Sashe 27
Naga Ta Kaina Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Safiyya jiki a sanyaye tace mata "Hmm Umma mutumin ya iya aiki Dan ko shegiyar Shugaba Bata kamo kafarsa a iya aiki ba sai dai matsalarsa sai ka ajiye Masa mugun kudi Mai balain yawa Dan yau ma sai danaga Naeema da su Zahiraa Kwaryar ruwansa bance Masa komai ba ya hau bani labarin komai game damu da abinda muke San muyiwa Naeeman
Sai dai a dubawar da yayi Yaya Naseer baya gidan aunty naeema Yana wajen aikinsa anan yake.kwana kamar dai sunyi fada da Naeema ne"
"Hmmm daya kwana a gidanta da Kar ya kwana a gidanta wlh sai Naga bayanta tunda har ta koremu daga gidanta Badai yanzu tayi kib'a ta samu kwanciyar hankali tana ganin yaranta Agaban ta zuciyarta na sanyi ba zata Gane kurenta Dan ko cewa nayi a Kona arzikin ta bazata wani damu ba idan tana ganin yaranta agabanta Amma idan na hargitsa Mata lissafi fa zata Gane shayi ruwane yanzu dai a Ina zamu samu kudi a Mana aikin Nan Kinga yau ma ko cinikin kosai bamuyi ba yanda na soya Haka na shigo dashi shi zai xama abincin darenmu"
Umma kiyi karyar rashin lafiya kawai kamar Zaki mutu Yaya Naseer da Tijjani su Shiga su fita su nemi kudi Dan na matsu Naeema ta fara hawaye da idonta wlh wlh Umma banida burin daya wuce na samu cikar burina akanta dukan da Yaya Naseer yamin duk sai na dau fansar sa Akan Naeema"........*NAGA TA KAINA*
*NA SADNAF*🌸🌸
®️ *_PURE MOMENT OF LIFE WRITERS_*
_{We Don't just entertain nd educate we also touch the heat of readers P.M.L}💪🏻_
*Free Novel*
*Page 48*
Tuni Hajara kuwa ta hau rashin lafiyar karya
Safiyya ta tasa cikinta gaba ta nufi gidan Tijjani duk a firgice Kamar gaske.
Wajen karfe biyar na yamma ta Isa gidan
Sai dai tana zuwa gabanta ya yanke ya Fadi.
Dan Naseer da Tijjani ta samu a k'ofar Gidan suna zaune a Kan tabarma
Tuni jkinta ya dau rawa kamar ta juya Dan idan akwai Wanda take balain tsoro Bai wuce Naseer ba sosai take.ganin kiyayar da yake Mata a idonsa.
Sam Bata kawo zata sameshi anan ba Dan so tayi ta gayawa Tijjani shi Kuma ya gayawa wa Naseer.
Har ta juya zata koma ta tuna yanda take San ta samu cikar burinta akan Naeema.
Wajensu ta nufa tana matsar hawaye kamar irin ta Dade tana kukan Nan
Tana Isa gabansu ta zub'e ta hau sheshek'ar kuka tana "Yaya Tijjani Yaya Naseer umma na kwance tun jiya ba lafiya sai suma.take.ku taimaka Mana Kar ta mutu"
Naseer Bai kalli Inda take ba Dan sabida tsanar da yayiwa Safiyya yasa ma Baya Shiga gidan ko kadan Baya San ganinta.
Sai dai ya tura a kaiwa Hajara Dan kudin kashewa
Wani irin kallo Tijjani ya watsawa Safiyya dake.ta sheshek'a.yana "toh Dan Bata da lafiya shiyasa Zaki dira gabanmu Haka a firgice ba Sallama yanzu da Kika zo Nan mu zamu Bata lafiya uban me ya Hana ki kaita asibiti da yanzu bama Nan ya zakiyi kenan"?
"Yaya banida ko sisi shiyasa ban kaita asibiti ba"
Tsaki Tijjani yayi ya k'au da.kai Yana Allah ya sauwake
Naseer kuwa ya saka hannunsa a Aljihu ya Ciro duk kudin dake jikinsa ya mik'awa Tijjani Yana Bata ta Kai ta asibiti gobe na dubota Dan yau aikin kwana nake"
"Kai kake wahalar da kanka Yaya Naseer Ni ban yarda da shegiyar yarinya Nan ba tashi muje Naga jikin nata
Ya maidawa Naseer kudinsa.
