Sashe 53
Naga Ta Kaina Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Sai da ta Sha Jinya ta dawo daidai baki.kam ba irin Wanda ba tayiwa bashir da tayi mugun nadamar aikin da tayi har aka sake shi ba
Tana tsoron Bashir ya Zama ajalinta watarana
Ta Kan je wajen Oban ya duba Mata halin dasu Zahira ke ciki halin da suke ciki kawai ke faranta Mata rai yanda Naeema take neman haukacewa Akan yaranta.
Yanda Naseer ya tsani bud'e ido ya ga Waleed Yana balain saka zuciyarta sanyi uwa uba fadan da Naseer da Naeema ke yawan Yi komai yana Mata yanda takeso.
Ko damuwa ba tayi da matsalar da take ciki ba tunda ta samu cikar burinta a haka a garin duba halin da su Naeema ke ciki Oban ya gano Mata Naeema na shirye shiryen zuwa calaba nemansu dan ta rokesu su karya abinda aka musu.
Cikin tsananin mugunta Safiyya tace.masa tana san ya Mata aikin da Naeema tana shakar iskar garin calabar a ranar ta haukace hauka da zata na cire kayanta tana bin mutane da gudu.
Oban take ya bata layoyyi masu yawa yace taje tashar da motar Kano ke sauka ta binne layyar a wajen.
A duk ranar da Naeema ta taka kafarta garin calabar a ranar zata haukace Amma idan aka samu akasi Naeema bata zo ba abin zai koma Kan wani nata.
Take ta amince Oban ya dirjeta ya bata layoyyi da kwallin farin jinin da zata kai wa Yan biyunta Suyi farinjini da zasu yi Samari.
A daren taje Tasha ta binne layyar tana murna Naeema na dab da haukacewa wuyanta ta tako garin.
Washegari ta nema kayan gumama ta baza yaranta neman saurayi bayan sunji uban kwalli.
A ranar kamar ta kwana rawa da ta ga Safiyya da asmau sunyi Samarin
Har an hidimanta musu ta samu abun duniya da bashir yazo ya musu fin k'arfi ya kwace.
Gefe daya.tana murna kasuwar da yaranta sukayi gefe daya Kuma tana hanya zuwa wajen Oban dan taga halin da Naeema ke ciki ta taho ko bata taho ba.
A yau ma a k'ofar gida ta bar Asmau da itace hassana sosai take ji da ita sabida tafi Safiyya farin jinin samarin yanzu ma wani dan acaba ne yazo wajenta zance
A ranta ba haka takeso ba manyan masu kudi takeso su ringa zuwa Amma tafi tafi dai tasan zasu Zo.
Wajen Oban taje ya duba Mata su Naeema inda yake gaya mata ai gobe Naeema na tafe.
Dan Yana ta ingiza ta akan tazo
A ranar sabida farin ciki a wajen Oban ta kwana da yarta rabi ya dirjeta San Ransa
Washegari wajen Tara tayi gida zuciyarta fes a idonta hango Naeema kawai take ta haukace.
Har Tasha zata je ta zauna taga yanda Naeema zata haukace
Sai dai tunda ga nesa ta hango k'ofar gidanta dankar da jamaa kafin ta gane Mai ke faruwa
Asmau da aka riririke tsirara ta kwace daga hannun mutane ta Kara fita a guje.............
Kila gobe ajini
Ngd en uwa da soyyaya da Kauna Allah ya biya muku bukatunku na alheri masu San cigabana ngd.
