Sashe 29
Naga Ta Kaina Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Cikin bakin ciki Hajara ta dau kudin da Naseer ya Bata tana "Hada da kudin Nan da kike tarawa kiga idan ya Kai kije gurin mutumin nan ya Mana aikin Nan nida Dana ta rabamu ta karfi da yaji zata Gane shayi ruwane
Maza jeki duba min kudi Nan idan sun Kai gobe da sassafe ki tafi wajensa
Cikin murna Safiyya ta jawo gwangwanin kudin da suke Tarawa ta fito da kudin ciki ta had'a taga kudin ya Isa ta hau murna
Dak'yar tayi bacci sabida tsananin mugunta da asuba suka dau hanya.ita da Saude.
Sai da aka Dade layi yazo kansu cikin mugunta Safiyya ta karkace ta hau gayawa boka bukatar ta akan Zahira 'Yar Naeema data tsone Mata Ido sau uku tana zuwa makarantar Dan kawai taga wayanda ke muammalla da zahiran
Sai Kuma abin yazo a daidai makarantarsu Zahira daya da Yar Sauden.
A gajiye Suka dawo gida suna dawowa
Suka.samu hajara suka.hau Kora Mata jawabi Kamar Haka "Umma Kinga abinda ya bamu Kamar yanda na fada Miki ayi Mana Aiki Akan zahiran ta ringa sata Kamar b'era toh gashi ya bamu wanan yace mu samu zahiran ta Sha alewa ne Kato kamar suga yace ko kad'an ta diga a bakinta wlh b'era ma.bazai Kai ta sata ba kuma ko a Ina ta zauna sai tayi satar"
Wani.irin dariya Suka kwashe dashi gabadaya Hajara tace "Haka nakeso Saude gashi nan ki bawa yarki Maimuna ta jawo zahira jiki ta Bata tunda kince ajinsu daya idan.ta kama.ne.ma ta siyi alewa da Sunan sadaka ta rabawa.yan ajin gabadaya yanda zahiran zata saki.jiki ta Sha"
Jiki na rawa Saude.ta karba tana doki Dan ta tsani Zahira sabida yanda ta yagawa yarta ko ta Ina
Haka.kuwa akayi tana zuwa gida ta siyo alawa Mai irin gidan alewar da zaa bawa Zahira ta bawa maimuna akan gobe ta rabawa Yan ajin wanan Kuma ta tabbata ta bawa Zahira ta Sha.
Washegari kuwa Haka maimuna tabi Yan ajinsu da alewar.ta dau na maganin ta mik'awa Zahira
Sai dai me duk yanda taso Zahira ta karbi alewar kin karba tayi tace ita Bata Shan alewa kashe Mata hakori yake Rai ba dadi ta taho gida da alewa a hanya ta Dan bude alewa taki yawunta ya tsinke ta gutsuri kad'an ta Sha
Ta maida cikin ledar ta kaiwa Saude ta Gaya Mata yanda sukayi da zahiran
Saude.kuwa cikin Jin Haushin ta karbi alewar taje gidansu Hajara ta Gaya musu
Safiyya kuwa ta karba tana Kar ta damu wlh gobe sai ta danne Zahira ta Sha alewar Nan
Hajara kuwa cewa take ta tabbata ta danne ta Dan bazata yi asarar kudinta a banza ba.
Da mugun nufi Safiyya ta ajiye alewar tana Shan alwashin har aji zata je.ta danne Zahira ta saka mata alewar a Baki.
Daddare ta fita Dan ta siyowa Bashir danta kamu ta Dama Masa tana dawowa taga ledar alewar a hannunsa Yana mumul mumul da Baki.
.
Cikin tashin hankali ta saki ihu ta nufi wajen Bashir din..........
