Sashe 46
Wata Kishiya Complete Hausa Novel · about 8 min read
a memory dinsa, se murmushi yake saki shi kadai, "yau na rungumeta..."ya fadi a bayyane, yana mejin wani dadih na ratsashi, mikewa yayi tsaye kmr kwai ya fashe masa a ciki haka yaji jikinsa ba laka, yadda ya kwana be rintsa ba haka azzakarinsa ta kwana a tsaye, duk tabi ta cika boxes din jikinsa, tinda nake ban taba ganin azzakari me tsawo da girma irin nasa ba, dukda a boxes na gansa amma na tabbatar girmansa na fitar hankali ne, domin har shafin kaciyar Azzakarin ya nuna shadi ta jikin boxes din dake jikin nasa... wandon daya cire ya dauka, hadi da fara takawa a falon, nan take yaga jirin dayakeji ya yawaita yasan rashin bacci ne dabeyi ba, a daddafe ya haye upstairs yana shiga dakinsa ya fada bathroom ruwa me zafi ya hada yayi wanka, ya fito daure da alwala, ya saka jallabiya milk color, a memakon yaji dadin wankan da yayi se yaji kmr ma ya karawa knsa rashin jin dadin jikinne. Zaunawa yayi a kn dadduma yayi lazimi zuwa lokacin sallar asubahi, kana ya tashi ya bada farali,a duk sujjadarsa seya sanar da ubangijinsa ya kawo masa abinda yakeji a kn yarinyar da sauki, kuma ya dinga mata adduarh neman kariya daga tsarin mutum da aljani, dominshi ya riga ya zura kafa ba zancan cirewa, ya tafi sam bazeyi waiwayeba.,, bayan ya idar da sallarh ya jima yana lazimi da addu'ur'i a kan yarinyar, hadi dama ubangijinsa godiya domin zuwan yarinyar rayuwarsa alkhairi ce, se yanzu ya fara fahimtar shi din mutum ne, yasan san da Allah yasa masa nata ne yayi sanadiyar dawowar rabin hayyacinsa garesa.. 7:am kana ya iya kwanciya a kn bed dinsa yana me adduarh Allah yasa bacci ya daukesa domin yana bukatarsa,. Da kwanciyarsa seda ya shafe 3h yana tunaninta kana wani bacci mara dadih yayi awon gaba dashi me cike da tunanin yarinyar sunyi aure wai har sun haihu a mafarki. 12:30pm kiran dr mus'ab daya shigo wayarsa dake bedside ya tasheshisa daga baccinsa me cike da mafarkinta. dole Abdoljalal ya daga kiran, suka gaisa dr yaji alamar daga bacci yake yace "Kamar kana bacci nema na tasheka kou?'' Abdoljalal yace "Yeah...ba damuwa daman ba wani jin dadin baccin nakeyi ba ..." Daga cikin wayar dr yace "Ko jikinne?'' Abdoljalal yace "Nop...abinda yafi jikin ne ke min ciwo, sanadin masrufin jijiyoyina ..." Daga cikin wayar Dr yace "Mekenan?'' Abdoljalal yace "Abinda ke sarrafa gangar jiki da jinin jiki nace maka..." Dr yace "Zuciya?..." Abdoljalal ya amsa da "Yeah ita ke min rad'ad'i..." Ya fadi hadi da lumshe idanuwansa wallahi shi kadai yasan wani hali zuciyarsa ke ciki. Dr ya fahimci abinda yakeji dan haka ya sassauta murya hadi da cewa "Dan Allah saraki kasawa ranka hakuri, shifa SO in har ya zama CUTA to tabbas hakuri da juriya sune maganinsa..." "Wallahi ni bansansu ba, meye hakuri meye juriya? Na rantse da Allah bansan su ba, ni de kawai abinda nakeso nakeso kawai, kai abinda nakeji duk duniya bame fahimta se ubangijina...." Abdoljalal ya fadi hakan, yayinda muryarsa ke tabbatar da maganar daga zuciyarsa ta fito. Dr yayi jim yana nazari, se kuma ya sauke ajiyar zuciya danya fuskanci abin bana lafiya bane,. "Toh kayi adduarh pls..." Abdoljalal yace "Adduarh Allah ya ciremin san yarinyar?'' Dr ya amshe da "A, saboda duk wahala zaka jefaku musammanma ita yar yarinyar