogon salallamin daya kasa karasawa saboda dariya har yana fadowa daga kan kujerar da yake kai, ba karamin dariya kalaman Abdoljalal suka kara bawa Doctor ba. "Bura ubarnan!'' Doctor Ya fadi still se dariya yakeyi, Abdoljalal yayi kwafa zuciya fal jin haushin dariyar da doctor ke masa, danshi bega abin dariya ba duk abubuwan daya fadi direct daga zuciyarsa yazo. yace "bura ubanka doctor!" Doctor mus'ab ya kara kwashewa da dariya hadi da rike baki yana mecewa "Tohfa...san cin gindin har zagi yasaka ka koya...ko duk a cikin rashin shan nonon ummihn ne da bakayi ba kwata-kwata,..." "Mtws..." Abdoljalal yayi tsuki ba karamin haushi ya fara bashi ba yace "ba lefinka bane..." Doctor yace "Eh tabbas lefin nono ne nima da ba a bani ba, aka hadani da wata watsatstsiyar madara..." Ya karashe maganarsa yana kara kwashewa da dariya. Haushi ya kara kama jalalu yace "malam wallahi zan kashe wayata...kajimin bura uba fa, yana kiraka ka ban shawarar yadda za ayi in samu gindi in shige kanata min dariyar bura uba, dan wulaknci..." Doctor ya tsagaita da dariyarsa ganin Abdoljalal ya fara hasala, amma fa dariyar na cike taf da cikinsa. "Wait wait....Yi hkri please yanzu de kasan yaza ayi..." Se kuma ya kasa ci gaba da magana ya kara kyalkyalewa da dariya, saboda dariyar na cinsa. "Wallahi zan kashe wayata in hakura..." Cewar Abdoljalal, da bnza hofine baze taba daukar dariyarnan da doctor keta masa ba sekace yaga wawan zaman gaban budurwa, dande beda yadda zeyi ne dole ya jure tinda za a gaya mishi yadda zeci gindi,in ba doctor ba beda inda zeje ya tambaya, shide abinma mamaki yake bashi wai yau shine za a koyawa yadda zeci gindi. Doctor yayi hanzarin saita kansa hadi da hadiyar dariyarsa yace "kace bazaka bata maganin bacci ba?'' Abdoljalal yace "Yeah kuma banso tasha wahala dan Allah..." Doctor yace "Wahala wallahi dole tashata...ba ita ba harkai sekasha wahala an gaya maka fasa durin budurwa wasane, kowa ke wahaka daga namiji har mace..." Abdoljalal yace "naji ni na dauka...Amma ita banso tasha wahala sosai gaskiya please ..." Doctor yace "Okay sannu sir general yallabai da girman kujerarka Romeo...." Tsuki jalalu yayi yace "Wallahi na fishi shiga matsifar so...nifa na gaya maka ummih ni ta haifawa yarinyarnan ta wankeni ta mika mata, gashi yanzu tanata afkamin nonuwa a baki ina zukewa, ina tsotsar kaciyar nonuwa...ga duwaiwuka duka inata luguiguicewa, ga gindi inata zukewa, yanzu saura ci......" Doctor yayi yar dariya gudun kada yaji haushi yace "Tabbas naga zahiri, ummih fa yarinyar nan ta haifawa kai, gindi yarage ka fasa mutumina..." Abdoljalal yace "kaida kasan komi...please gayamin yanzu ni yazanyi in samu hanya?'' Doctor yayi shiru na wasu dakiku kana yace "kawai ina ganin kase mata magungunan mata, ka bata tayita sha na 1week haka, saboda yauki ya yawaita a gabanta ta yadda in kazo shiga zata samu sauki, itama ka sama mata sauki.... " Abdoljalal yace "indan wannan yaukin, doctor ai tanada yauki fa sosai..." "Dukda haka maganin ze temaka mata sosai, irin masu sa shaawarnan sosai, kaima zakafijin dadin cin nata, zata kara gardi ka ragargaji abu..." Abdoljalal yayi shiru, ba karamin dadih yaji ba da shawarar nan na doctor , amma fa yana cikeda mamakin ganin yadda doctor ya nutsu yana bashi labarin yadda zeci gindi, gindinma ba wanda ya biya sadaki ba. "Kaddaratace..." Ya fadi a kasan ransa. A bayyane yace "amma kana ganin maganin zeyi kou? Nifa inasan wanda danazo shiga zata barni in shiga, yanzu haka ma ita ke hanawa kwanaki da tini na zurfafa mata duri..." "Zeyi mana sosai ma, ai magungunan matar me karfi ne,,,nima nan gunta nake siyama matana magunguna dana shiga naji ba yadda nakeso ba, se insa a siya min magungunan in kaima matana susha wallahi maganinta sha yanzu ne magani yanzu..." Abdoljalal yaji dadih sosai yace "Yawwah haka nakeso doctor so nakeyi kawai ta dinga kawomin kanta, inta hawa ina sukuwa bisa tsuliyarta..." Doctor yace "Zata kawo maka kuwa, kuma zaka hau kayi sukuwar dosai ma Ai maganin SAADATU BINTU ABDULLAHI yanada tsananin kyau..." Abdoljalal yace "Yawwah Alhandulillahi abokina naji dadih sosai, yanzu yaza ayi in samu maganin nan yanzu-yanzu, da zafi zafi ake bugun dutse..." Doctor yace "karka damu, yanzu zan kira sakatariya ta, daman su naji suna labarin maganin kwanaki ita da mata abokanayen aikinta shine nakirata gefe nima ta siyomin na bawa matana sukasha, dayake munada kyakyawar fahimta da sakatariyar tawa..." "Allah mutumina, kanajin dadinka...wallahi bansan mace nada dadih ba se a kan yarinyar nan..." Cewar Abdoljalal. Doctor ya amsheda "Ai a haka ma Dan Baka Shiga madakata bane mutumina, ai mata duniya ne, sune dadinmu na duniya,mu hausu sadda mukeso..." Abdoljalal yace "zuwa yanzu na yarda wallahi da mata dune dadih na ainihi,,,,Ai ina enjoying yarinyar nan, a hakan ma, amma kwara ayi ayi a kawomin maganin nan in bata tasha inci me gaba daya...." Doctor yace "ai muna gari daya nema dame maganin zuwa yammaci zansa ahamad yazo ya amsa ya kawo maka..." Abdoljalal yace "Ai muna abuja..." Doctor ya zaro ido kamar yana gabansa yace "What? Kuna abuja kaida yarinyar mutane?"' Abdoljalal ya amshe da "Wallahi kuwa, muna abuja nida y'ata.. ina nan ina kuguiguitar kankana se ruwa nakesha..." Doctor ya dauki salati da salallami hadi dacewa "Yanzu ya kayi da saude?" Abdoljalal ya tabe baki yace "Ai tayi tafiya... Ni kuma gani nan ga kayan dadih na a abuja mun fa kai fa 1week..." Haka kawai Doctor yaji yarinyar ta bashi tausayi sbda yasan zatasha bakar wuya gun Abdoljalal yace "Dan Allah please ka mata a hankali.." Abdoljalal yace "Insha Allahu...nide yanzu yaza ayi a kawonin maganin? sannan nawa ne?" Doctor yace "duk ba damuwa yanzu zan kira sakatariya, inbata kudi ta siyo maka wadanda suka dace..." Abdoljalal yace "Nagode sosai abokina..." Doctor yace "Bakomai ai duk yima kai ne..." Abdoljalal yaji ddh sosai yace " se maganar kawowa yaza ayi?'' Doctor yace "za a kawo maka
Chapter 73 · 0% Book details