Sashe 6
Naga Ta Kaina Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
"Da Zahira ta je tallan Nan Umma gwara na je da kaina Sanan Mai amfamin ita Safiyya da bazata je ba sai Yar karamar yarinya Nan zaa ce taje"
Hajara na k'ok'arin Magana Naseer ya dakawa Safiyya tsawar daya gigita Safiyya ta mik'e batare da ta shirya ba "Dan uwarki d'auki zobo da ruwan kije ki siyar tunda kin k'i fito da miji kiyi aure Maza mik'e dan yarana ba bayi bane da Zaki Mike kafa a nemo.a kawo.miki ki dauka nace kafin na hada.kanki da bango Naseer yace Yana nufar Inda Safiyya take.
"Wlh bazata je ba Naseeru tunda ka Hana Zahira zuwa Kai da kanka zaka je"
"Wlh Nima bazanje ba Umma Dan Babu yanda kanwata tana zaune kina kallonta kice Zahira taje talla ko Ni wlh ko ta Kai tallan Nan ko ta barmin gidana umma Dan Nagaji da Zamanta a gidana ki dauka nace"
"Wlh bazanje ba Haka kawai Zan d'auki kula akaina na fita talla da girmana da komai"
Safiyya tace tana k'ok'arin Shiga d'akinsu.
Naseer kuwa ya fusgota cikin zafin nama zuciyarsa na tafasa kwallo kawai yake da Safiyya tana zunduma ihu duka yake Kai.mata ko ta Ina
Hajara kuwa ta hau rike Naseer tana ihun wlh ya cikata zata tsine Masa kashe Safiyya zaiyi
Naseer da Ransa ya Kai kololuwa wajen b'aci idonsa ya rufe sosai baya ma Jin abinda Hajara ke cewa dan ji yake kamar dukan da yake wa Safiyya ne kawai zai rage Masa radadin zafin dayake ji a zuciyarsa .
Hajara kuwa ganin idan batayi da gaske ba zai kashe Safiyya tana ji tana gani
Muciya ta dauko aguje tayi Kan Naseer.........
Ayi.maneji yau naje Dubiya
[6/30, 10:22 PM] Zannura: *NAGA TA KAINA*
*NA SADNAF*🌸🌸
®️ *_PURE MOMENT OF LIFE WRITERS_*
_{We Don't just entertain nd educate we also touch the heat of readers P.M.L}💪🏻_
*Free Novel*
*Page 36*
Kafin ta Kai wajen Naseer din ta wurga tabaryar Naseer ya kauce da Sauri Safiyya kuwa a garin mik'ewa ta gudu muciya ya sauka akanta ta saki ihu tana dafe keyarta.
Hajara Kuwa tsantsin Inda Suka kulla zobo da ruwa ya deb'eta ta Fadi kafarta ta lankwashe baya ta saki ihu.
