← Book details Wata Kishiya Complete Hausa Novel Local reading mode
READING PART 57 OF 107

Sashe 57

Wata Kishiya Complete Hausa Novel · about 8 min read

glass din motar baki ne sosai baka ganin na ciki amma shi na ciki yana ganinka, dan haka ba wanda yasan su waye a cikin motar.. Har suka fice a gidan suka hau titi, a hankali yake driving motar, yana tafe yana juyowa yana kallonta, se murmushi yakeyi gashi ga dadin duniyarsa a kusa dashi. "ina pant din da kika wanke a toilet dina, ko kn dauke abinki?'' Ya jefo mata tambayar yana kallonta, kuma yana kallon hanya. Kasa tayi da knta, tana mamakin shi komi yagani se yayi magana inde na isknci ne. "Bazaki bani amsar tambayataba, ko senayi packing nasha miki nonuwanki masu jan kannam..." Jin abinda yace sata saurin girgiza kai alamar aah. "Oya bani amsar tambayata ina pant din da kika wanke a toilet dina?'' Da sauri ta amshe da "Nadauka..." Da bebanci kunya duktabi ta rufeta, sanyin AC ke ratsata amma ita zafi takeji. Abdoljalal yace "Kin dauka ina kika kaishi..." Ta sake amsawa da hanzari "Nasa a jikina..." Da bebanci. Abdoljalal yace "Jikinki ina?'' Al-muqri'ah batasan amsar dazata bashi ba dan haka tayi shiru, ta dago ta kalleshi cikeda rashin fahimtar me yake nufi shima itan ya kalla, ya fahimci bata gane me yake nufi ba. "Jikinki ina kika samawa,cinyoyinki kika samawa ko nonuwanki kika samawa, ko gindinki kika samawa?'' Tayi kasa da kanta se yanzu ta fahimci tambayar isknci yake mata, kawai ta daga masa kai alamar eh. Abdoljalal yace "magana zakimin da bakinki kice nono masamawa ko cinyoyi nasamawa ko kice gindina nasamawa..." Al-muqri'ah ta kumayin shiru saboda bazata iya maganganun nan ba na banza ita sam bata saba da isknci ba, kuma ta lura shi hakan yakeso tayi, dan ko makaho ai yasan gindi ake sama pant, salan jan magana ne irin nashi kawai. "Zaki fadi ko baza ki fadi ba, inyi packing a gefen hanya, insha miki kaciyar nonuwanki..ko kinga ma ga hotel can mu shiga in gwaleki da kyau insha nono insha miki gindinki, ba ruwana da kukanki, ni kuma kishamin azzakarina inji dadihnarh..." Ya karashe maganar yana karya kwanar inda ya nuna mata da hannu yace mata ga hotel can. *VIP 1000 normal group Dari biyar (500) transfer 0542703718 Saadatu Abdullahi gt bank. Ko m.t.n card, ko vtu da shedar biya duk ta wannan sim din 08101626484* SAADATU BINTU ABDULLAHI (writer of Kyautar Allah) *MASU ZAGINA DA MASU ZUGAWA A ZAGENI INA GODIYA ALLAH YA KARA LAFIYAR ZAGINA....INA DIBA KUNA RAGEMIN....na kusa da kai su zageka na nesanka su zageka nifa ko a jikina, da babu zagin ai ku makiyan bazaku ganmu hakananba,Ina gaisuwa ga makiya Allah karo maku lafiya.* Page 19 Nan da jikin Al-muqri'ah ya dauki rawar tashin hankalin kalamansa, again kuma da ganin ya nufa hotel din gadan gadan, cikin tashin hankali ta nuna saitin gabanta hadi dacewa "Nan nasamawa..." Da bebanci. Wani irin mugun shocking yaji a jikinsa da kan burarsa ma baki daya, dan hatta ita seda ta amsa yadda ta nuna nasa saitin gabanta se yaji hankalinsa ya kuma tashi a kn yarinyar, daman hankalinsa tashe yake a kanta, tintini ma, dande yayi yana controlling ne da tini yacita. Packing yayi bakin hanya dai-dai kusa da hotel din, ya sauke ajiyar zuciya ya juyu ya kureta da ido jikinta se rawa yakeyi. "Nan din Ya sunanshi dan Allah?'' Ya tambaya yana daura hannunsa na hagu a kn cinyoyinta ta saman hijjabin jikinta. "Gurin