Sashe 12
Naga Ta Kaina Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Yana tsayawa suka Shiga motar da Sauri a daidai lokacin da Murja ta sauka itama daga Kan vespan ta hau tsyaar da kwandastan Zahira kuwa ta hau rokansa Kar ya tsaya kashe su zatayi basu kuwa tsaya ba driver ya ja bus din Suka tafi
Murja kuwa ta tari wani bus din tabi bayansu.......
Wlh biki muke wata danake Jin kunya sisi mama ta roki nayi typing ko ba yawa to gashi Nan nayi da yawa
[7/3, 10:19 PM] Zannura: *NAGA TA KAINA*
*NA SADNAF*🌸🌸
®️ *_PURE MOMENT OF LIFE WRITERS_*
_{We Don't just entertain nd educate we also touch the heat of readers P.M.L}💪🏻_
*Free Novel*
*Page 39*
*Naeema*
Wani irin rashin lafiya Waleed ya ringayi daya dagamin min hankali duk yanda naso zuwa gadon Kaya gidan Aunty Dan Naga yarana sai ban samu zuwa ba sabida zaryar asibitin da nake fama dashi wani irin kuraje ne suka feso Masa kananu ga Kashi da yake yawan yi.
Ko no-no sai nayi dagaske yake Sha shima Yana Sha wani zubin Haka zai ta kwara amai daddare kuwa Haka nake zaman dirshan Ina jijjiga shi Dan kuka yake kwana yi duk magangunan da nake bashi Banga alamar Yana Jin sauki ba sosai hankalina ya rabu gida biyu ga na rashin lafiya Waleed ga na yarana danakeji Kamar na mutu sabida kewansu.
Idan bacci ya saci daukana kuwa Haka Zan hau mafarki dasu Zahira suna kuka suna mikomin hannu wani zubin Kuma Wai sai Naga suna gudu wata Mata na binsu da wuka.
Sosai nakejin Kamar yarana suna cikin mawuyacin Hali ya zama Dole naje Koda kuwa Waleed din bashida lafiya.
Sai dai abinda ya hanani zuwa gidan aunty shine wani Mai maganin gargajiya da aka hadani dashi da ke hanyar Zaria da akace na Kai waleed wajensa zai Samu lafiya idan dai na Kai shi Dan Kamar cutar tasa Bata asibiti ba.
Banso zuwa ba sai da hassana ta dagemin akan naje suna da dangi acan na sauka a gidan
Har mai maganin ya Gama duba waleed Dan idan dai kaje baya Bari ka taho sai yaga alamar maganinsa ya maka aiki.
Baa San Raina ba Haka muka je kauyen da Waleed da kwatancen da Hassana tamin na Isa gidan yan uwansu
Da wata a gidan ta rakani wajen Mai maganin yana duba waleed kuwa ya hau hadamin magangunan gargajiya Yana a cikin kwana uku insha Allahu zanga canji na ringa kawo shi safe da yamma.
Cikin Ikon Allah kuwa da fara amfani da maganin Naga Waleed ya fara samun sauki
A madadin kwana uku Dana so yi sai gashi sai danayi satin
Sati dayan Nan danayi Allah yasan baa nutse nake ba ba kuma a hankalina nake ba sabida tunanin yarana Dan ban fasa mafarki dasu ba.
Ni nasan mafarkina wani zubin yana Zama gaske duk da Ina Taya yarana da Addu'a ya zama Dole Ina komawa naje na gansu.
Haka kuwa akayi Ina dawowa washegari da sassafe na goya Waleed na saka nikab na nufi gadon Kaya
Gidan aunty na Isa kaina tsaye.
Lokacin zuwansu makaranta baiyi ba hakane yasa muka ringa dan tab'a Hira da ita hankalina gabadaya Yana Kan agogo uku na yi kuwa Yara suka fara cika k'ofar gidan
Ni kuwa tsabar matsuwa San naga yarana haka na saka nikaf naje na tsaya a bakin kofa Ina kallon duk Yan makarantar da suka ringa zuwa .
Duk yanda aunty tayi dani Akan na zauna na ci abinci Kar na damu har cikin gida zata kirasu k'in saurarenta nayi ahaka nayi tsayuwar awa daya kafin na hango Minal Humaira da Raheema sun nufo makaranta hannunsu rik'e Dana juna.
Uniform dinsu yayi wani irin dati ko wankewa baayi ba bana Jin ma ko wanka sunyi Raheema ma sai tsince tsince take a kasa tana kaiwa bakinta Minal na hanata.
Hawaye.ne Suka hau zubomin kirjina na bugawa da Sauri wai da Raina yarana Suka Zama Haka toh Ina Zahira da Nadeeya
Na Kara dage wuyana ko Zan gansu daga bayansu sai dai Banga Mai Kama dasu ba har su Minal din Suka karaso suka zauna Akan tabarma sosai naji hankalina ya tashi na fara k'ok'arin fita wajensu.