Naseer kuwa yayi kanta da Sauri ya dawo Mata da kafarta daidai
Ita kuwa sai girgiza Kai take tana wayo kafata
"Kaga abinda ka jawo ko Sabida Naeema ta tafi shine ka haukace kake neman kashe Safiyya Dan kawai nace Zahira ta Kai min talla shine ka dage bazata Kai ba sai dai Safiyya ta Kai tayaya Zan dorawa Safiya talla tana budurwa Banda bakada hankali Zahira kuwa yarinya ce Amma dayake bakada mutunci kana so ka nunamin ban Isa da Kai ba shine zaka ce bazata je ba gwara Safiyya ta tafi iya Nan Bai isheka ba sai ka hada Mata da duka"
"Kiyi hakuri Safiyya Bata fi Zahira ba yanda kike ganin Bai Dace Safiyya ta je talla ba nima.haka nake ganin Bai Dace na bar Zahira ta tafi talla ba bawai Dan Baki Isa da ita bane kema kinsan duk abinda kike cewa ta Miki ban taba hanata ba Amma talla ne bazan yarda Zahira tayi da Raina ba Umma matsawar kudin kikeso sai dai ta Kai Miki tallan gaskiya amma matsawar bazata Kai ba wlh sai dai mu zauna Haka Umma Banga amfanin da Safiyya take min a gidanan ba Dan Ni nasan wasu Abubuwan wlh ita ke sawa kiyi shegiya Shaidaniya Wlh Nagaji da Zamanta a gidana Ki fada Mata ta fito da mijin Aure ko kunya Bata ji tana ta tsufa agabanki a madadin ta nemi Wanda zai Aureta shine ta zaune min a gida tana hadamin balai Umma keda yarana ne kawai kuka zame min Dole Safiyya ba Dole na bace Dan Haka wlh ko kudin na samo iya ke da yarana Zan ciyar bazan ciyar da ita ba"
"Ai Ni nasan ka samu tabin hankali Naseer K'arfi da yaji ka haukace sabida Naeema ta tafi Safiyya ba akanka take zaune ba yata ce Kuma dolene ce tunda Kai Kace ba Dolenka bace Ni nasan zafin talauci dayake damunka ne yasa kake Neman hucewa akanmu talla Kuma danace Yarka tayi ai sabida Kai din ne Amma tunda kace Haka naji Amma wlh wanan dai bazanyi asararsa ba sai ka Nemo Mai zuwa ya siyr min dan yanda ka rantse ba Inda zahira zataje nima.na rantse ba Inda Safiyya zataje miji Kuma da kake magana idan Ana siyarwa a kasuwa ka siyo ka kawo Mata Naseeru da kake zancen ta fito da miji kana da kudin da zaka Mata kayan d'akine bakada ko sisi kazo kana zancen tayi aure idan Auren yazo yanzu da uban me zaa kaita bamu ajiye ko sisi ba kafita ka Nemo kudi ka k'i ka zauna zuciyarka ta mutu mace na ciyar da Kai Dan ta tafi ka haukace kana neman kashe min 'ya
Naseer hannun Zahira ya rik'e da jkinta ke rawa sabida tsoro Rai a bace Suka Shiga karamin palo yabar Hajara na cigaba da masifar yazo ya biyata kudinta idan ba Haka ba ta huce akan yaransa Bazai iya cigaba da sauraren maganganunta dake barazanar buga Masa zuciya ba
Naseer daki ya shige ya kwanta ringingine sabida ciwon da kansa keyi
Sosai yake jinsa a takure kamar a prison a yau da Naeema ta tafi bazai iya misalta caza Masa Kai da Mahaifiyarsa tayi ba Wanda yakeji Kamar ya kwashi yayansa su bar Mata gidan inaga Naeema da ta kwashi shekaru tana fama da ita sosai yaji tausayin Naeema ya danne haushinta da yakeji wacce zata iya hakurin Zama da Mahaifiyarsa idan ba Naeema ba.
Ya dauka Naeema Mahaifiyarsa ta tsana kila data tafi zai Samu sasauci daga masifarta sai gashi daga shi har yaransa Basu tsira ba ya rasa gane irin halin ta.
Dak'yar ya taushi zuciyarsa ya fito wajensu Zahira da har ta ci abinci itama sun saka kayan islamiyya.
Hannun Raheema da Humaira ya rike sukayi waje Minal da Nadeeya da Zahira suka bishi a baya Basu samu kowa a tsakar gidan ba sai Dan ihun Safiyya da ke tashi a d'akin Sabida daddane Mata jiki da Hajara keyi da ruwan zafi Dan ba karamin dakuwa tayi a wajen Naseer ba keyarta da muciya ya sameta ba karamin kumburewa yayi ba sai Allah ya Isa take zabgawa Naseer tana rantsuwar sai ta Rama Akan Zahira.
A Haka Naseer ya rakasu har makaranta sai da suka Shiga ya juyo ya dawo gida.
Yana Shiga gidan yayi kicibis da Kular ruwa da zobon Hajara na zaune ita kadai sai jijjiga k'afa take tana ganinsa ta mik'e tana "wlh ka dauka ka kaimin tunda ka dage Yarka bazata Kai ba dan bazan dau asara ba wlh kaji na rantse maka Safiyya Kuma da kake magana gata can a kwance bama gani take sosai ba sabida yanda ka kumbure Mata jiki.