Yar uwa na barar adduarku 👇
Hi sadnaf ykk ya karfin jikin
Allah yasa kaffara ne
Wlh Ina cikin rudani nikam yayata ce uwa daya uba daya takeda yaro marar jin magana
Allah yamasa baiwar karatu takowane bangare dan shekararsa 10- yayi saukar kur'ani saidai a kyale Shima saboda rashin son zuwa makarantarshi gashi Yana Yan dauke dauke Amma a gidansu takai har ya dauki Abu a gidansu yaje ya siyar yau ma abunda yasa take bani lbr tace babansa ya siye bakin Mai na mota dubu 7 da wani Abu shine ya saceshi yaje ya siyar 5k 😭😭 wlh Allah Dan yayatane na farko shidaya ke gâresu lta da mijin Saïda yayi 10 yrs sannan Allah yabata wani yanzu yanacikin 2 yrs
Dazun Nan take gayamini sunkaisa wurin wani malami akace ture akai Masa na bakaken Aljannu masu hanashi karatu Kuma suna sakashi Satan ,Kuma acikin satin da sukaje wurin malam Kuma malamin islamiyarsu ya Kira babban shi yake gayamasa an fara Masa Aiki Kuma tace rubutune ake wankemasa takebashi yanasha wlh tallahi tacemini sai Ranar karshe ta kuskure
Shi malamin ma na farko dasukaje yabasu magani yace idan ya Kare sudawo cemin tayi a Ranar dasukaje wurinsa data dawo batayi kwana ba a ka dinga Bata tsoro tacemin in ma bayanzu datakemini firar ba tsakaninta da babbanshi basu taba dauko firar malamin ba
Amir yanada tsananin ilimi n'a nan mamaki wlh KO islamiya sau 1 akemasa Kari ya hardace DUK da rashin zuwanshi kullum sbd ana kaishi zai tsere wani time in Amma a haka ya sauke malaminsu cewa yayi dayana tsayawa yayi karatun da tun ba'a Kai haka ba zayyi sauka zai kebeshi ba cikin ajiba Yana Masa Kari Amma Ina bayaji
Iyayensu dukansa suke kamar jaki saboda karatu saboda sata Amma baya Bari Ranar akan Keke yaje maradi daga anbashi Dani 37 kilometers daga Nan zuwa maradi Amma yaje
Tacemin yanzu sunbar dukansa ma Tunga aka gayamusu haka akace Kuma mace ce tamasa turen mamansa dai tacemini ita batada wani makiyi Kuma irin ma tace wane ko wance take zargi itadai Babu batadai San ko babanshi ba Kuma mezai hada babbanshi da mata har a turoma dansa wani abun
Tacemini bazata manta ba lokacin suna tsohon dakinsu Amir Kuma Yana falo Yana bacci itakuma Tana tsakar gida acikin baccin yatashi ya rike kansa Yana ihu yanata kuka tun Yana primary 2 tace tayi tunanin ko cinnaka yacijesa a kunne amma yace aaa bayan gayama kukan ta tanbaya meyasa meshi yace wani suka harbamasa ball a Kai
Tacemini wlh koma minene a lokacin yasamesa
Kinsan Allah saboda hakinshi na daukar abun mutane yafita Raina ko inada Abu ban iya basa Yana batamini Rai kullum cikin warar sa nake Dan babbu jimawa an taba daukemini kudi bayan jaka 4500 Kuma Yana wurin Koda Naga bangansu ba nace shine Daman ma aikesu nabi bayansu su 3 shida autan Mu da dan yayata guda dana hangosu niyata idan n'a ISO na daukeshi da Mari Amma sai na fasa nacemusu Kai an daukemini kudi kutsa in lalubeku ke in karemiki karshen zance shidaya na lalube nace bakowa bane Kaine sai cemini yayi ya hade hannayensa haka🤌🏽ya daura a kirji yace yanzu tanti mina Ni kadai kike zargi na daukarmini kudi bakomi sai yabani tsananin tausayi jikina yayi sanyi