da batasan komi ba, dan Allah ka tausaya mata,ko dan nakasarta..." Abdoljalal ya girgiza kai kamar yana gaban dr ya fahimci dr besan me yakeji ba, na baki kadai ya fahimta be fahinci na cikin zuciyarsa ba. "Bazan taba Adduarh Allah ya yayemin san yarinyar ba,saboda zuciyata na bani tabbacin ita alkhairi ce gareni...kuma maganar kar insata a wahala wallahi tinda ni nake cikin wahalar zafin so se kowa ma ya shiga wahala...kasan Allah dr tinda aure baze yuba nida yarinyar na n, wallahi wata rana sena cita, saboda ni banda control kwata-kwata inde a kan yarinyar nan ne..." Seda wayar Dr mus'ab ta kusa subucewa a kunnensa jin furucin Abdoljalal na zeci yarinyar. "Zina kenan?'' Cewar dr da mamaki ke neman kasheshi. Abdoljalal dake kwance ya tashi zaune kana yace "Koma meye...ni wlhi ba lefina bane dr, na hadiye dafin SO, zuginsa ne keta dawainiya dani... Nide kawai kmr ma banda hankali..." Dr ya amsa da "Yawwah eh bakada hankali kam, ..." Abdoljalal ya amsa da "baka tabbatar da banda hankali ba tukunna, se nan gaba..." Dr mus'ab yayi shiru na wasu yan dakiku duk kansa ya kulle ya rasa ma meze ce, danya fahimci me Abdoljalal ke nufi. "Dan Allah dr karka ci yarinyar nan ba Aure, saboda in hakan ya faru ka lalata mata rayuwa kuma ba SO bane hakan, pls karka jefa kiyayyarka a zuciyar abinda kakeso,..." Abdoljalal yayi shiru yana nazarin kalaman dr tabbas yasan da gaskiya a maganarsa. Ajiyar zuciya ya sauke mara dadih yayin da zuciyar tasa ma ke neman masa ciwo. "Dr inaso in Aureta amma bazan iyaba..." Abdoljalal ya fadi kamar ze fashe da kuka. Nan da nan tausansa ya kara lullube dr yace "Meyasa jiya kace zaka aureta ashe bazaka iyaba karya ce..." Abdoljalal yace "Zan iya dr a zuciyata, ina santa amma wasu abubuwa suna addabar raina, dan Allah ana aure a zuciya pls se a mana a zuciyar, ni a zahiri bazan iyaba..." Dr dake saurarensa yasan ba lefinsa bane, auren ne aka hanashi yinsa. "Aure a zuciya kuma Abdoljalal?'' Abdoljalal ya amsa da "Yeah dan Allah..." Dr mus'ab yaci gaba da magana murya cike da damuwa, danshi abinda ze damu Abdoljalal saraki to tabbas shima ya dameshi "Kawai kayi adduarh saraki, komi yayi farko yanada karshe banda ikon Allah in Allah ya rubuta to tabbas seya tabbata..." Abdoljalal yaji dadin abinda dr yace. "Allah yasa ubangiji ya rubutamin alkhairi nida yarinyar nan..kasan yanzu daka tasheni a baccinnan har mafarki nayi na haifa yara maza guda hudu da yarinyar nan..." Wani irin murmushi ne ya sucewa Dr a zuciya yace "Game ya bugu iya bugu...." A bayyane yace "Amin ya Allah ..ubangiji ya tabbatar kaide kayita adduarh frnd duk abinda kakeso nima shi nakeso amma banda saude, itama dannasan basan Allah take maka ba shiyasa,,,ai tin farko game dinka ya baci jalalu.." Dr ya karashe maganar cikin zallar takaici. "Bakasan kaddara ba dr, abubuwa da dama ni nasan kawai kaddarata ce, saude kaddarata ce wadda ban isa in kauce mata ba..." Abdoljalal ya fadi cikin rashin jin dadin duniyarma kwata-kwata, da ace ana kaucewa kaddara tabbas dabe bari wannan kaddarar ta tinkarosaba ta auran saude. Dr ya kara cika da kogin mamaki, Jin wai yau Abdoljalal ne ke cewa saude kaddararshi ce .'' tabbas zuwan yarinyar nan rayuwar saraki kaddara ce me kyau..." Dr ya fadi hakan a ransa a fili yace "Allah ya rabamu