Sashe 73
Ni Da Abokin Baba Na Complete Hausa Novel · about 8 min read
Yinin ranar a kiraye-kirayen waya da chatting nayi shi, babu wanda ya leko gidan kamar yadda ban ga kiran kowa a waya na ba sai na Abbu yana tambayana me nake yi? Lokacin ina study room dinshi bayan na gama gyaran dakinshi da nawa dama gidan gabadaya, sai kuwa Anty Shafa data kira bayan rana ta daga sosai tana sanar dani a ranar da dare zata bi jirgi ta koma gida, na mata godiya game da Alkhairanta a gare mu, muka yi sallama da ita tana jaddada min in fa dinga shiga ruwan zafi har naji kunya ta kama ni. Daga nan naci gaba da gudanar da harkoki na. Abbu bai shigo gidan ba sai bayan la'asar, sai lokacin nayi lunch ko ince muka yi. Ba laifi na dan sake dashi ranar, ba wani awkwardness da strange feelings irin na jiya sai er kunya wadda itama kafin dare yayi na neme ta na rasa, not that I care don ni fa duk abinda zai saka Abbu na cikin farin ciki shi nake aiming yayin da yace shi fa kunyar nan ta dame shi don haka na jefa ta cikin kwandon shara.
Ranar ma a dakin shi na tarda shi bisa umarnin shi bayan nayi wanka na wadata jikina da turare, ya mana light off tare da jana cikin jikinsa ya fara lalubata at first shiru yayi, but lokacin da naji hannunsa a kan kirjina and things started becoming steamy, sai nayi sauri na janye bakina daga cikin nashi, jikina yana er rawa saboda tunano wahalar daren jiya, a hankali nace “Abbu ban warke ba fa!" muryar shi was hoarse and low at the same time yace “I know... Babu abinda zan miki baby, just a good night kiss" sai daya gama samun natsuwar shi ta hanyar ‘good night kiss' kamar yadda yace sannan yayi cuddling dina a cikin jikinshi kanshi a tsakiyar kirjina barci mai dadi ya dauke mu.
Ranar kam ya daga min kafa, wadda ta biyo bayanta kuwa yaki daga kafar despite magiyata da kukan shagwaba wadanda daga baya na fahimci cewar su suka kara karfafa mishi gwiwa ma, ranar data biyo baya ma haka and the day after that.... Soon, na zama gogayyiya kuma expert a cikin sabuwar rayuwar da Abbu ya bude min kofar ta. Mun kara karfafa Rayuwar aurenmu ta hanyar girmama Juna da shimfida kyakkyawa kuma tsaftacciyar rayuwar aure, kulawa da junanmu da tausayawa. A cikin en kwanakin kam duk wanda ya ganmu yaga wadanda suke kan ganiyar cin amarcinsu, na dan rame kadan amma still na kara yin fresh saboda kwanciyar hankalin dana samu. Abbuna kuwa ya kara kiba, jikinshi ya kara yin fresh ko ba komi nasan dadadan girke-girken da nake mishi kadai sun isa sa shi yayi kiba.