*A DAINA BIYONI ANA MIN TAMBAYOYI AKAN LABARIN NAGA TA KAINA A DAINA KIRANA ANA MIN TAMBAYOYI AKAN LABARIN NA GA TA KAINA DUK MAI SO YA CIGABA DA BIBIYAN LABARIN A DAINA CEMIN DAGASKE NE KO BADA GASKE BANE SANAN DAN ALLAH DAN ANNABI A DAINA CEWA NACE ZAHIRA ZATAYI KARUWANCI NI NAFEESA BANCE HAKA BA BA KUMA A JI A BAKINA BA DUK WANDA YAKE GANIN BAZAI IYA CIGABA DA BI BA DAN ALLAH BAN MASA DOLE BA YA HAKURA NGD*[7/19, 9:30 AM] Zannura: *NAGA TA KAINA*
*NA SADNAF*🌸🌸
®️ *_PURE MOMENT OF LIFE WRITERS_*
_{We Don't just entertain nd educate we also touch the heat of readers P.M.L}💪🏻_
*Free Novel*
*Page 49*
Hajara kuwa data fara Dan gyangyadi ihun Safiyya ne yasa ta mik'e a firgice a daidai lokacin da Safiyya ta Isa wajen Bashir din ta kwace ledar hannunsa ganin babu alewar a ciki ta saki ihu Tana "Nashiga uku na lalace Bashir ya Sha alewar"
Ta Danna hannunta a bakin Bashir din Dan ta ciro alewar da Sauri sai dai tana Danna hannunta sauran alewar ya wuce Bashir ya hadiye alewar hankali a tashi ta hau zurmaka hannunta gabadaya a bakinsa tana dukan bayansa Wai duk Dan yayi amai amma a banza Dan kakarin amai yayi kawai baiyi Aman ba hannu Safiyya ta Dora a ka tana "Umma kin cuceni Bashir ya Shanye alewar Sata Umma kina zaune anan fa Bashir ya d'auki. Alewar ya sha Baki Hana shi ba"
"Ta Ina na ganshi nida bacci ya fara daukana ki kwantar da hankalinki ba abinda zai faru gobe da sassafe sai muje wajensa mu Gaya masa
A ranar Safiyya ko kad'an batayi bacci ba hankalinta a balain tashe tana tsoron ta budi Ido taga dan data ci buri akansa ya Zama likita ko Dan siyasa ya zama barawo idan ta tuna yanda bokan yace Zahira zata ringa sata sai cikinta ya murd'a ta tafi bandaki
Sosai taji Haushin Hajara tana ganin har da sakincinta yasa Bashir ya sha alewar Dan tana d'akin Bashir ya d'auki alewar.
Gari Bai Gama wayewa ba ta Sabi Bashir a baya Hajara sanin halin Safiyya da azabar masifa yasa ta bita Dan ita Kuma Haka kawai take shak'ar Safiyya tana Kuma tsoronta.
Sai da suka Dade kafin su samu ganin bokan
Suna Shiga Safiyya ta kunto Bashir daga bayanta tana "ka taimaka min an samu matsala d'anna ne.ya Shanye alewar a taimakamin a rufamin asiri"
"Garin ya ya Shanye alewar"?
Cikin kuka Safiyya ta bashi labari shi kuwa bokan ya girgiza Kai Yana "Ba abinda zan iya Yi akai Dan ke kikace muyi aikin da duk abinda maman yarinya zatayi bazata iya karya shi ba hakane yasa Dana hada maganin na baki Akan ki zuba a cikin ruwa indai ya baje toh Mai karya asirin sai ya iya hado maganin daga cikin ruwan zai karye"
Ihu Safiyya ta ringa zunduma wa.tana ya rufa Mata asiri zata bashi ko nawane
Hajara itama ta hau rokonsa shi kuwa yace musu ba abinda zai iya Yi akai Amma suje zai nema idan ya samu zai Basu.