Safiyya mik'ewa tayi da Sauri tana ji kamar ta rufe Tijjani da duka a ranta kuma sai zagin Naseer da shima take Jin kiyayarsa a ranta take bakin cikinta ma ko kallonta baiyi ba ballantana yayi tunanin binta suje gidan Hajara ta tilasta Masa Nemo kudi ya kawo Mata Dan.tasan Tijjani shegen kansa ne Bai Zama lailai ya bada ko.sisi.ba.
Tana ji tana gani suka hayye vespan Suka tafi
Naseer Kuma ya mik'e ya nufi titi dan.ya koma wajen aiki
Tijjani.ke tilasta Masa zuwa.gidansa cin.abincin Rana Dan ba Abunda ya b'oye Masa game da abinda ya had'ashi da Naeema da hutun da yake so ya Bata tasamu kwanciyar hankali kafin ya koma gidan.
Safiyya ce tayi ta Masa kwatance har suka iso gidan
Yanda Tijjani ya had'e.rai Yasa tayi gaba ya bita a baya tana Addu'a Allah yasa Hajaran a kwance take Kar ta tona musu asiri.
Sai dai suna zuwa suka ga Hajara tayi dare dare a tsakiya d'akin tana ta zabga Loma abincin da ta siya Dan taci kafin Safiyya ta dawo Dan idan ba cika cikinta tayi ba Safiyya na iya rabata da kudin hannunta ta siyi abinci ita Kuma ta barta da Shan garin kwaki ko sandararen kosai.
Shigowar su Tijjani yasa ta ture abincin da Sauri ta hau yamutsa.fuska
Tijjani kuwa Safiyya ya kalla Yana "Inaga daga fitarki umma ta samu lafiya ko tunda gashi har abinci Naga take ci Umma ya jikin naki Tijjani yace Yana guntsa dariyar Dan sosai ta dage take yamutsa fuska.tana kakarwa ga hannunta duk.miya da Gefen bakinta
Safiyya kuwa kamar ta fashe Dan bakin ciki sai hararar Hajaran take.
Tijjani kuwa ya Kara cewa " toh nidai Bari na tafi Umma Bari na siyo Miki pcm na kawo Miki inaga zazzabi ne"
Bakin ciki ne yasa Hajara mik'ewa ta hau zagin Tijjani
Tijjani kuwa ya karasa Kan tabarmar ya zauna Yana dariya
"Ka dauka.wasa nake maka ko ka tashi ka fitarmin daga gida.
Wlh yanda nakejin zuciyata Tijjani Zan iya fasa.maka Kai
Tijjani hannun Hajara.ya ruk'o.da k'arfi Yana cigaba da dariya har.sai daya zaunar da ita Yana
"Allah ya bar.mana ke hajiarmu kiyi hakuri muyi magana"
"Umma Dan Allah Dan annabi na hadaki da girman Allah ki daina duk abinda kike wa Yaya Naseer da matarsa Umma na rasa Mai Yaya Naseer ya Miki Kika saka shi a gaba kika.hana shi zaman lafiya da matarsa,
Umma yanda kike da hakki Akan Yaya Naseer shima Yana da hakki akanki Umma karki biyewa tsinaniya yarinya Nan ta Kai ki ta baro tun muna Yara nasan yarinya Nan Shaidaniya ce babu alheri sam.a ranta Umma komai Naeema ta Miki ya Kamata ace kin hakura ko Dan zuria dake tsakanin ita da Yaya Naseer a iya sanina ba abinda ta Miki shima.yaya Naseer ba Abunda ya Miki da ya cancanci Abubuwan da kike Masa Umma har gidansa daya rage Masa kuka.siyar da.ke da shegiyar.yarinya Nan Umma idan ba Yaya Naseer ba wa zakuyi.wa.haka ya barku"?