A kwana na biyar da tarewa ta, har ranar babu wanda ya leko gidanmu, Abbu ma bai cika fita sosai ba. Ina zaune da safiyar ranar a falo sanye da wasu Pakistan riga da wandon su, na gyara gashina ya kwanto har gadon bayana yana ta sheki da kamshi. Gate naji an bude, nayi murmushi nasan Abbu ne ya dawo daga fitar da yayi. Na kara gyara zamana ina fuskantar mota, yana shigowa na tare shi da murmushi. A bakin kofar ya tsaya shima yana murmushin, hannu ya mika min alamun inje, babu musu na tashi na fara tafiya cikin jan hankali ina jujjuya jikina kamar wadda take rawa, kasa daurewa yayi in karasa ya taka da sauri ya taro ni tare da rungume ni. Sai daya gama welcome kiss dinshi and stuffs sannan ya umarce ni da in dauko hijabi zai nuna min abu a waje, na shiga daki na saka na fita na same shi yana jirana, hannuna yaja muka fita compound din gidan, dalla-dallan motoci biyu Land Rover Discovery fara da Vibe ja daga ganin su sabbi ne saboda yadda suke ta sheki a cikin soft hasken ranar ta alhamis. Ya miko min keys guda biyu, cike da tsananin mamaki nake kallon su kafin na maida kallona ga motocin, da kyar na iya kakaro “wadannan keys din fa Abbu?" yayi murmushi much like a grinning, “for you baby!" na zaro idanu na cikin mamaki, “duka?" ya zagaya ta bayana tare da rungume ni, “wannan..." ya nuna min jar vibe din, “is from me.... Wannan kuma..." ya nuna farar Discovery din, “is from your Daddy" nace “Dad kuma?" ya daga kafadar shi, “yanzu aka kawo ta daga can Kaduna, sai dana fada mishi cewa na sai miki amma yace shima tunda ya siya sai ki hada duka biyun kiyi amfani dasu" Daddy, my Dad! He's really the best. Ban fada mishi ba amma already ya riga yasan da irin motar da nake muradi, nayi tsalle na juya tare da rataye hannayena a wuyan Abbu ina dariyar dake nuna tsananin murna da godiyar da nake mishi duk da bakina bai furta ba. Ya miko min kumatun shi ba bata lokaci na bashi peck a kunatun, peck din daya koma deep mouth to mouth French kiss in a wink, in another wink na tsinci kaina a tsakiyar gadon Abbu, kayan sawa suna yin koina a cikin dakin....
Later da yamma na kira Daddy na mishi godiyar Mota, “Haba Uwata bari mana kar ki bata min rai? Meye abin godiya dan uba yayi wa diyar sa abinda yake responsibility dinshi ne? Beside saboda wa nake neman kudin idan ba ke ba uwata? All I wish for you is to be happy kin gane? Sannan zan tura miki da kudin sadakin ki ta account gobe in shaa Allah" nayi saurin cewa “Daddy ka bar su a wajenka pls" yace “aah, ai hakkin ki ne Nafeesah kuma ma ni bana son kudin ki" nace “to a ba Mommy" yace “itama bata so" ba shiri na saki dariya, nan muka yi sallama dashi.
Washegari kuwa ya turo min da kudin, dubu dari biyu bayan dubu dari ne sadakin, na kira ina tambayar shi dalili sai cewa yayi ai sabida in dinga ba baki da kuma sauran kashe-kashe saboda baya son in cika tambayar mijina, sai kawai nayi murmushi tare da mishi godiya.
Ina zaune Abbu ya fito daga dakinshi yana gyara karin hularshi cikin shirin tafiya masallacin juma'ah. Na tashi na taya shi kafa hular tare da raka shi har bakin kofa, yace “In kawo miki su Hafsy ne su miki yini?" da sauri kuma cike da doki nace “ehh, please Abbu" yayi dan murmushi tare da juyawa ya tafi ina mishi Allah ya kiyaye hanya. Yana tafiya na fada kicin na hau shirya musu cookies da kayan motsa baki ga kuma abinci, ina kicin din ma suka shigo gidan su da Abbu da ihun su suna kiran sunana, da sauri na fita waje nan suka kwashi ihu suka rugo suka rungume ni, nima na rungume su ina murnar ganinsu, sai da muka nutsa sannan na dago kai ina kallon Abdullahi dake gefen Abbu a tsaye, na mishi dan murmushi ba tare dana damu da yadda bai yi joining dinsu ba. Daga baya dai muka tashi muka koma cikin falo, na dauko musu duk abubuwan dana shirya musu nan fa hira ta barke, bayan mun ci abinci Abbu ya tafi daki ya dan kwanta kafin a kira la'asar ya barmu muna ta hirarrakin mu, har baya muka fita muka danyi wasanni kafin muka dawo falon. Yini guda suka mana sai bayan magriba Abbu ya maida su gida, don Hafsy ma da kafewa tayi anan zata kwana sai da kyar Abbu ya lallasota ta hakura suka tafi. Na hada su da tarkacen sweets, chocolates da tarkace dai iri-iri suka tafi.