A Haka suka dawo Safiyya na zunduma.kuka Bata tab'a kawowa Bashir ne zai Sha alewar ba Hajara kuwa sai rarrashinta take Safiyya na daka Mata tsawan Akan laifinta ne sakacinta ne yasa Bashir ya Sha alewar sai rashin kunya takewa Hajara tana neman zaginta Amma Hajara Bata ce Mata komai ba
Ko baccin kirki Bata iya yi Sabida tashin hankali kasan zuciyarta kuwa wani balain tsanar Naeema da zahiran ne ya Kara rufeta tana Jin duk a sanadinsu danta ya Sha alewar Sata ya Zama Dole ta d'au fansa sai ta wahalar da Naeema ta wahalar da Zahira da Bata ji ba Bata gani ba matsawar danta ya tashi da sata abinda zata yiwa Zahira Allah kadai ne ya sani
Hankali dai ba akwance ba kullum cikin Zullumi ta cigaba da fita aikatau da zumar samun wasu kudin ta Kara komawa wajen bokan Dan yanzu zuciyarta Kara taurara yayi wajen San ganin bayan Naeema data Mata Karen tsaye a idonta ma gani take Kamar Hajaran ta fara sanyi da batun Naeeman
Sosai tayi mamaki da ganin Saude Bata Zo musu ba kwana biyu ganin an tafi Wajen wata Bata ganta ba yasa ta shirya bayan ta dawo daga aikatau ta nufi unguwarsu Naeema
Wajen karfe Biyar na yamma ta nufi unguwar tana zuwa tun kafin ta Isa gidan Saude ta hango wani dalellen mota a k'ofar Gidan Naeema.
Mai gidan da take wa aikatau Yana jingine a bakin mota Yana kad'a mukullin motarsa
Wajen shagon Naeema kuwa cike da.mutane masu siyayya
Wani irin bakin ciki ne ya cika kirjinta
Ta jingina da bango tana tunanin Mai Alhajin Saad yake Yi a k'ofar Gidan Naeema ko shima siyayyan yazo shagon Naeema.
Tana tsaye taga yaron daya aika cikin gidan ya fito wajen sa ko Mai ya Gaya masa oho ya Kara aika shi gidan.
Sai gashi yaron ya dawo wajensa da Minal biye dashi
Ji tayi inama.tana Jin Mai suke cewa
Tana kallo Alhaji Saad din ya bud'e bayan motarsa ya fito da manyan ledoji ya mik'awa Minal ta ja da Baya tare da girgiza Masa Kai
Ganin Taki karba yasa ya mik'awa almajirin ya bashi kyautar kudi tare da Shiga motarsa ya tafi
Tsabar bakin ciki har wani dafe kirji Safiyya tayi tana tsaye Naeema ta fito.tana sanye da hijabi ta taso.almajirin da ledar daya Shiga gidan sai Masifa take Sam Safiyya ba jiyo abinda take fada take ba har ta gama ta Kira Isihu dake shagonta ta bashi ledar ta koma ciki.
Safiyya zuciyrta cike da tunani ta Shiga gidan Saude
Inda ta tarar da ba kowa a gidan.
Ta fito daga gidan kenan taci Karo da Saude data shigo gidan itama a firgice hannunta rik'e Dana Maimuna data ci kuka ta gode Allah rigarta duk a yayyage
Saude tana ganin Safiyya ta fashe da kuka tare da rike hannunta suka koma ciki Suka zauna akan tabarma.
Safiyya kuwa ta bi maimuna da.kallo da.kayanta ya yayyage tana "Wai Saude lafiya kuwa yana ganku Haka Mai ya samu maimuna Haka"?
"Safiyya Ashe alewar Nan da muka bawa Maimuna ta bawa Zahira sai data gutsara ta Sha a ciki bamu sani ba tunda ta Sha take jawomin magana
sata
ko ta Ina rabona da cikakken bacci wlh na manta Safiyya shiyasa ma bakya gani na koni Maimuna Bata kyalle ba duk abinda ta gani a gidnan dauka take idan kuwa ta fita waje sai dai azo a kirani ace gata can an Kamata tayi sata.
Yanzu ma Haka wani babban shago taje ta yi sata kafin azo a gayamin shine aka Tara Mata jamaa aka fara dukanta aka yayyaga Mata Kaya har wajen Yan sanda suka Yi niyyar kaita sai danayi ta hadasu da Allah da annabi Safiyya Ina zaman zamana na Kai kaina Halaka na cuci kaina garin tsinannen.kwadayi irin na yarinya Nan taje ta gutsuri alewar Nan ta sha.