fitsarina..." Ta fadi da bebanci. ''Ssssssssshhhhh!!'' Yaja yajin azabar sha'awarta, yadda tace gun fitsarinta ba karamin dadih ya masa a dodon kunnuwansaba da mararsa, seda kaciyarsa ta kawo ruwa kadan ta cikin kayan jikinsa. Ajiyar zuciya ya sauke me nauyin dadin sha'awarta. "Inasanki dan Allah...." Ya fadi ba tare daya sanma ya fadi ba duk se fuskarsa ta marairaice. Dagowa tayi ta zuba masa ido dan tabbatar da wannan kalmar me tsada daga bakinsa ta fito, ta kuresa da kallon mamaki. "Yeah ina sanki dan Allah.... Allah ya jarabceni da sanki....'' Ya mamaita idanuwansa na chanza color zuwa na zallar shaukin santa dake cike fal da zuciyarsa, da sha'awarta. Ta kure cikin idanuwansa da ido, yayinda kalamansa suka haifar mata da mutuwar jiki, tayi shiru ta nutsu ko motsin kirki ta gazayi, saboda kalamansa sun natsar da ita se juyi kawai sukeyi a kogin zuciyarta, tamkar kifi na iyo a tafkin ruwa fresh. Ajiyar zuciya ya sauke yana meci gaba da magana "Wallahi bantaba san wata halitta kamar keba bansan meyasa ba, pls Kema kina sona dan Allah? ya karashe maganar idanuwansa na cikowa da kwallar dabesan na meye ba shi inde zece yana santa se yaji kwallah sun cika masa idanuwa. Yadda yayi mata tambayar itama tana sanshi ya kara narkar mata da zuciya sannan ga kwalla tana gani a cikin idanuwansa, ta kumayin shiru, zuciyarta se harbawa takeyi da karfi da karfi, dukda batasan meye so ba amma tasan itama tana sanshi. "Ina kaunarki saboda Allah..." Ya kuma fadi yayinda makalallun kwallan idanuwansa suka zubo suka wanke lallausar kumatunansa. "Hawaye...." Ta fadi da bebanci yayinda takejin hawayen dake wanke masa kumatu tamkar narkakken zazzafan konannen ruwan dalma ne ke wanke mata ziciyarta, a kumatunsa kwallar ke zuba amma rad'adinsu a cikin zuciyarta take jinsa. Abdoljalal ya shafi hawayen dake zubowa a kumatunansa da hannunsa, seya zubawa hannun nasa dake wanke da hawayen ido, se kuma ya saki murmushi, ya dawo da idanuwansa kan kyakyawan fuskarta, nan take yaga itama idanuwanta sun ciko da kwallah. "hawayen sanki nakeyi wallahi,,, da ace da yadda zanyi dana maidaki sarauniyar duniya...wallahi ina sanki dande banda yadda zanyi ne da rayuwata, amma ina sanki sosai pls...." Hawayen dake idanuwansa suka yawaita zirya a kan kuncinsa, ya kamo hannayenta duka biyu ya rike cikin nasa hannayen.... Se taji wadansu hawaye na zirya a kuncinta itama. "Kema kina sona kou?'' Ya fadi ganin hawaye na zirya bisa kuncinta, ya kara matse hannayenta cikin nasa. Ajiyar zuciya al-muqri'ah ta sauke, still se kwalla takeyi,tana mejin wani abu najanta a game dashi,. "Pls kice kina sona, zuciyata zata fashe saboda sanki..." Ya fadi yanajin kmr zuciyarsa zata fashe da soyayyarta. "Ina sanka..." Ta fadi da bebanci batare data sanma ta fadiba. Wani irin dadih da farin ciki ya cika masa zuciya, Yayi hamdala a zuciyarsa, besan sadda ya matso sosaiba ya kai mata wata iriyar runguma da besanma ya iya irin taba se yau, sosai ya manne jikinta da nasa dukkaninsu seda suka saki nishi me wuyar misaltuwa, yayinda jikin sa ke bata nutsuwa itama jikinta ke bashi nutsuwa. "Inaji a jikina farin cikina yazo..." Ya fadi a zuciyarsa yayinda murmushi me tattare da nishadi ya bayyana a kn fuskarsa....seda suka kwashi 20mnt tana rungume a jikinsa, kana ya dago ya share mata hawayen daya bushe a kn fuskarta da harshensa, ya manna mata kisses a dai-dai dimples dinta, ya sakar