#TeamAbnaf
#OneLove
#AnaTare
*♡Jeedderh♡*
*NI DA ABOKIN BABA NA....!*
*©°•Jeedderh Lawals•°*
*®°•Fikrah Writers Association°•*🖋
*52*
Ban sani ba shagala ce ko kuwa mantuwa? Zancen cewa angwaye kwanaki bakwai suke yi a dakin amaren su su koma na uwargida, kai in fact na manta cewa ma ina da abokiyar zama kwata-kwata a lokacin, na manta cewa bani kadai bace wadda take da Abbu, na manta cewa Abbu yana da wasu iyalan daya kamata ya kula dasu. Muna cikin cin abinci yake fada min cewa washegari idan zai je gidan Mubeenah zai dauko cousin dinsu Zaynab diyar wata kanwar mahaifiyar su zata dinga zuwa tana taya ni kwana. Na maida spoon cikin plate dina na ajiye ina kallonshi cikin alamun tambaya, and that was when it downed on me, ranar na cika sati daya cif da tarewa which means washegari zai fita daga dakina. Jikina yayi wani irin sanyi har yana hadawa da rawa na dai daure na cije na gyada mishi kai naci gaba da tura abincin da taste dinshi ya bace a bakina.
Duk yadda naso na daure in nuna mishi hakan bai dame ni ba kasawa nayi, sai daya fahimci sanyin da jikina yayi. Ya riko hannuna ya zaunar dani akan cinyar shi tare da dago fuskata, na daga idanuna da suka fara cika da ruwa na kalleshi, yace “come on mana baby kar ki bayar dani, meye kwanaki biyu kadai? Besides, zan dinga zuwa kullum ina ganinki kinji? Kuma zamu kasance a waya a koda yaushe don haka ki daina bata ranki, ni naki ne ok? Oya, give me that gorgeous smile of yours baby" na kuwa saki murmushin tare da dora kaina akan kirjin shi.
Washegari da safe ya tattara ya tafi bayan ya jira Zainab tazo, yarinyar tana da kirki ga fara'ah, na dan girme mata da shekaru tunda shekarunta ashirin. Na raka Abbu har bakin mota duk da sallamar da muka gama yi a daki, yaso ya kaini gado a lokacin nace a'ah, ba zan shiga hakkin abokiyar zamana ba don nima bana so a shiga nawa hakkin. Haka ya tafi ina daga mishi hannu har sai daya fita daga gidan maigadi ya maida gate ya rufe kafin na juya cikin gida cike da kewar Abbu, zama nayi muka dan yi hira da Zaynab kafin na shige dakina na kwanta don jiya Abbu bai barmu mun yi barcin kirki ba.
☆☆☆☆☆
Ranar ma a dakin shi na tarda shi bisa umarnin shi bayan nayi wanka na wadata jikina da turare, ya mana light off tare da jana cikin jikinsa ya fara lalubata at first shiru yayi, but lokacin da naji hannunsa a kan kirjina and things started becoming steamy, sai nayi sauri na janye bakina daga cikin nashi, jikina yana er rawa saboda tunano wahalar daren jiya, a hankali nace “Abbu ban warke ba fa!" muryar shi was hoarse and low at the same time yace “I know... Babu abinda zan miki baby, just a good night kiss" sai daya gama samun natsuwar shi ta hanyar ‘good night kiss' kamar yadda yace sannan yayi cuddling dina a cikin jikinshi kanshi a tsakiyar kirjina barci mai dadi ya dauke mu.
Ranar kam ya daga min kafa, wadda ta biyo bayanta kuwa yaki daga kafar despite magiyata da kukan shagwaba wadanda daga baya na fahimci cewar su suka kara karfafa mishi gwiwa ma, ranar data biyo baya ma haka and the day after that.... Soon, na zama gogayyiya kuma expert a cikin sabuwar rayuwar da Abbu ya bude min kofar ta. Mun kara karfafa Rayuwar aurenmu ta hanyar girmama Juna da shimfida kyakkyawa kuma tsaftacciyar rayuwar aure, kulawa da junanmu da tausayawa. A cikin en kwanakin kam duk wanda ya ganmu yaga wadanda suke kan ganiyar cin amarcinsu, na dan rame kadan amma still na kara yin fresh saboda kwanciyar hankalin dana samu. Abbuna kuwa ya kara kiba, jikinshi ya kara yin fresh ko ba komi nasan dadadan girke-girken da nake mishi kadai sun isa sa shi yayi kiba.