Nima ga k'afata Nan a kumbure inajin ma sai naje Naga likita sabida zugin da yake min banida Kuma ko sisi sai ka siyar Zan samu kudin ganin Likitan maza d'auki da ruwa da zobon na dari biyar da talatin ne"
Naseer matsar da kulolin yyi gefe ya wuce ciki Hajara kuwa ta biyo shi tana cigaba da masifa a tsakiyar d'akin ta tsaya ya Shiga bandaki ya d'aura alwala Dan lokacin sallah La'asar ya wuce.
Yana tada sallah tayi waje tana ya iddar tana jiransa
Sai daya iddar da sallah ya daga katifa ya d'auko kudin da Naeema ta ajiye mishi.
Wajen Dubu hamsin ne maida kudin yayi Bayan ya Ciro dari biyu guda uku ya saka a Al jihunsa ya yi waje.
Har Hajara zata taso taga ya d'auki kula yayi waje ya dawo ya d'auki daya ya fita k'ofar gida
Ya rabar wa da Yara ruwa da zobon yayi zamansa a k'ofar gida Yana tunanin Sana'ar da ya Kamata yayi da kudin da Naeema ta bashi batare da yayi nisa da gida ba Dan ko Naeema Bata ce Masa ya sakawa yaran Nan Ido ba halin mahaifiyarsa bazai Bari yayi nisa dasu ba.
Sai da su Zahira suka dawo suka Shiga ciki gabadaya da kulolin Hajara da Safiyya na zaune Akan tabarma.
Minal ya bawa kudin Akan ta kaiwa Hajaran Dan bama yaso ya karasa wajenta ta Kara tare shi da wani masifar .
Minal na mik'a Mata kudin ta karbe da sauri ta hau kirgawa sai data tabbatar ya cika har da doriya ta washe baki tana k'ok'arin cusa kudin a zaninta Safiyya ta wafci dari biyu tana "bazaki janyo min wanan dukan kici kudin ke kadai ba anjima balangu Zan siyo naci"
Hajara hannu ta Kai Dan ta kwace cikin masifa Safiyya ta rik'e kudin gam.
Abincin dare ma Naseer ne ya dafa musu.
Sai daya tabbatar da sunci sun koshi yasa suka fito da home work dinsu sukayi.
Kafin bacci ya d'auki Zahira haka ta ringa Masa maganar Naeema Akan Dan Allah yabi bayanta ko ya Kai su wajenta sai daya daka Mata tsawa ta rufe bakinta da sauri.
A ranar Naseer Bai iya runtsawa ba sabida tunani a karshe ya yanke Kara siyan engine markade guda biyu sauran canjin ya siya musu kayan abinci Yana kyautata zaton markaden ne zai saka su Dan samu kudin da asirinsu xai rufu batare da Kuma yayi nisa da yaransa ba duk da yasan sai n an samu matsala ta b'angaren mahaifiyarsa Amma da dai ta dorawa yarsa talla gwara ya siyi engine tunda abinda yasa takesan Zahira tayi tallan sabida rashin engine ne.
Haka kuwa akayi Washegari da safe Bayan su Zahira sun tafi makaranta.
Ya dauki kudin ya tafi kasuwa ya siyo injina biyu sauran canjin ya siya musu kayan abinci har dasu kayan sawa ya siyowa su Zahira da takalma.
Kasancewar ranar Jumaa ne hakane yasa Bai iya komawa gida da wuri ba.
Bai karasa gida ba sai wajen karfe uku na rana.
Mai taxi na ckin sauke Masa injina yaji ihun zahira hakane yasa ya Shiga gidan aguje.
Safiyya ce akan Zahira tana ta dukanta kamar ta Samu babba Hajara kuwa na zaune Akan kujera Dan tsugunno ta saka tsinken a bakinta tana ta sakace hakori Kamar Bata wajen.