Nasan fa Yana dauka Amma wadannnan bashi ya daukaba amma wlh har yau Abun Yana Raina dayacemini yau da mamansa ke gayamini saina Goda Allah da alokacin ban marésa Yanzu aji daya yake a secondary Amma exam na karshe bayyishiba Ashe koyafita gidan bazuwa yakeba
Sai bayan angama iyayye suka sani
Kinga sai Kora ko indai ba gyara akamasa ba
Ya fa Yi sauka Amma har gobe saï akaishi islamiya muddin ba'a kaishi ba bayazuwa
Saidai dayafita gidan ya tsere
Wlh data ke gayamini lbrn zahira ya fadomini a rai
Muma muna barar addu'a idan Kuma dawasu addu'o'i ataimakamana Allah ya taimakemu😭😭 Wlh hankalina yabtashi*NAGA TA KAINA*
*NA SADNAF*🌸🌸
®️ *_PURE MOMENT OF LIFE WRITERS_*
_{We Don't just entertain nd educate we also touch the heat of readers P.M.L}💪🏻_
*Free Novel*
*Ngd masoyana da suka nuna min kauna Kaunar da kuka nuna min yafi faranta min fiye da komai ngd*
*Page 61*
Hankali a balain tashe Safiyya ta bi Asmau a guje tana zunduma ihun a taimaka mata a ruk'o ta Amma duk yanda aka so riketa kasawa akayi
dan ko an riketa sai ta kwace ta Kara fita a gujen
Safiyya zub'ewa tayi a kasa ta hau birgima tana ta Shiga uku ganin Asmau a cikin wanan halin ya kusa sawa zuciyarta ta buga.
Wajen Oban ta koma da isarta ta zub'e a kasa kafin ta Masa bayani yace mata "Naeema ce ta fasa zuwa shiyasa haka ta faru ga yarki duk iya k'ok'arina dan na ga na ingiza ta tazo taurin kanta yasa ta fasa zuwa matar Nan tana da wahalar shaani bansan ya akeyi take tsallake duk abinda mu ka mata ba yanzu abinda za'ayi kiyi Sauri kije tasha Inda Kika binne layyan nan ki hak'o ki kawo min nayi aikin da Asmau zata dawo daidai.
Da balain sauri ta mik'e ta nufi Tasha dan ta d'auko layyar da ta binne sai dai tana Isa ta kasa gane Inda ta binne layyar.
Kamar zautaciya ha ka ta ringa bin waje waje tana tonowa mutane sai kallonta suke.
Mutanen da yawa sun d'auka itama hauka cewa tayi hakane yasa aka fitar da ita daga tashar ta karfi haka ta Kara komawa wajen Oban tana kuka akan bata gane wajen da ta binne layyar ba ya taimaka Mata yayi aikin da yarta zata dawo daidai.
Oban haka ya hau tsubbuce tsubbuce ganin ba abinda zai iya yi akai yasa ya d'ago ya hau cewa ta nemo Abubuwan daya San ba yanda zaayi ta samo su Koda kudinta.
Safiyya haukacewa ne.kawai bata yi ba.
Haka ta koma gida tana rusar kuka.
Tsanar Naeema da San ma rabata da ranta na darsuwa a ranta har yau Bata ga ribar data ci akan Naeema ba duk abinda take Mata kanta yake dawowa tunaninta bai tab'a bata Allah ne ya tsayawa Naeema Sharrinta ke komawa kanta ba hasali gani take duk abinda ya sameta laifin Naeema ne
Bashir babban danta babban barawone, Asmau yanzu ta haukace Hauwa ga ta Nan kamar ba mutum ba Safiyya da Rabia jaririyar ta kawai ne wani Abu bai same su ba duk wanan tashin hankalin ta dalilin Naeema ne dan haka ta Sha alwashin sai dai idan mutuwa tayi sai ta samu cikar burinta akan Naeema zata samu kwanciyar hankali
Dak'yar ta samu wasu matasa Suka kamo Mata Asmau da sai da tayi sati uku a waje tana bin bola tana bin mutane a guje tsirara ba kaya a jikinta
Abinka da budurwa a haukace haka aka rabata da budurcinta kafin Safiyya ta gano Inda take ta saka a kamo Mata ita ta saka ta a d'akin da ta kulle hauwa ta datse da mukulli.