"Umma duniya ga ba gidan Zama.bane wlh watarana dole.mu mutu mu koma ga Allah Allah ya hallicemu ne Dan mu bauta Masa Umma.Allah baya san.zalinci ki daina amfani da.ikon da Allah ya Baki akan yaran ki.ki ringa cutar.dasu Umma Ni.ba yaro bane.duk.abinda.kikeyi ba akan daidai.kikeyi.ba ya Kamata ki gyara.kafin lokaci ya kure Miki Umma yau ba Dan kin Kona dukiyar Yaya Naseer ba da kema.kanki Baki tsinci kanki a irin wanan gidan Sabida wani.biyan bukatarki kiyi.karyar.ciwo ba umma nidai shawara ce nake Baki kibi Allah da manzonsa.ki tsarkake zuciyarki ki zauna da.kowa.lafiya ki koma.ga Allah kalau Umma mutum.da kansa yake Gina lahirarsa idan ya gina da kyau kiga da kyau idan ma.baki Gina da.kyau ba Umma ke Kadai Zaki zauna a kabarinki ki guji.hawayen.wanda Kika zalunta Dan idan.ya barki da Allah wlh Sai Allah ya saka Masa ko bajima ko ba Dade Umma wlh akwai rayuwa Bayan mutuwa wayanda suke kwance a kabarinsu karki gansu a kwance ki dauka bacci sukeyi wlh rayuwa ce sukeyi Mai tsayi cike da irin Rayuwar da.sukayi a duniya Wala khairan ko sharran
"Umma.kiringa sallah kiringa azumi ko Zaki samu haske a rayuwarki ke Kuma Safiyya Ina tausaya Miki wlh Dan ke macece bakisan ya gaba Zata kasance Miki ba nasan halinki gabaki daya daga auren da kikayi Kika fito.ya isheki ishara.kigane ba akan daidai kike ba duniya gidan aro ce duk sharrin da kikayi ko Wanda Zaki saka ayi wlh zai dawo kanki ko bajima.ko ba Dade.
Umma Dan Allah kiyi hakuri ki yarda makamanki Allah yayi aure Bai Kare tsakanin Yaya Naseer da Naeema ba ki Sanya musu albarka sukoma su zauna idan Baki sani ba ki sani Yaya Naseer Yana d'auke da hawan jini tunda kuka siyar Mai da gidansa yake fama da ciwon kirji umma.naseer dinan ke Kika haife shi ya Kamata ki tausaya.masa iya abinda Kika Masa ma.ya Isa Ni Zan tafi umma.ga wanan ba yawa Zan ringa lek'o ku akai akai"
Daga haka Tijjjani.ya mike ya fice daga gidan.batare da ya ko kalli Safiyya data sada Kai tana tsine Masa ba.
Hajara kuwa kamar wacce aka sawa Gam aka like Mata Baki Haka ta bi Tijjani da kallo Yana fita
Safiyya taja uban Tsaki Tana "kawai Dan ance su kawo kudi ya hau waazi sabida tsinannen rowa ke Kuma Umma sai kikayi shiru Kamar bakida Baki"
"Taya duk abinda Naeema ta.mana ma.mu kyalleta korarmu fa tayi.daga gidanta Yaya Naseer ya zabeta akanki daya rabu da ita har.ya gwammace ki Masa baki keda danki wata ta kwace Miki shi nidai karki sake ki saurari wanan Yaya Tijjanin bakinsa daya da Yaya Naseer Naeema ma.tana ganin Haka zatace taci Galaba akanki"
Hajara sosai maganganun tijjani.suka shigeta hakane yasa jikinta Yi sanyi idan akwai abinda taji ba dadi Bai wuce Naseer data zalinta ba ta hanyar siyar Masa da gidansa
Amma Naeema Kam ba abinda zaayi taji tana Santa Dan abune kamar ya tsaya Mata a kahon zuciya har sai ta fito dashi zata ji dadi fitowar kuwa shine ta samu cikar burinta akan ganin Bayan Naeema da take ganin ma duk halin da take ciki yanzu itace sila maganganun Safiyya Kuma ya Kara.tunzurata tana ganin tabbas idan ta bar Naeema ma taci Galaba a kanta abu daya ne tasan zatayi shine ta daina takurawa Naseer akan Naeema Amma fa Naeema sai ta kwashi kashinta a hannu
Sannan sallah da azumi da Tijjani ya Bata shawarar ta ringayi zata ringayi Dan babanta cikakken musulmine Mai addini ko Kafin ta hadu da Yan kungiya tana sallah shigarta kungiya yasa ta daina sallah Amma yanzu zata cigaba da sallah da duk wani Abu da musulmi zaiyi na ibada tunda Bata cikin kungiya yanzu.