Aunty dake gefena a tsaye ta rikemin hannu tana na koma ciki Bari ta fita ta kirasu.
Da sauri na Shiga palon aunty na zauna sosai na matsu da su shigo gashi aunty ta Hana ni cire nikaf din fuskata
Tunani kawai nake mai ya Hana su Zahira zuwa makaranta ko Aiki Safiyya da Umma suka saka su shiyasa Suka Hana su zuwa.ko dai Kuma dukansu ma Safiyya ko Umma keyi amma idan Naseer ya Bari aka ci zallin yarana bazan yafe masa ba sosai hawaye ya jika nikaf Dina Waleed kuwa na Kan kujera Yana ta baccinsa
Shigowar Aunty dasu Minal ne yasa na Kara Jin bugun zuciyata ya Karu ahaka na ringa rarraba idona Akansu tausayin yarana na rufeni sunyi wani cirko cirko dasu Kamar basu ba
Kamar na Isa wajensu Naga Aunty ta girgiza min Kai
Na daure na zauna na cigaba da kallonsu Ina adduar Aunty ta musu tambayar dake Raina
Abinci Aunty ta d'auko musu a faranti
Tana direwa suka hau ci Kamar wayanda Basu tab'a cin abinci ba aunty a gefena ta zauna ta Dan matsa hannuna sabida sheshekar kukana dake fitowa Ana ji Dan sosai naji zuciyata ta karye da ganin yarana a yanayin Nan
Dubi yanda Raheema ta zama bak'a yarinyar da duk yayana ba Mai farinta
Dayake cire hijabinsu sukayi kitson kansu ma ya balain tsufa ko tsagan baa gani
"Minal Dama Baku ci abinci bane"?
Aunty tace tana Kara Dan tattab'a hannuna alamar Kar nayi magana
"Munci bamu koshi bane"
"Waye ya Baku abincin"
"Mama ce ta bamu"( Haka suke cewa Umma )
"Ina Abbanku"?
"Baya Nan ya fita da sassafe "
"Bakuje makarantar boko bane"?
"Eee bamuje ba an koremu kudin makaranta"
"Ina Zahira da Nadeeya ya Banga sun zo makaranta ba sai ku kadai"?
Kirjina wani irin bugu yake a lokacin Dana ga Minal ta kalli Aunty tare da cire hannunta daga cikin abincin tana "Abba da Mama sunce sun b'ata mun daina ganinsu Aunty
Ummanmu ta tafi ta barmu Aunty zahira.ma da Nadeeya sun tafi sun barmu ba Mai Mana wanki da wanka kullum sai abbanmu yayi kuka daddare"?
"Innalillahi wa Inna ilaihi rajiun Aunty nashiga uku na lalace yarana sun b'ata Zahira da Nadeeya sun Bata fa"
Nace cikin azabar tashin hankali Ina mik'ewa tsaye
Muryata dasu Minal sukaji yasa suka Mik'e a tare cikin ihu sukace "Ummaaaaa"
Bansan lokacin Dana fashe da wani irin kuka ba na fusge nikaf din fuskata na durk'ushe na fara kuka
Yarana suka debo aguje suna ihun Umma Suka zo suka rungumeni gabadaya.
Minal kawai na iya rik'ewa Ina "Minal Mai kikace Kika ce Zahira da Nadeeya sun b'ata kamar ya sun b'ata Minal kinsan.mai kike cewa kuwa tun yaushe suka B'ata"?
"Umma sun Dade da b'ata mama ce ta Dora musu talla abinci shine Basu Kara dawowa ba Naji Abba yace an sace su"
Wani irin mik'ewa nayi na fara k'ok'arin nayi waje da gudu Aunty kuwa ta rik'eni Gam Ina "Ki cikani Aunty wlh yau sai dai su kasheni kina ji Zahira da Nadeeya sun B'ata aunty ta yaya yarana zasu B'ata wlh bazan yarda ba sun Dade suna min Abu Ina kyalesu Amma wlh bazan yarda su b'atarmin da yarana ba Mai na musu Haka suka tsaneni wlh gidan zanje aunty ki cikani"
Nace Ina ihun kuka Aunty kuwa ganin dagaske nake Yasa ta Kira alaramma mijinta
Ina balain Jin nauyi da kunyarsa Yana shigowa na nutsu Amma ban fasa kukana ba sai Kiran nashiga uku na lalace nake ko Waleed dake kuka ban kalla ba sai aunty ce take jijjiga shi su Minal kuwa manne min sukayi suna tsoron Kar na Kara tafiya na barsu
Aunty ce ta Kora Masa jawabin abinda ke faruwa
Shi kuwa cikin mamaki yace "Sun b'ata fa sukace Amma ai muna gaisawa da Naseer din Bai taba cemin sun b'ata ba Dan ko shekaranjiya Dana Kara tambayarsa yasu Zahira suka daina zuwa makaranta cemin yayi hutu ya Kai su Banga Kuma alamar tashin hankali a fuskarsa ba
Cikin kuka nace "wlh b'oyewa yake bayaso aji labarin sun b'ata Dan yasan zan iya jin labari Mallam nasan wacece uwar mijina wlh zata iya b'atarmin da yarana Dan Allah ku barni naje gidan da kaina su fitomin da yarana Haka ma Suka tab'a batar da Nadeeya dak'yar aka ganta Dama sun tsanesu Dan Allah Mallam kubarni naje da kaina"
Na karashe cikin ihun kuka Ina dafe kirjina Dana ji Yana min suya Wai yarana sun b'ata da Raina aka dorawa yarana talla Innalillahi wa Inna ilaihi rajiun
"Ki kwantar da hankalinki Naeema Bari na tura mmn Sadiya ta je gidan da kanta mubi komai a hankali insha Allahu Ina kyautata zaton hutun ya Kai su basu b'ata ba Bari taje ta dawo Muji ya sukayi da Yan gidan
Nidai Dan yamin Dole ne da tuni na kusa Isa gidan.