A gaban idon Safiyya takwararta Safiyya ta fara bin mazan.
Tana tsoron Bashir ya Zama ajalinta watarana
Ta Kan je wajen Oban ya duba Mata halin dasu Zahira ke ciki halin da suke ciki kawai ke faranta Mata rai yanda Naeema take neman haukacewa Akan yaranta.
Yanda Naseer ya tsani bud'e ido ya ga Waleed Yana balain saka zuciyarta sanyi uwa uba fadan da Naseer da Naeema ke yawan Yi komai yana Mata yanda takeso.
Ko damuwa ba tayi da matsalar da take ciki ba tunda ta samu cikar burinta a haka a garin duba halin da su Naeema ke ciki Oban ya gano Mata Naeema na shirye shiryen zuwa calaba nemansu dan ta rokesu su karya abinda aka musu.
Cikin tsananin mugunta Safiyya tace.masa tana san ya Mata aikin da Naeema tana shakar iskar garin calabar a ranar ta haukace hauka da zata na cire kayanta tana bin mutane da gudu.
Oban take ya bata layoyyi masu yawa yace taje tashar da motar Kano ke sauka ta binne layyar a wajen.
A duk ranar da Naeema ta taka kafarta garin calabar a ranar zata haukace Amma idan aka samu akasi Naeema bata zo ba abin zai koma Kan wani nata.
Take ta amince Oban ya dirjeta ya bata layoyyi da kwallin farin jinin da zata kai wa Yan biyunta Suyi farinjini da zasu yi Samari.
A daren taje Tasha ta binne layyar tana murna Naeema na dab da haukacewa wuyanta ta tako garin.
Washegari ta nema kayan gumama ta baza yaranta neman saurayi bayan sunji uban kwalli.
A ranar kamar ta kwana rawa da ta ga Safiyya da asmau sunyi Samarin
Har an hidimanta musu ta samu abun duniya da bashir yazo ya musu fin k'arfi ya kwace.
Gefe daya.tana murna kasuwar da yaranta sukayi gefe daya Kuma tana hanya zuwa wajen Oban dan taga halin da Naeema ke ciki ta taho ko bata taho ba.
A yau ma a k'ofar gida ta bar Asmau da itace hassana sosai take ji da ita sabida tafi Safiyya farin jinin samarin yanzu ma wani dan acaba ne yazo wajenta zance
A ranta ba haka takeso ba manyan masu kudi takeso su ringa zuwa Amma tafi tafi dai tasan zasu Zo.
Wajen Oban taje ya duba Mata su Naeema inda yake gaya mata ai gobe Naeema na tafe.
Dan Yana ta ingiza ta akan tazo
A ranar sabida farin ciki a wajen Oban ta kwana da yarta rabi ya dirjeta San Ransa
Washegari wajen Tara tayi gida zuciyarta fes a idonta hango Naeema kawai take ta haukace.
Har Tasha zata je ta zauna taga yanda Naeema zata haukace
Sai dai tunda ga nesa ta hango k'ofar gidanta dankar da jamaa kafin ta gane Mai ke faruwa
Asmau da aka riririke tsirara ta kwace daga hannun mutane ta Kara fita a guje.............
Kila gobe ajini
Ngd en uwa da soyyaya da Kauna Allah ya biya muku bukatunku na alheri masu San cigabana ngd.