A takaice Safiyya sai data Kara taso da maganar kudurinsu Akan Naeema data ga Hajara tayi wani sanyi
Sai dai a dubawar da yayi Yaya Naseer baya gidan aunty naeema Yana wajen aikinsa anan yake.kwana kamar dai sunyi fada da Naeema ne"
"Hmmm daya kwana a gidanta da Kar ya kwana a gidanta wlh sai Naga bayanta tunda har ta koremu daga gidanta Badai yanzu tayi kib'a ta samu kwanciyar hankali tana ganin yaranta Agaban ta zuciyarta na sanyi ba zata Gane kurenta Dan ko cewa nayi a Kona arzikin ta bazata wani damu ba idan tana ganin yaranta agabanta Amma idan na hargitsa Mata lissafi fa zata Gane shayi ruwane yanzu dai a Ina zamu samu kudi a Mana aikin Nan Kinga yau ma ko cinikin kosai bamuyi ba yanda na soya Haka na shigo dashi shi zai xama abincin darenmu"
Umma kiyi karyar rashin lafiya kawai kamar Zaki mutu Yaya Naseer da Tijjani su Shiga su fita su nemi kudi Dan na matsu Naeema ta fara hawaye da idonta wlh wlh Umma banida burin daya wuce na samu cikar burina akanta dukan da Yaya Naseer yamin duk sai na dau fansar sa Akan Naeema"........*NAGA TA KAINA*
*NA SADNAF*🌸🌸
®️ *_PURE MOMENT OF LIFE WRITERS_*
_{We Don't just entertain nd educate we also touch the heat of readers P.M.L}💪🏻_
*Free Novel*
*Page 48*
Tuni Hajara kuwa ta hau rashin lafiyar karya
Safiyya ta tasa cikinta gaba ta nufi gidan Tijjani duk a firgice Kamar gaske.
Wajen karfe biyar na yamma ta Isa gidan
Sai dai tana zuwa gabanta ya yanke ya Fadi.
Dan Naseer da Tijjani ta samu a k'ofar Gidan suna zaune a Kan tabarma
Tuni jkinta ya dau rawa kamar ta juya Dan idan akwai Wanda take balain tsoro Bai wuce Naseer ba sosai take.ganin kiyayar da yake Mata a idonsa.
Sam Bata kawo zata sameshi anan ba Dan so tayi ta gayawa Tijjani shi Kuma ya gayawa wa Naseer.
Har ta juya zata koma ta tuna yanda take San ta samu cikar burinta akan Naeema.
Wajensu ta nufa tana matsar hawaye kamar irin ta Dade tana kukan Nan
Tana Isa gabansu ta zub'e ta hau sheshek'ar kuka tana "Yaya Tijjani Yaya Naseer umma na kwance tun jiya ba lafiya sai suma.take.ku taimaka Mana Kar ta mutu"
Naseer Bai kalli Inda take ba Dan sabida tsanar da yayiwa Safiyya yasa ma Baya Shiga gidan ko kadan Baya San ganinta.
Sai dai ya tura a kaiwa Hajara Dan kudin kashewa
Wani irin kallo Tijjani ya watsawa Safiyya dake.ta sheshek'a.yana "toh Dan Bata da lafiya shiyasa Zaki dira gabanmu Haka a firgice ba Sallama yanzu da Kika zo Nan mu zamu Bata lafiya uban me ya Hana ki kaita asibiti da yanzu bama Nan ya zakiyi kenan"?
"Yaya banida ko sisi shiyasa ban kaita asibiti ba"
Tsaki Tijjani yayi ya k'au da.kai Yana Allah ya sauwake
Naseer kuwa ya saka hannunsa a Aljihu ya Ciro duk kudin dake jikinsa ya mik'awa Tijjani Yana Bata ta Kai ta asibiti gobe na dubota Dan yau aikin kwana nake"
"Kai kake wahalar da kanka Yaya Naseer Ni ban yarda da shegiyar yarinya Nan ba tashi muje Naga jikin nata
Ya maidawa Naseer kudinsa.