Minal da Nadeeya sai duka suke kaiwa Safiyya suna kuka.
Hajara na k'ok'arin Magana Naseer ya dakawa Safiyya tsawar daya gigita Safiyya ta mik'e batare da ta shirya ba "Dan uwarki d'auki zobo da ruwan kije ki siyar tunda kin k'i fito da miji kiyi aure Maza mik'e dan yarana ba bayi bane da Zaki Mike kafa a nemo.a kawo.miki ki dauka nace kafin na hada.kanki da bango Naseer yace Yana nufar Inda Safiyya take.
"Wlh bazata je ba Naseeru tunda ka Hana Zahira zuwa Kai da kanka zaka je"
"Wlh Nima bazanje ba Umma Dan Babu yanda kanwata tana zaune kina kallonta kice Zahira taje talla ko Ni wlh ko ta Kai tallan Nan ko ta barmin gidana umma Dan Nagaji da Zamanta a gidana ki dauka nace"
"Wlh bazanje ba Haka kawai Zan d'auki kula akaina na fita talla da girmana da komai"
Safiyya tace tana k'ok'arin Shiga d'akinsu.
Naseer kuwa ya fusgota cikin zafin nama zuciyarsa na tafasa kwallo kawai yake da Safiyya tana zunduma ihu duka yake Kai.mata ko ta Ina
Hajara kuwa ta hau rike Naseer tana ihun wlh ya cikata zata tsine Masa kashe Safiyya zaiyi
Naseer da Ransa ya Kai kololuwa wajen b'aci idonsa ya rufe sosai baya ma Jin abinda Hajara ke cewa dan ji yake kamar dukan da yake wa Safiyya ne kawai zai rage Masa radadin zafin dayake ji a zuciyarsa .
Hajara kuwa ganin idan batayi da gaske ba zai kashe Safiyya tana ji tana gani
Muciya ta dauko aguje tayi Kan Naseer.........
Ayi.maneji yau naje Dubiya
[6/30, 10:22 PM] Zannura: *NAGA TA KAINA*
*NA SADNAF*🌸🌸
®️ *_PURE MOMENT OF LIFE WRITERS_*
_{We Don't just entertain nd educate we also touch the heat of readers P.M.L}💪🏻_
*Free Novel*
*Page 36*
Kafin ta Kai wajen Naseer din ta wurga tabaryar Naseer ya kauce da Sauri Safiyya kuwa a garin mik'ewa ta gudu muciya ya sauka akanta ta saki ihu tana dafe keyarta.
Hajara Kuwa tsantsin Inda Suka kulla zobo da ruwa ya deb'eta ta Fadi kafarta ta lankwashe baya ta saki ihu.
Naseer kuwa yayi kanta da Sauri ya dawo Mata da kafarta daidai
Ita kuwa sai girgiza Kai take tana wayo kafata
"Kaga abinda ka jawo ko Sabida Naeema ta tafi shine ka haukace kake neman kashe Safiyya Dan kawai nace Zahira ta Kai min talla shine ka dage bazata Kai ba sai dai Safiyya ta Kai tayaya Zan dorawa Safiya talla tana budurwa Banda bakada hankali Zahira kuwa yarinya ce Amma dayake bakada mutunci kana so ka nunamin ban Isa da Kai ba shine zaka ce bazata je ba gwara Safiyya ta tafi iya Nan Bai isheka ba sai ka hada Mata da duka"
"Kiyi hakuri Safiyya Bata fi Zahira ba yanda kike ganin Bai Dace Safiyya ta je talla ba nima.haka nake ganin Bai Dace na bar Zahira ta tafi talla ba bawai Dan Baki Isa da ita bane kema kinsan duk abinda kike cewa ta Miki ban taba hanata ba Amma talla ne bazan yarda Zahira tayi da Raina ba Umma matsawar kudin kikeso sai dai ta Kai Miki tallan gaskiya amma matsawar bazata Kai ba wlh sai dai mu zauna Haka Umma Banga amfanin da Safiyya take min a gidanan ba Dan Ni nasan wasu Abubuwan wlh ita ke sawa kiyi shegiya Shaidaniya Wlh Nagaji da Zamanta a gidana Ki fada Mata ta fito da mijin Aure ko kunya Bata ji tana ta tsufa agabanki a madadin ta nemi Wanda zai Aureta shine ta zaune min a gida tana hadamin balai Umma keda yarana ne kawai kuka zame min Dole Safiyya ba Dole na bace Dan Haka wlh ko kudin na samo iya ke da yarana Zan ciyar bazan ciyar da ita ba"