da kaddara irin ta saude, mutum ya rabaka da kowa naka da iyayenka, wallahi se me sama yayi sakayya..." Dr ya karashe maganar a hasale, saboda abin na tsungulin zuciyarsa daman tuni, dande beda bakin magana ne.... Humming kawai Abdoljalal yayi, shi kadai yasan wani irin bakin ciki yake ciki a rayuwarsa, gani ma yakeyi kila hakkin iyayensa ne ke bibiyarsa yasashi fadawa wannan tarkon dafin son. Dr mus'ab ya chanza maganar dacewa "jiya ka mance baka tafi da maganin dana baka ba, seka barminshi a office saboda kana cikin zalamar son ganin yarinya karama ta haukata shugaban kasan gobe..." Abdoljalal ya amshe da "tini nayi hauka dr, tin hauka na cikin tsakiyar bola nasayeta da kudina na yafa...." A wannan karan dariya dr yayi hadi da cewa "To kana tsince-tsince kuwa ko haukan ta daki ce, dasan cin gutsun yar mutane..." Abdoljalal ya hade rai danya fuskanci kmr ma renin hankali dr ke masa. "Ko nacin gutsun ne ina ruwanka, naga kaima ai san cin gutsunne yasaka auran mata biyu..." Dr mus'ab ya kara kwashewa da dariya yace "Tabbas,shiyasa ganinan hankali kwance, inci yau inci gobe inci kullum da kullum, ai gutsu duniya ne musammanma me ruwa-ruwa, inde ka biya sadaki..." Abdoljalal ya tabe baki ba tare dayace komi ba,. Dr yayi murmushi yce "Anjima zanzo inga jikin naka, in kawo maka magungunan..." Abdoljalal yace "Ok Allah ya kaimu..." Dr ya amsa da amin nan sukayi sallahma. Abdoljalal ya mike ya fada bathroom saboda kiraye kirayen azahar da aka fara zuwa lokacin. Alwala ya dauro ya dawo yayi sallar azahar ya idar, still yana ganin jiri kuma jikinsa ba kwari kwata kwata. karasawa yayi gaban dressing mirror dinsa ya feshe jikinsa da perfume kana ya fice a dakin ko takalmi besa ba, saboda kawai so yakeyi ya sata a ido ko hankalin hantarsa ze kwanta. Direct dinning room ya nufo, yaga warmers guda uku a kai, da jug din ruwan zafi, wato breakfast ne bata dauke ba, daman ba a saurin dauke masa breakfast. Zaunawa yayi yasha ruwan zafi da abinci mara nauyi, yaci abincinne danyaji karfin jikinsa, amma seyaji jikinsa kwata-kwata ba karfi, so yakeyi kawai ya ganta, dan haka ya zauna a nan dinning din yaki tashi yana jiran shugowarta. Befi 30mnt da zama ba, ta shigo bakinta dauke da sallama ta bebaye,... ya zubo mata lummy eyes dinsa, sanye take da hijjabi green color , ya fuskanci tanason abu green saboda tana yawan sa green hijjab din. Yana ganinta abinda ya faru tsakaninsu na rungumar daya mata jiya ya fado masa rai, seda ya saki murmushin zallar nishadi besan meyasaba in har ze ganta seya shiga nishadi, nan ya farajin kwari a jikinsa. A bangaren al-muqri'ah kuwa kallo daya ta masa ta dauke kai, daman tayi alqawarin ta dena masa dariya tinda ya rungumeta jiya, da fushinsa tayi bacci a jitan wai ita meyasa ze rungumeta, . Ya kula da yadda ta kallesa ta dauke kai, nan take ya gano fushi takeyi dashi kuma yasan saboda ya rungumeta ne jiya, dan tin jiyan yaga fushi a kn fuskarta dayace zesha harshenta. "Yanzu kika fara fushi dani, in har inajin abinda nakeji a kanki ba runguma ba har kaciyar nonuwanki sena tsotsa..." Ya fadi a ransa..ta karaso ta gaidasa, ya amsa se murmushi yakeyi kamar wani wawan sarki. Ta mike ta kwashe kayan dake kn dinning din danta kula ya gama dasu. Ta fice duk yana kallonta, ta shigo kwashe kayan