Safiyya mik'ewa tayi da Sauri tana ji kamar ta rufe Tijjani da duka a ranta kuma sai zagin Naseer da shima take Jin kiyayarsa a ranta take bakin cikinta ma ko kallonta baiyi ba ballantana yayi tunanin binta suje gidan Hajara ta tilasta Masa Nemo kudi ya kawo Mata Dan.tasan Tijjani shegen kansa ne Bai Zama lailai ya bada ko.sisi.ba.
Tana ji tana gani suka hayye vespan Suka tafi
Naseer Kuma ya mik'e ya nufi titi dan.ya koma wajen aiki
Tijjani.ke tilasta Masa zuwa.gidansa cin.abincin Rana Dan ba Abunda ya b'oye Masa game da abinda ya had'ashi da Naeema da hutun da yake so ya Bata tasamu kwanciyar hankali kafin ya koma gidan.
Safiyya ce tayi ta Masa kwatance har suka iso gidan
Yanda Tijjani ya had'e.rai Yasa tayi gaba ya bita a baya tana Addu'a Allah yasa Hajaran a kwance take Kar ta tona musu asiri.
Sai dai suna zuwa suka ga Hajara tayi dare dare a tsakiya d'akin tana ta zabga Loma abincin da ta siya Dan taci kafin Safiyya ta dawo Dan idan ba cika cikinta tayi ba Safiyya na iya rabata da kudin hannunta ta siyi abinci ita Kuma ta barta da Shan garin kwaki ko sandararen kosai.
Shigowar su Tijjani yasa ta ture abincin da Sauri ta hau yamutsa.fuska
Tijjani kuwa Safiyya ya kalla Yana "Inaga daga fitarki umma ta samu lafiya ko tunda gashi har abinci Naga take ci Umma ya jikin naki Tijjani yace Yana guntsa dariyar Dan sosai ta dage take yamutsa fuska.tana kakarwa ga hannunta duk.miya da Gefen bakinta
Safiyya kuwa kamar ta fashe Dan bakin ciki sai hararar Hajaran take.
Tijjani kuwa ya Kara cewa " toh nidai Bari na tafi Umma Bari na siyo Miki pcm na kawo Miki inaga zazzabi ne"
Bakin ciki ne yasa Hajara mik'ewa ta hau zagin Tijjani
Tijjani kuwa ya karasa Kan tabarmar ya zauna Yana dariya
"Ka dauka.wasa nake maka ko ka tashi ka fitarmin daga gida.
Wlh yanda nakejin zuciyata Tijjani Zan iya fasa.maka Kai
Tijjani hannun Hajara.ya ruk'o.da k'arfi Yana cigaba da dariya har.sai daya zaunar da ita Yana
"Allah ya bar.mana ke hajiarmu kiyi hakuri muyi magana"
"Umma Dan Allah Dan annabi na hadaki da girman Allah ki daina duk abinda kike wa Yaya Naseer da matarsa Umma na rasa Mai Yaya Naseer ya Miki Kika saka shi a gaba kika.hana shi zaman lafiya da matarsa,
Umma yanda kike da hakki Akan Yaya Naseer shima Yana da hakki akanki Umma karki biyewa tsinaniya yarinya Nan ta Kai ki ta baro tun muna Yara nasan yarinya Nan Shaidaniya ce babu alheri sam.a ranta Umma komai Naeema ta Miki ya Kamata ace kin hakura ko Dan zuria dake tsakanin ita da Yaya Naseer a iya sanina ba abinda ta Miki shima.yaya Naseer ba Abunda ya Miki da ya cancanci Abubuwan da kike Masa Umma har gidansa daya rage Masa kuka.siyar da.ke da shegiyar.yarinya Nan Umma idan ba Yaya Naseer ba wa zakuyi.wa.haka ya barku"?