"Ai Ni nasan ka samu tabin hankali Naseer K'arfi da yaji ka haukace sabida Naeema ta tafi Safiyya ba akanka take zaune ba yata ce Kuma dolene ce tunda Kai Kace ba Dolenka bace Ni nasan zafin talauci dayake damunka ne yasa kake Neman hucewa akanmu talla Kuma danace Yarka tayi ai sabida Kai din ne Amma tunda kace Haka naji Amma wlh wanan dai bazanyi asararsa ba sai ka Nemo Mai zuwa ya siyr min dan yanda ka rantse ba Inda zahira zataje nima.na rantse ba Inda Safiyya zataje miji Kuma da kake magana idan Ana siyarwa a kasuwa ka siyo ka kawo Mata Naseeru da kake zancen ta fito da miji kana da kudin da zaka Mata kayan d'akine bakada ko sisi kazo kana zancen tayi aure idan Auren yazo yanzu da uban me zaa kaita bamu ajiye ko sisi ba kafita ka Nemo kudi ka k'i ka zauna zuciyarka ta mutu mace na ciyar da Kai Dan ta tafi ka haukace kana neman kashe min 'ya
Naseer hannun Zahira ya rik'e da jkinta ke rawa sabida tsoro Rai a bace Suka Shiga karamin palo yabar Hajara na cigaba da masifar yazo ya biyata kudinta idan ba Haka ba ta huce akan yaransa Bazai iya cigaba da sauraren maganganunta dake barazanar buga Masa zuciya ba
Naseer daki ya shige ya kwanta ringingine sabida ciwon da kansa keyi
Sosai yake jinsa a takure kamar a prison a yau da Naeema ta tafi bazai iya misalta caza Masa Kai da Mahaifiyarsa tayi ba Wanda yakeji Kamar ya kwashi yayansa su bar Mata gidan inaga Naeema da ta kwashi shekaru tana fama da ita sosai yaji tausayin Naeema ya danne haushinta da yakeji wacce zata iya hakurin Zama da Mahaifiyarsa idan ba Naeema ba.
Ya dauka Naeema Mahaifiyarsa ta tsana kila data tafi zai Samu sasauci daga masifarta sai gashi daga shi har yaransa Basu tsira ba ya rasa gane irin halin ta.
Dak'yar ya taushi zuciyarsa ya fito wajensu Zahira da har ta ci abinci itama sun saka kayan islamiyya.
Hannun Raheema da Humaira ya rike sukayi waje Minal da Nadeeya da Zahira suka bishi a baya Basu samu kowa a tsakar gidan ba sai Dan ihun Safiyya da ke tashi a d'akin Sabida daddane Mata jiki da Hajara keyi da ruwan zafi Dan ba karamin dakuwa tayi a wajen Naseer ba keyarta da muciya ya sameta ba karamin kumburewa yayi ba sai Allah ya Isa take zabgawa Naseer tana rantsuwar sai ta Rama Akan Zahira.
A Haka Naseer ya rakasu har makaranta sai da suka Shiga ya juyo ya dawo gida.
Yana Shiga gidan yayi kicibis da Kular ruwa da zobon Hajara na zaune ita kadai sai jijjiga k'afa take tana ganinsa ta mik'e tana "wlh ka dauka ka kaimin tunda ka dage Yarka bazata Kai ba dan bazan dau asara ba wlh kaji na rantse maka Safiyya Kuma da kake magana gata can a kwance bama gani take sosai ba sabida yanda ka kumbure Mata jiki.