mata murmushi tayi kasa da kanta, tana me mamakin kanta a kansa, haka kawai taji kwata-kwata bata tsoron komi a kansa, ciki harda furucin hajiya saude na zata iya kisan kai a kan mijinta! Tin randa lamari suka fara chanzawa a kn al-muqri'ah taji zuciyarta batajin tsoron komi a kansa ta rasa dalilin hakan, zuciyarta me rauni ce amma a kansa zuciyarta dakakkiya ce, batasan meyasa ba, duk duniya babu wata halitta da zuciyarta ke tsoro kamar hajiya saude, tin randa ta fara ganinta zuciyarta ta cika da tsoronta, amma kuma tana daura idanuwanta a kan Abdoljalal taji kwata-kwata tsoron hajiya saude ya gushe a zuciyarta, zuwa yanzu kiyayyarta takeji tana yawaita a zuciyarta, lokuta da dama tana mamakin irin zaman da Abdoljalal keyi da Saude kuma wai mata da mijine, abin na tsananin bata mamaki. "Bari in dan taba nono se muci gaba da tafiya knji knji..." Muryar Abdoljalal ta dawo da ita daga duniyar tunanin data afka. Makale masa kafada tayi alamar aah. "Why pls?'' Ya tambaya al-muqri'ah tace "Ciwo sukemin..." Abdoljalal yasan saboda shan daya musu ne, da mutsitstsikar daya musu,. "Am Sorry to zansha knji..." Ta kara makale masa kafada, hadi da daukar memo da takaddar dake cikin motar saboda tanaso ta mishi wata tambaya wadda takeso ya fahimceta sosai Daman tin tini. Al-muqri'ah ta zubawa memo din dake dauke da hotonsa ido, da kayan sarauta ba karamin kyau yayi ba, seda tayi 5mnt tana kallan bangon memo din kana ta budeshi ta fara rubutu. Duk Abdoljalal na kallanta harta bude memo din ta fara rubutu ta gama ta nuno masa. "Wow!!...''' Ya fadi a bayyane yayinda hand writhing dinta ya tafi dashi, "Rubutunki nada kyau..." Ya fadi yana karewa rubutun nata kallo ba tare daya karanta meta rubutaba. "Nagode..." Ta fadi da bebabci, ya kai bakinsa yayi kiching rubutun datayi a cikin memo din dake hannunta, kana ya dago ya kalleta seya maida idanuwansa kan rubutun datayi ya fara karantawa,. *"matar data daukeni aiki matarka ce kou?''* shine abinda ta rubuta a jikin memo din, dan ita tana tantama. Abdoljalal ya dago ya daga mata kai alamar Eh, yana mamakin meyasa ta masa tambayar. Al-muqri'ah taci gaba da wani rubutun, ta sake nuna masa ya karanta kamar haka. *"Meyasa baka kwana a dakinta toh...Ai mata da miji na kwana daki daya ku meyasa bakwa kwana daki daya?* tambayar nan ta biyu tafi bashi mamaki a kan ta farkon, ya dago ya kalleta yarinya ce karama ita kuma da alama bata da budewar ido, sam bata da cikakken wayau. "Meyasa kika tambayeni?'' Abdoljalal ya jefo mata tambaya shima. Da bebanci tace "bakomai..." Ta kara cuno masa takaddar fuskarsa alamar tanaso ya amsa mata tambayarta. "bakomai haka muke tin tini..." Cewar Abdoljalal. Al-muqri'ah ta jinjina kai tana me mamakin wannan wace iriyar rayuwa ce bata taba ganin irin taba se a gidan Abdoljalal. Sake masa wani rubutun tayi ta nuno masa ya sake karantowa kamar haka *"toh baka tsoron matarka ta ganmu muna kwana daki daya, ta maka duka,..."* dariya karashen maganar tata tabawa Abdoljalal , ya kalleta wauta kawai ke damun yarinyar da yarinta yace "Nop bana tsoro inde a kanki ne kou ke kina tsoron ta ganki kina kwanar mata da miji ta miki duka?" Al-muqri'ah ta turo baki hadi da masa rubutu a memo ta Nuna masa. *"Ni yanzu bana tsoronta batada kirki..."* Abdoljalal na karantawa ya dago ya kalleta fuska dauke dajin dadin rubutun datayi yace "Saboda kina
Chapter 57 · 0% Book details