Sashe 88
Ni Da Abokin Baba Na Complete Hausa Novel · about 4 min read
Abbu yana kwance akan sofa yana karatun jarida da yake ranar hutu ce, ya miko min hannu na karasa gefen shi na zauna ina turo baki, yayi dariya “yau naji ikon Allah! Ni da bani na bata miki rai ba sai kuma fushi ya dawo kaina, dama ana haka ne?" na turo baki “Allah ni wannan yaran naka ka saka su a makaranta kafin su saka min hawan jini, kullum sai sun shigo sun min barna ni da Antyn su. Hafsy yanzu da makullin dakinta take yawo saboda Ameer. Kayan dakin yaran nan babu abin dauka duk sun bata, jiya suka balle wardrobe din da muka sayo musu last week a Prada saboda Allah meye haka??"
Abbu ya kwashe da dariya har da kwanciya akan kujera, nayi kuta, “na kula dama kai kake daure musu suna rainin wayau. Yara ba a isa a musu magana ba kawai sai ka hau cewa wai yara ne, har sai yaushe zasu girma??" ya juyo dani yana kallon idanuna, “sai wani kumburewa kike yi kina fada baby, Anya?? Kin san da cikin su Ameer ma fa haka kika dinga yi?" da sauri na dukunkune fuskata a kirjin shi. Ya shafa kaina yace “da gaske ne hasashe na kenan? Masha Allah La Quwwata Illaa Billah! You are going to bless me with another child again... Ohh Nafeesah the thing I have for you.... You Are Indeed a Blessing!!" na kara rungume shi a jikina sosai. Kamar yadda a shekaru masu dama da suka wuce, nake jin zill da duk farincikin duniya idan naji ni a kirjin mijina, yanzun ma hakan take. Har yau muna son junanmu, har yau muna girmama junanmu, har yau muna rungumar junanmu a halin farin ciki ko akasin sa. Babu abinda ya ragu daga son da muke wa junanmu.
Ya dago fuskata yace “that call on a celebration... Tunda yara suna nan zamu fita gobe, party and welcome our little princess... Mata zaki haifo mana yanzu baby.... Hafsy tace tana so ta koyi kitso, kinga idan muka samu mace shikenan sai ta koya a kanta koh?" na zaro ido ina dariya tare da kara shigewa cikin jikinshi, “Noo... Guda daya ta isa Abbu... En biyun nan ba sauki daga haihuwar har rainon, kana dai ganin yadda muke fama dasu a gidan nan" ya hade fuska ta da tashi har hancina yana gogar nashi... “haka kike tunani dai....". Kokarin zurfafa abin yake yi, har na saddakar na lumshe idanuna, yana gab... Saura kiris... Kawai sai barammmm!!! Karan turo kofa da sauri..... “Mammiiieeee!!!!" nayi sighing tare da bude idanuna, fararen kayan dana saka musu yanzun nan kafin su fasa min turare, sun yi dikin-dikin da datti da yake ba a jima da gama ruwa ba. Na zaro ido, “what??!" na fara kokarin tashi, Ameer ne ya fara xubawa a guje nan Daddy ya bi bayan shi, na juya na kalli Abbu, shrugging yayi tare da daukar jaridar shi yana murmushi, na girgiza kai tare da mikewa nabi bayan yaran ina kwala musu kira kamar dai yadda na bude shafin......
*_Alhamdulillah! Masha Allah Laa Quwwata Illa Billah!!_* It has been really a very big hell of a ride, right?! But Mashaa Allah!! Mun kawo karshen shi.
Littafin NI DA ABOKIN BABA NA kirkirarren labari ne, baya da nasaba da rayuwar wani/wata, idan wani abu yazo daya da naki/naka, to wannan 100% arashi ne kawai.
Ina mika dimbin gaisuwa ta zuwa ga Dimbin masoya, mabiya Littafin Ni Da Abokin Baba Na! The Facebookians, Wattpadians, Whatsappians, and all, thanks ya very much da duk kaunar ku a gare ni yayin Posting din littafin, gyarerekin ku da karfin gwiwar ku, I Appreciate!!
Gaisuwa ta Musamman zuwa ga mutanen Fikrah! Kungiya ta hadin kai da ban mamaki, Ina gaishe ku da kuma godiya a gareku baki daya.