Nima ga k'afata Nan a kumbure inajin ma sai naje Naga likita sabida zugin da yake min banida Kuma ko sisi sai ka siyar Zan samu kudin ganin Likitan maza d'auki da ruwa da zobon na dari biyar da talatin ne"
Naseer matsar da kulolin yyi gefe ya wuce ciki Hajara kuwa ta biyo shi tana cigaba da masifa a tsakiyar d'akin ta tsaya ya Shiga bandaki ya d'aura alwala Dan lokacin sallah La'asar ya wuce.
Yana tada sallah tayi waje tana ya iddar tana jiransa
Sai daya iddar da sallah ya daga katifa ya d'auko kudin da Naeema ta ajiye mishi.
Wajen Dubu hamsin ne maida kudin yayi Bayan ya Ciro dari biyu guda uku ya saka a Al jihunsa ya yi waje.
Har Hajara zata taso taga ya d'auki kula yayi waje ya dawo ya d'auki daya ya fita k'ofar gida
Ya rabar wa da Yara ruwa da zobon yayi zamansa a k'ofar gida Yana tunanin Sana'ar da ya Kamata yayi da kudin da Naeema ta bashi batare da yayi nisa da gida ba Dan ko Naeema Bata ce Masa ya sakawa yaran Nan Ido ba halin mahaifiyarsa bazai Bari yayi nisa dasu ba.
Sai da su Zahira suka dawo suka Shiga ciki gabadaya da kulolin Hajara da Safiyya na zaune Akan tabarma.
Minal ya bawa kudin Akan ta kaiwa Hajaran Dan bama yaso ya karasa wajenta ta Kara tare shi da wani masifar .
Minal na mik'a Mata kudin ta karbe da sauri ta hau kirgawa sai data tabbatar ya cika har da doriya ta washe baki tana k'ok'arin cusa kudin a zaninta Safiyya ta wafci dari biyu tana "bazaki janyo min wanan dukan kici kudin ke kadai ba anjima balangu Zan siyo naci"
Hajara hannu ta Kai Dan ta kwace cikin masifa Safiyya ta rik'e kudin gam.
Abincin dare ma Naseer ne ya dafa musu.
Sai daya tabbatar da sunci sun koshi yasa suka fito da home work dinsu sukayi.
Kafin bacci ya d'auki Zahira haka ta ringa Masa maganar Naeema Akan Dan Allah yabi bayanta ko ya Kai su wajenta sai daya daka Mata tsawa ta rufe bakinta da sauri.
A ranar Naseer Bai iya runtsawa ba sabida tunani a karshe ya yanke Kara siyan engine markade guda biyu sauran canjin ya siya musu kayan abinci Yana kyautata zaton markaden ne zai saka su Dan samu kudin da asirinsu xai rufu batare da Kuma yayi nisa da yaransa ba duk da yasan sai n an samu matsala ta b'angaren mahaifiyarsa Amma da dai ta dorawa yarsa talla gwara ya siyi engine tunda abinda yasa takesan Zahira tayi tallan sabida rashin engine ne.
Haka kuwa akayi Washegari da safe Bayan su Zahira sun tafi makaranta.
Ya dauki kudin ya tafi kasuwa ya siyo injina biyu sauran canjin ya siya musu kayan abinci har dasu kayan sawa ya siyowa su Zahira da takalma.
Kasancewar ranar Jumaa ne hakane yasa Bai iya komawa gida da wuri ba.
Bai karasa gida ba sai wajen karfe uku na rana.
Mai taxi na ckin sauke Masa injina yaji ihun zahira hakane yasa ya Shiga gidan aguje.
Safiyya ce akan Zahira tana ta dukanta kamar ta Samu babba Hajara kuwa na zaune Akan kujera Dan tsugunno ta saka tsinken a bakinta tana ta sakace hakori Kamar Bata wajen.
Minal da Nadeeya sai duka suke kaiwa Safiyya suna kuka.