Maza jeki duba min kudi Nan idan sun Kai gobe da sassafe ki tafi wajensa
Cikin murna Safiyya ta jawo gwangwanin kudin da suke Tarawa ta fito da kudin ciki ta had'a taga kudin ya Isa ta hau murna
Dak'yar tayi bacci sabida tsananin mugunta da asuba suka dau hanya.ita da Saude.
Sai da aka Dade layi yazo kansu cikin mugunta Safiyya ta karkace ta hau gayawa boka bukatar ta akan Zahira 'Yar Naeema data tsone Mata Ido sau uku tana zuwa makarantar Dan kawai taga wayanda ke muammalla da zahiran
Sai Kuma abin yazo a daidai makarantarsu Zahira daya da Yar Sauden.
A gajiye Suka dawo gida suna dawowa
Suka.samu hajara suka.hau Kora Mata jawabi Kamar Haka "Umma Kinga abinda ya bamu Kamar yanda na fada Miki ayi Mana Aiki Akan zahiran ta ringa sata Kamar b'era toh gashi ya bamu wanan yace mu samu zahiran ta Sha alewa ne Kato kamar suga yace ko kad'an ta diga a bakinta wlh b'era ma.bazai Kai ta sata ba kuma ko a Ina ta zauna sai tayi satar"
Wani.irin dariya Suka kwashe dashi gabadaya Hajara tace "Haka nakeso Saude gashi nan ki bawa yarki Maimuna ta jawo zahira jiki ta Bata tunda kince ajinsu daya idan.ta kama.ne.ma ta siyi alewa da Sunan sadaka ta rabawa.yan ajin gabadaya yanda zahiran zata saki.jiki ta Sha"
Jiki na rawa Saude.ta karba tana doki Dan ta tsani Zahira sabida yanda ta yagawa yarta ko ta Ina
Haka.kuwa akayi tana zuwa gida ta siyo alawa Mai irin gidan alewar da zaa bawa Zahira ta bawa maimuna akan gobe ta rabawa Yan ajin wanan Kuma ta tabbata ta bawa Zahira ta Sha.
Washegari kuwa Haka maimuna tabi Yan ajinsu da alewar.ta dau na maganin ta mik'awa Zahira
Sai dai me duk yanda taso Zahira ta karbi alewar kin karba tayi tace ita Bata Shan alewa kashe Mata hakori yake Rai ba dadi ta taho gida da alewa a hanya ta Dan bude alewa taki yawunta ya tsinke ta gutsuri kad'an ta Sha
Ta maida cikin ledar ta kaiwa Saude ta Gaya Mata yanda sukayi da zahiran
Saude.kuwa cikin Jin Haushin ta karbi alewar taje gidansu Hajara ta Gaya musu
Safiyya kuwa ta karba tana Kar ta damu wlh gobe sai ta danne Zahira ta Sha alewar Nan
Hajara kuwa cewa take ta tabbata ta danne ta Dan bazata yi asarar kudinta a banza ba.
Da mugun nufi Safiyya ta ajiye alewar tana Shan alwashin har aji zata je.ta danne Zahira ta saka mata alewar a Baki.
Daddare ta fita Dan ta siyowa Bashir danta kamu ta Dama Masa tana dawowa taga ledar alewar a hannunsa Yana mumul mumul da Baki.
.
Cikin tashin hankali ta saki ihu ta nufi wajen Bashir din..........