Yar uwa na barar adduarku 👇
Hi sadnaf ykk ya karfin jikin
Allah yasa kaffara ne
Wlh Ina cikin rudani nikam yayata ce uwa daya uba daya takeda yaro marar jin magana
Allah yamasa baiwar karatu takowane bangare dan shekararsa 10- yayi saukar kur'ani saidai a kyale Shima saboda rashin son zuwa makarantarshi gashi Yana Yan dauke dauke Amma a gidansu takai har ya dauki Abu a gidansu yaje ya siyar yau ma abunda yasa take bani lbr tace babansa ya siye bakin Mai na mota dubu 7 da wani Abu shine ya saceshi yaje ya siyar 5k 😭😭 wlh Allah Dan yayatane na farko shidaya ke gâresu lta da mijin Saïda yayi 10 yrs sannan Allah yabata wani yanzu yanacikin 2 yrs
Dazun Nan take gayamini sunkaisa wurin wani malami akace ture akai Masa na bakaken Aljannu masu hanashi karatu Kuma suna sakashi Satan ,Kuma acikin satin da sukaje wurin malam Kuma malamin islamiyarsu ya Kira babban shi yake gayamasa an fara Masa Aiki Kuma tace rubutune ake wankemasa takebashi yanasha wlh tallahi tacemini sai Ranar karshe ta kuskure
Shi malamin ma na farko dasukaje yabasu magani yace idan ya Kare sudawo cemin tayi a Ranar dasukaje wurinsa data dawo batayi kwana ba a ka dinga Bata tsoro tacemin in ma bayanzu datakemini firar ba tsakaninta da babbanshi basu taba dauko firar malamin ba
Amir yanada tsananin ilimi n'a nan mamaki wlh KO islamiya sau 1 akemasa Kari ya hardace DUK da rashin zuwanshi kullum sbd ana kaishi zai tsere wani time in Amma a haka ya sauke malaminsu cewa yayi dayana tsayawa yayi karatun da tun ba'a Kai haka ba zayyi sauka zai kebeshi ba cikin ajiba Yana Masa Kari Amma Ina bayaji
Iyayensu dukansa suke kamar jaki saboda karatu saboda sata Amma baya Bari Ranar akan Keke yaje maradi daga anbashi Dani 37 kilometers daga Nan zuwa maradi Amma yaje
Tacemin yanzu sunbar dukansa ma Tunga aka gayamusu haka akace Kuma mace ce tamasa turen mamansa dai tacemini ita batada wani makiyi Kuma irin ma tace wane ko wance take zargi itadai Babu batadai San ko babanshi ba Kuma mezai hada babbanshi da mata har a turoma dansa wani abun
Tacemini bazata manta ba lokacin suna tsohon dakinsu Amir Kuma Yana falo Yana bacci itakuma Tana tsakar gida acikin baccin yatashi ya rike kansa Yana ihu yanata kuka tun Yana primary 2 tace tayi tunanin ko cinnaka yacijesa a kunne amma yace aaa bayan gayama kukan ta tanbaya meyasa meshi yace wani suka harbamasa ball a Kai
Tacemini wlh koma minene a lokacin yasamesa
Kinsan Allah saboda hakinshi na daukar abun mutane yafita Raina ko inada Abu ban iya basa Yana batamini Rai kullum cikin warar sa nake Dan babbu jimawa an taba daukemini kudi bayan jaka 4500 Kuma Yana wurin Koda Naga bangansu ba nace shine Daman ma aikesu nabi bayansu su 3 shida autan Mu da dan yayata guda dana hangosu niyata idan n'a ISO na daukeshi da Mari Amma sai na fasa nacemusu Kai an daukemini kudi kutsa in lalubeku ke in karemiki karshen zance shidaya na lalube nace bakowa bane Kaine sai cemini yayi ya hade hannayensa haka🤌🏽ya daura a kirji yace yanzu tanti mina Ni kadai kike zargi na daukarmini kudi bakomi sai yabani tsananin tausayi jikina yayi sanyi