Abokiya, Yaya kuma Kanwa ta gari; Anty Zee, Alkhairin Allah ya kai miki a duk inda kike.
Masoya, mu tara a littafina na gaba mai zuwa cikin hukuncin Allah! Har kullum, it's Jedderh Lawals!!
N it happens to be my Birthday today you know....
Abbu ya kwashe da dariya har da kwanciya akan kujera, nayi kuta, “na kula dama kai kake daure musu suna rainin wayau. Yara ba a isa a musu magana ba kawai sai ka hau cewa wai yara ne, har sai yaushe zasu girma??" ya juyo dani yana kallon idanuna, “sai wani kumburewa kike yi kina fada baby, Anya?? Kin san da cikin su Ameer ma fa haka kika dinga yi?" da sauri na dukunkune fuskata a kirjin shi. Ya shafa kaina yace “da gaske ne hasashe na kenan? Masha Allah La Quwwata Illaa Billah! You are going to bless me with another child again... Ohh Nafeesah the thing I have for you.... You Are Indeed a Blessing!!" na kara rungume shi a jikina sosai. Kamar yadda a shekaru masu dama da suka wuce, nake jin zill da duk farincikin duniya idan naji ni a kirjin mijina, yanzun ma hakan take. Har yau muna son junanmu, har yau muna girmama junanmu, har yau muna rungumar junanmu a halin farin ciki ko akasin sa. Babu abinda ya ragu daga son da muke wa junanmu.
Ya dago fuskata yace “that call on a celebration... Tunda yara suna nan zamu fita gobe, party and welcome our little princess... Mata zaki haifo mana yanzu baby.... Hafsy tace tana so ta koyi kitso, kinga idan muka samu mace shikenan sai ta koya a kanta koh?" na zaro ido ina dariya tare da kara shigewa cikin jikinshi, “Noo... Guda daya ta isa Abbu... En biyun nan ba sauki daga haihuwar har rainon, kana dai ganin yadda muke fama dasu a gidan nan" ya hade fuska ta da tashi har hancina yana gogar nashi... “haka kike tunani dai....". Kokarin zurfafa abin yake yi, har na saddakar na lumshe idanuna, yana gab... Saura kiris... Kawai sai barammmm!!! Karan turo kofa da sauri..... “Mammiiieeee!!!!" nayi sighing tare da bude idanuna, fararen kayan dana saka musu yanzun nan kafin su fasa min turare, sun yi dikin-dikin da datti da yake ba a jima da gama ruwa ba. Na zaro ido, “what??!" na fara kokarin tashi, Ameer ne ya fara xubawa a guje nan Daddy ya bi bayan shi, na juya na kalli Abbu, shrugging yayi tare da daukar jaridar shi yana murmushi, na girgiza kai tare da mikewa nabi bayan yaran ina kwala musu kira kamar dai yadda na bude shafin......
*_Alhamdulillah! Masha Allah Laa Quwwata Illa Billah!!_* It has been really a very big hell of a ride, right?! But Mashaa Allah!! Mun kawo karshen shi.
Littafin NI DA ABOKIN BABA NA kirkirarren labari ne, baya da nasaba da rayuwar wani/wata, idan wani abu yazo daya da naki/naka, to wannan 100% arashi ne kawai.
Ina mika dimbin gaisuwa ta zuwa ga Dimbin masoya, mabiya Littafin Ni Da Abokin Baba Na! The Facebookians, Wattpadians, Whatsappians, and all, thanks ya very much da duk kaunar ku a gare ni yayin Posting din littafin, gyarerekin ku da karfin gwiwar ku, I Appreciate!!
Gaisuwa ta Musamman zuwa ga mutanen Fikrah! Kungiya ta hadin kai da ban mamaki, Ina gaishe ku da kuma godiya a gareku baki daya.
Abokiya, Yaya kuma Kanwa ta gari; Anty Zee, Alkhairin Allah ya kai miki a duk inda kike.
Masoya, mu tara a littafina na gaba mai zuwa cikin hukuncin Allah! Har kullum, it's Jedderh Lawals!!
N it happens to be my Birthday today you know....