A kwana na biyar da tarewa ta, har ranar babu wanda ya leko gidanmu, Abbu ma bai cika fita sosai ba. Ina zaune da safiyar ranar a falo sanye da wasu Pakistan riga da wandon su, na gyara gashina ya kwanto har gadon bayana yana ta sheki da kamshi. Gate naji an bude, nayi murmushi nasan Abbu ne ya dawo daga fitar da yayi. Na kara gyara zamana ina fuskantar mota, yana shigowa na tare shi da murmushi. A bakin kofar ya tsaya shima yana murmushin, hannu ya mika min alamun inje, babu musu na tashi na fara tafiya cikin jan hankali ina jujjuya jikina kamar wadda take rawa, kasa daurewa yayi in karasa ya taka da sauri ya taro ni tare da rungume ni. Sai daya gama welcome kiss dinshi and stuffs sannan ya umarce ni da in dauko hijabi zai nuna min abu a waje, na shiga daki na saka na fita na same shi yana jirana, hannuna yaja muka fita compound din gidan, dalla-dallan motoci biyu Land Rover Discovery fara da Vibe ja daga ganin su sabbi ne saboda yadda suke ta sheki a cikin soft hasken ranar ta alhamis. Ya miko min keys guda biyu, cike da tsananin mamaki nake kallon su kafin na maida kallona ga motocin, da kyar na iya kakaro “wadannan keys din fa Abbu?" yayi murmushi much like a grinning, “for you baby!" na zaro idanu na cikin mamaki, “duka?" ya zagaya ta bayana tare da rungume ni, “wannan..." ya nuna min jar vibe din, “is from me.... Wannan kuma..." ya nuna farar Discovery din, “is from your Daddy" nace “Dad kuma?" ya daga kafadar shi, “yanzu aka kawo ta daga can Kaduna, sai dana fada mishi cewa na sai miki amma yace shima tunda ya siya sai ki hada duka biyun kiyi amfani dasu" Daddy, my Dad! He's really the best. Ban fada mishi ba amma already ya riga yasan da irin motar da nake muradi, nayi tsalle na juya tare da rataye hannayena a wuyan Abbu ina dariyar dake nuna tsananin murna da godiyar da nake mishi duk da bakina bai furta ba. Ya miko min kumatun shi ba bata lokaci na bashi peck a kunatun, peck din daya koma deep mouth to mouth French kiss in a wink, in another wink na tsinci kaina a tsakiyar gadon Abbu, kayan sawa suna yin koina a cikin dakin....
Later da yamma na kira Daddy na mishi godiyar Mota, “Haba Uwata bari mana kar ki bata min rai? Meye abin godiya dan uba yayi wa diyar sa abinda yake responsibility dinshi ne? Beside saboda wa nake neman kudin idan ba ke ba uwata? All I wish for you is to be happy kin gane? Sannan zan tura miki da kudin sadakin ki ta account gobe in shaa Allah" nayi saurin cewa “Daddy ka bar su a wajenka pls" yace “aah, ai hakkin ki ne Nafeesah kuma ma ni bana son kudin ki" nace “to a ba Mommy" yace “itama bata so" ba shiri na saki dariya, nan muka yi sallama dashi.
Washegari kuwa ya turo min da kudin, dubu dari biyu bayan dubu dari ne sadakin, na kira ina tambayar shi dalili sai cewa yayi ai sabida in dinga ba baki da kuma sauran kashe-kashe saboda baya son in cika tambayar mijina, sai kawai nayi murmushi tare da mishi godiya.