"Umma duniya ga ba gidan Zama.bane wlh watarana dole.mu mutu mu koma ga Allah Allah ya hallicemu ne Dan mu bauta Masa Umma.Allah baya san.zalinci ki daina amfani da.ikon da Allah ya Baki akan yaran ki.ki ringa cutar.dasu Umma Ni.ba yaro bane.duk.abinda.kikeyi ba akan daidai.kikeyi.ba ya Kamata ki gyara.kafin lokaci ya kure Miki Umma yau ba Dan kin Kona dukiyar Yaya Naseer ba da kema.kanki Baki tsinci kanki a irin wanan gidan Sabida wani.biyan bukatarki kiyi.karyar.ciwo ba umma nidai shawara ce nake Baki kibi Allah da manzonsa.ki tsarkake zuciyarki ki zauna da.kowa.lafiya ki koma.ga Allah kalau Umma mutum.da kansa yake Gina lahirarsa idan ya gina da kyau kiga da kyau idan ma.baki Gina da.kyau ba Umma ke Kadai Zaki zauna a kabarinki ki guji.hawayen.wanda Kika zalunta Dan idan.ya barki da Allah wlh Sai Allah ya saka Masa ko bajima ko ba Dade Umma wlh akwai rayuwa Bayan mutuwa wayanda suke kwance a kabarinsu karki gansu a kwance ki dauka bacci sukeyi wlh rayuwa ce sukeyi Mai tsayi cike da irin Rayuwar da.sukayi a duniya Wala khairan ko sharran
"Umma.kiringa sallah kiringa azumi ko Zaki samu haske a rayuwarki ke Kuma Safiyya Ina tausaya Miki wlh Dan ke macece bakisan ya gaba Zata kasance Miki ba nasan halinki gabaki daya daga auren da kikayi Kika fito.ya isheki ishara.kigane ba akan daidai kike ba duniya gidan aro ce duk sharrin da kikayi ko Wanda Zaki saka ayi wlh zai dawo kanki ko bajima.ko ba Dade.
Umma Dan Allah kiyi hakuri ki yarda makamanki Allah yayi aure Bai Kare tsakanin Yaya Naseer da Naeema ba ki Sanya musu albarka sukoma su zauna idan Baki sani ba ki sani Yaya Naseer Yana d'auke da hawan jini tunda kuka siyar Mai da gidansa yake fama da ciwon kirji umma.naseer dinan ke Kika haife shi ya Kamata ki tausaya.masa iya abinda Kika Masa ma.ya Isa Ni Zan tafi umma.ga wanan ba yawa Zan ringa lek'o ku akai akai"
Daga haka Tijjjani.ya mike ya fice daga gidan.batare da ya ko kalli Safiyya data sada Kai tana tsine Masa ba.
Hajara kuwa kamar wacce aka sawa Gam aka like Mata Baki Haka ta bi Tijjani da kallo Yana fita
Safiyya taja uban Tsaki Tana "kawai Dan ance su kawo kudi ya hau waazi sabida tsinannen rowa ke Kuma Umma sai kikayi shiru Kamar bakida Baki"
"Taya duk abinda Naeema ta.mana ma.mu kyalleta korarmu fa tayi.daga gidanta Yaya Naseer ya zabeta akanki daya rabu da ita har.ya gwammace ki Masa baki keda danki wata ta kwace Miki shi nidai karki sake ki saurari wanan Yaya Tijjanin bakinsa daya da Yaya Naseer Naeema ma.tana ganin Haka zatace taci Galaba akanki"
Hajara sosai maganganun tijjani.suka shigeta hakane yasa jikinta Yi sanyi idan akwai abinda taji ba dadi Bai wuce Naseer data zalinta ba ta hanyar siyar Masa da gidansa
Amma Naeema Kam ba abinda zaayi taji tana Santa Dan abune kamar ya tsaya Mata a kahon zuciya har sai ta fito dashi zata ji dadi fitowar kuwa shine ta samu cikar burinta akan ganin Bayan Naeema da take ganin ma duk halin da take ciki yanzu itace sila maganganun Safiyya Kuma ya Kara.tunzurata tana ganin tabbas idan ta bar Naeema ma taci Galaba a kanta abu daya ne tasan zatayi shine ta daina takurawa Naseer akan Naeema Amma fa Naeema sai ta kwashi kashinta a hannu
Sannan sallah da azumi da Tijjani ya Bata shawarar ta ringayi zata ringayi Dan babanta cikakken musulmine Mai addini ko Kafin ta hadu da Yan kungiya tana sallah shigarta kungiya yasa ta daina sallah Amma yanzu zata cigaba da sallah da duk wani Abu da musulmi zaiyi na ibada tunda Bata cikin kungiya yanzu.
A takaice Safiyya sai data Kara taso da maganar kudurinsu Akan Naeema data ga Hajara tayi wani sanyi