*A DAINA BIYONI ANA MIN TAMBAYOYI AKAN LABARIN NAGA TA KAINA A DAINA KIRANA ANA MIN TAMBAYOYI AKAN LABARIN NA GA TA KAINA DUK MAI SO YA CIGABA DA BIBIYAN LABARIN A DAINA CEMIN DAGASKE NE KO BADA GASKE BANE SANAN DAN ALLAH DAN ANNABI A DAINA CEWA NACE ZAHIRA ZATAYI KARUWANCI NI NAFEESA BANCE HAKA BA BA KUMA A JI A BAKINA BA DUK WANDA YAKE GANIN BAZAI IYA CIGABA DA BI BA DAN ALLAH BAN MASA DOLE BA YA HAKURA NGD*[7/19, 9:30 AM] Zannura: *NAGA TA KAINA*
*NA SADNAF*🌸🌸
®️ *_PURE MOMENT OF LIFE WRITERS_*
_{We Don't just entertain nd educate we also touch the heat of readers P.M.L}💪🏻_
*Free Novel*
*Page 49*
Hajara kuwa data fara Dan gyangyadi ihun Safiyya ne yasa ta mik'e a firgice a daidai lokacin da Safiyya ta Isa wajen Bashir din ta kwace ledar hannunsa ganin babu alewar a ciki ta saki ihu Tana "Nashiga uku na lalace Bashir ya Sha alewar"
Ta Danna hannunta a bakin Bashir din Dan ta ciro alewar da Sauri sai dai tana Danna hannunta sauran alewar ya wuce Bashir ya hadiye alewar hankali a tashi ta hau zurmaka hannunta gabadaya a bakinsa tana dukan bayansa Wai duk Dan yayi amai amma a banza Dan kakarin amai yayi kawai baiyi Aman ba hannu Safiyya ta Dora a ka tana "Umma kin cuceni Bashir ya Shanye alewar Sata Umma kina zaune anan fa Bashir ya d'auki. Alewar ya sha Baki Hana shi ba"
"Ta Ina na ganshi nida bacci ya fara daukana ki kwantar da hankalinki ba abinda zai faru gobe da sassafe sai muje wajensa mu Gaya masa
A ranar Safiyya ko kad'an batayi bacci ba hankalinta a balain tashe tana tsoron ta budi Ido taga dan data ci buri akansa ya Zama likita ko Dan siyasa ya zama barawo idan ta tuna yanda bokan yace Zahira zata ringa sata sai cikinta ya murd'a ta tafi bandaki
Sosai taji Haushin Hajara tana ganin har da sakincinta yasa Bashir ya sha alewar Dan tana d'akin Bashir ya d'auki alewar.
Gari Bai Gama wayewa ba ta Sabi Bashir a baya Hajara sanin halin Safiyya da azabar masifa yasa ta bita Dan ita Kuma Haka kawai take shak'ar Safiyya tana Kuma tsoronta.
Sai da suka Dade kafin su samu ganin bokan
Suna Shiga Safiyya ta kunto Bashir daga bayanta tana "ka taimaka min an samu matsala d'anna ne.ya Shanye alewar a taimakamin a rufamin asiri"
"Garin ya ya Shanye alewar"?
Cikin kuka Safiyya ta bashi labari shi kuwa bokan ya girgiza Kai Yana "Ba abinda zan iya Yi akai Dan ke kikace muyi aikin da duk abinda maman yarinya zatayi bazata iya karya shi ba hakane yasa Dana hada maganin na baki Akan ki zuba a cikin ruwa indai ya baje toh Mai karya asirin sai ya iya hado maganin daga cikin ruwan zai karye"
Ihu Safiyya ta ringa zunduma wa.tana ya rufa Mata asiri zata bashi ko nawane
Hajara itama ta hau rokonsa shi kuwa yace musu ba abinda zai iya Yi akai Amma suje zai nema idan ya samu zai Basu.