Nasan fa Yana dauka Amma wadannnan bashi ya daukaba amma wlh har yau Abun Yana Raina dayacemini yau da mamansa ke gayamini saina Goda Allah da alokacin ban marésa Yanzu aji daya yake a secondary Amma exam na karshe bayyishiba Ashe koyafita gidan bazuwa yakeba
Sai bayan angama iyayye suka sani
Kinga sai Kora ko indai ba gyara akamasa ba
Ya fa Yi sauka Amma har gobe saï akaishi islamiya muddin ba'a kaishi ba bayazuwa
Saidai dayafita gidan ya tsere
Wlh data ke gayamini lbrn zahira ya fadomini a rai
Muma muna barar addu'a idan Kuma dawasu addu'o'i ataimakamana Allah ya taimakemu😭😭 Wlh hankalina yabtashi*NAGA TA KAINA*
*NA SADNAF*🌸🌸
®️ *_PURE MOMENT OF LIFE WRITERS_*
_{We Don't just entertain nd educate we also touch the heat of readers P.M.L}💪🏻_
*Free Novel*
*Ngd masoyana da suka nuna min kauna Kaunar da kuka nuna min yafi faranta min fiye da komai ngd*
*Page 61*
Hankali a balain tashe Safiyya ta bi Asmau a guje tana zunduma ihun a taimaka mata a ruk'o ta Amma duk yanda aka so riketa kasawa akayi
dan ko an riketa sai ta kwace ta Kara fita a gujen
Safiyya zub'ewa tayi a kasa ta hau birgima tana ta Shiga uku ganin Asmau a cikin wanan halin ya kusa sawa zuciyarta ta buga.
Wajen Oban ta koma da isarta ta zub'e a kasa kafin ta Masa bayani yace mata "Naeema ce ta fasa zuwa shiyasa haka ta faru ga yarki duk iya k'ok'arina dan na ga na ingiza ta tazo taurin kanta yasa ta fasa zuwa matar Nan tana da wahalar shaani bansan ya akeyi take tsallake duk abinda mu ka mata ba yanzu abinda za'ayi kiyi Sauri kije tasha Inda Kika binne layyan nan ki hak'o ki kawo min nayi aikin da Asmau zata dawo daidai.
Da balain sauri ta mik'e ta nufi Tasha dan ta d'auko layyar da ta binne sai dai tana Isa ta kasa gane Inda ta binne layyar.
Kamar zautaciya ha ka ta ringa bin waje waje tana tonowa mutane sai kallonta suke.
Mutanen da yawa sun d'auka itama hauka cewa tayi hakane yasa aka fitar da ita daga tashar ta karfi haka ta Kara komawa wajen Oban tana kuka akan bata gane wajen da ta binne layyar ba ya taimaka Mata yayi aikin da yarta zata dawo daidai.
Oban haka ya hau tsubbuce tsubbuce ganin ba abinda zai iya yi akai yasa ya d'ago ya hau cewa ta nemo Abubuwan daya San ba yanda zaayi ta samo su Koda kudinta.
Safiyya haukacewa ne.kawai bata yi ba.
Haka ta koma gida tana rusar kuka.
Tsanar Naeema da San ma rabata da ranta na darsuwa a ranta har yau Bata ga ribar data ci akan Naeema ba duk abinda take Mata kanta yake dawowa tunaninta bai tab'a bata Allah ne ya tsayawa Naeema Sharrinta ke komawa kanta ba hasali gani take duk abinda ya sameta laifin Naeema ne
Bashir babban danta babban barawone, Asmau yanzu ta haukace Hauwa ga ta Nan kamar ba mutum ba Safiyya da Rabia jaririyar ta kawai ne wani Abu bai same su ba duk wanan tashin hankalin ta dalilin Naeema ne dan haka ta Sha alwashin sai dai idan mutuwa tayi sai ta samu cikar burinta akan Naeema zata samu kwanciyar hankali
Dak'yar ta samu wasu matasa Suka kamo Mata Asmau da sai da tayi sati uku a waje tana bin bola tana bin mutane a guje tsirara ba kaya a jikinta
Abinka da budurwa a haukace haka aka rabata da budurcinta kafin Safiyya ta gano Inda take ta saka a kamo Mata ita ta saka ta a d'akin da ta kulle hauwa ta datse da mukulli.
A gaban idon Safiyya takwararta Safiyya ta fara bin mazan.