Ina zaune Abbu ya fito daga dakinshi yana gyara karin hularshi cikin shirin tafiya masallacin juma'ah. Na tashi na taya shi kafa hular tare da raka shi har bakin kofa, yace “In kawo miki su Hafsy ne su miki yini?" da sauri kuma cike da doki nace “ehh, please Abbu" yayi dan murmushi tare da juyawa ya tafi ina mishi Allah ya kiyaye hanya. Yana tafiya na fada kicin na hau shirya musu cookies da kayan motsa baki ga kuma abinci, ina kicin din ma suka shigo gidan su da Abbu da ihun su suna kiran sunana, da sauri na fita waje nan suka kwashi ihu suka rugo suka rungume ni, nima na rungume su ina murnar ganinsu, sai da muka nutsa sannan na dago kai ina kallon Abdullahi dake gefen Abbu a tsaye, na mishi dan murmushi ba tare dana damu da yadda bai yi joining dinsu ba. Daga baya dai muka tashi muka koma cikin falo, na dauko musu duk abubuwan dana shirya musu nan fa hira ta barke, bayan mun ci abinci Abbu ya tafi daki ya dan kwanta kafin a kira la'asar ya barmu muna ta hirarrakin mu, har baya muka fita muka danyi wasanni kafin muka dawo falon. Yini guda suka mana sai bayan magriba Abbu ya maida su gida, don Hafsy ma da kafewa tayi anan zata kwana sai da kyar Abbu ya lallasota ta hakura suka tafi. Na hada su da tarkacen sweets, chocolates da tarkace dai iri-iri suka tafi.
#TeamAbnaf
#OneLove
#AnaTare
*♡Jeedderh♡*
*NI DA ABOKIN BABA NA....!*
*©°•Jeedderh Lawals•°*
*®°•Fikrah Writers Association°•*🖋
*52*
Ban sani ba shagala ce ko kuwa mantuwa? Zancen cewa angwaye kwanaki bakwai suke yi a dakin amaren su su koma na uwargida, kai in fact na manta cewa ma ina da abokiyar zama kwata-kwata a lokacin, na manta cewa bani kadai bace wadda take da Abbu, na manta cewa Abbu yana da wasu iyalan daya kamata ya kula dasu. Muna cikin cin abinci yake fada min cewa washegari idan zai je gidan Mubeenah zai dauko cousin dinsu Zaynab diyar wata kanwar mahaifiyar su zata dinga zuwa tana taya ni kwana. Na maida spoon cikin plate dina na ajiye ina kallonshi cikin alamun tambaya, and that was when it downed on me, ranar na cika sati daya cif da tarewa which means washegari zai fita daga dakina. Jikina yayi wani irin sanyi har yana hadawa da rawa na dai daure na cije na gyada mishi kai naci gaba da tura abincin da taste dinshi ya bace a bakina.
Duk yadda naso na daure in nuna mishi hakan bai dame ni ba kasawa nayi, sai daya fahimci sanyin da jikina yayi. Ya riko hannuna ya zaunar dani akan cinyar shi tare da dago fuskata, na daga idanuna da suka fara cika da ruwa na kalleshi, yace “come on mana baby kar ki bayar dani, meye kwanaki biyu kadai? Besides, zan dinga zuwa kullum ina ganinki kinji? Kuma zamu kasance a waya a koda yaushe don haka ki daina bata ranki, ni naki ne ok? Oya, give me that gorgeous smile of yours baby" na kuwa saki murmushin tare da dora kaina akan kirjin shi.
Washegari da safe ya tattara ya tafi bayan ya jira Zainab tazo, yarinyar tana da kirki ga fara'ah, na dan girme mata da shekaru tunda shekarunta ashirin. Na raka Abbu har bakin mota duk da sallamar da muka gama yi a daki, yaso ya kaini gado a lokacin nace a'ah, ba zan shiga hakkin abokiyar zamana ba don nima bana so a shiga nawa hakkin. Haka ya tafi ina daga mishi hannu har sai daya fita daga gidan maigadi ya maida gate ya rufe kafin na juya cikin gida cike da kewar Abbu, zama nayi muka dan yi hira da Zaynab kafin na shige dakina na kwanta don jiya Abbu bai barmu mun yi barcin kirki ba.
☆☆☆☆☆