A Haka suka dawo Safiyya na zunduma.kuka Bata tab'a kawowa Bashir ne zai Sha alewar ba Hajara kuwa sai rarrashinta take Safiyya na daka Mata tsawan Akan laifinta ne sakacinta ne yasa Bashir ya Sha alewar sai rashin kunya takewa Hajara tana neman zaginta Amma Hajara Bata ce Mata komai ba
Ko baccin kirki Bata iya yi Sabida tashin hankali kasan zuciyarta kuwa wani balain tsanar Naeema da zahiran ne ya Kara rufeta tana Jin duk a sanadinsu danta ya Sha alewar Sata ya Zama Dole ta d'au fansa sai ta wahalar da Naeema ta wahalar da Zahira da Bata ji ba Bata gani ba matsawar danta ya tashi da sata abinda zata yiwa Zahira Allah kadai ne ya sani
Hankali dai ba akwance ba kullum cikin Zullumi ta cigaba da fita aikatau da zumar samun wasu kudin ta Kara komawa wajen bokan Dan yanzu zuciyarta Kara taurara yayi wajen San ganin bayan Naeema data Mata Karen tsaye a idonta ma gani take Kamar Hajaran ta fara sanyi da batun Naeeman
Sosai tayi mamaki da ganin Saude Bata Zo musu ba kwana biyu ganin an tafi Wajen wata Bata ganta ba yasa ta shirya bayan ta dawo daga aikatau ta nufi unguwarsu Naeema
Wajen karfe Biyar na yamma ta nufi unguwar tana zuwa tun kafin ta Isa gidan Saude ta hango wani dalellen mota a k'ofar Gidan Naeema.
Mai gidan da take wa aikatau Yana jingine a bakin mota Yana kad'a mukullin motarsa
Wajen shagon Naeema kuwa cike da.mutane masu siyayya
Wani irin bakin ciki ne ya cika kirjinta
Ta jingina da bango tana tunanin Mai Alhajin Saad yake Yi a k'ofar Gidan Naeema ko shima siyayyan yazo shagon Naeema.
Tana tsaye taga yaron daya aika cikin gidan ya fito wajen sa ko Mai ya Gaya masa oho ya Kara aika shi gidan.
Sai gashi yaron ya dawo wajensa da Minal biye dashi
Ji tayi inama.tana Jin Mai suke cewa
Tana kallo Alhaji Saad din ya bud'e bayan motarsa ya fito da manyan ledoji ya mik'awa Minal ta ja da Baya tare da girgiza Masa Kai
Ganin Taki karba yasa ya mik'awa almajirin ya bashi kyautar kudi tare da Shiga motarsa ya tafi
Tsabar bakin ciki har wani dafe kirji Safiyya tayi tana tsaye Naeema ta fito.tana sanye da hijabi ta taso.almajirin da ledar daya Shiga gidan sai Masifa take Sam Safiyya ba jiyo abinda take fada take ba har ta gama ta Kira Isihu dake shagonta ta bashi ledar ta koma ciki.
Safiyya zuciyrta cike da tunani ta Shiga gidan Saude
Inda ta tarar da ba kowa a gidan.
Ta fito daga gidan kenan taci Karo da Saude data shigo gidan itama a firgice hannunta rik'e Dana Maimuna data ci kuka ta gode Allah rigarta duk a yayyage
Saude tana ganin Safiyya ta fashe da kuka tare da rike hannunta suka koma ciki Suka zauna akan tabarma.
Safiyya kuwa ta bi maimuna da.kallo da.kayanta ya yayyage tana "Wai Saude lafiya kuwa yana ganku Haka Mai ya samu maimuna Haka"?
"Safiyya Ashe alewar Nan da muka bawa Maimuna ta bawa Zahira sai data gutsara ta Sha a ciki bamu sani ba tunda ta Sha take jawomin magana
sata
ko ta Ina rabona da cikakken bacci wlh na manta Safiyya shiyasa ma bakya gani na koni Maimuna Bata kyalle ba duk abinda ta gani a gidnan dauka take idan kuwa ta fita waje sai dai azo a kirani ace gata can an Kamata tayi sata.
Yanzu ma Haka wani babban shago taje ta yi sata kafin azo a gayamin shine aka Tara Mata jamaa aka fara dukanta aka yayyaga Mata Kaya har wajen Yan sanda suka Yi niyyar kaita sai danayi ta hadasu da Allah da annabi Safiyya Ina zaman zamana na Kai kaina Halaka na cuci kaina garin tsinannen.kwadayi irin na yarinya Nan taje ta gutsuri alewar Nan ta sha.