Aunty kuwa Hijabinta ta zura tayi waje.
Yarana kuwa Suka hau bani labari irin rayuwar da sukeyi da su Umma Umma dai Bata dukansu Amma Safiyya kam tana Kai musu duka a labarin ma da Minal ke bani dayake tana da surutu cewa tayi wani kullum.yana zuwa wajen Safiyya zance
Sam bana wani Gane maganar da Minal kemin zuciyata tana can wajen Aunty fatana ta dawo tacemin ta gansu Minal ce Bata San Mai take cewa ba
Raheema kuwa sai wani narke min take tana min kananan shagwaba Humaira kuwa hannuna ta rike Gam a cikin nata tana "Umma Dan Allah karki Kara tafiya ki barmu kinji"?
Aunty kuwa a lokacin data Isa gidan.
Da Sallama ta Shiga gidan
Hajara na zaune tana Shan garin kwaki da Yan canjin da Naseer ya Bata Safiyya Kuma tana can gefe tana cin abinci a farin roba da kana gani kasan na siyarwa ne shinkafa ne da Miya har da lemo taci uban kwalliya.
Ba Wanda ya amsa Sallamar da tayi
Safiyya kuwa har wani yatsina fuska tayi tana wa aunty kallon up and down tare da cewa "lafiya daga Ina"?
Murja kuwa ta tari wani bus din tabi bayansu.......
Wlh biki muke wata danake Jin kunya sisi mama ta roki nayi typing ko ba yawa to gashi Nan nayi da yawa
[7/3, 10:19 PM] Zannura: *NAGA TA KAINA*
*NA SADNAF*🌸🌸
®️ *_PURE MOMENT OF LIFE WRITERS_*
_{We Don't just entertain nd educate we also touch the heat of readers P.M.L}💪🏻_
*Free Novel*
*Page 39*
*Naeema*
Wani irin rashin lafiya Waleed ya ringayi daya dagamin min hankali duk yanda naso zuwa gadon Kaya gidan Aunty Dan Naga yarana sai ban samu zuwa ba sabida zaryar asibitin da nake fama dashi wani irin kuraje ne suka feso Masa kananu ga Kashi da yake yawan yi.
Ko no-no sai nayi dagaske yake Sha shima Yana Sha wani zubin Haka zai ta kwara amai daddare kuwa Haka nake zaman dirshan Ina jijjiga shi Dan kuka yake kwana yi duk magangunan da nake bashi Banga alamar Yana Jin sauki ba sosai hankalina ya rabu gida biyu ga na rashin lafiya Waleed ga na yarana danakeji Kamar na mutu sabida kewansu.
Idan bacci ya saci daukana kuwa Haka Zan hau mafarki dasu Zahira suna kuka suna mikomin hannu wani zubin Kuma Wai sai Naga suna gudu wata Mata na binsu da wuka.
Sosai nakejin Kamar yarana suna cikin mawuyacin Hali ya zama Dole naje Koda kuwa Waleed din bashida lafiya.
Sai dai abinda ya hanani zuwa gidan aunty shine wani Mai maganin gargajiya da aka hadani dashi da ke hanyar Zaria da akace na Kai waleed wajensa zai Samu lafiya idan dai na Kai shi Dan Kamar cutar tasa Bata asibiti ba.
Banso zuwa ba sai da hassana ta dagemin akan naje suna da dangi acan na sauka a gidan
Har mai maganin ya Gama duba waleed Dan idan dai kaje baya Bari ka taho sai yaga alamar maganinsa ya maka aiki.
Baa San Raina ba Haka muka je kauyen da Waleed da kwatancen da Hassana tamin na Isa gidan yan uwansu
Da wata a gidan ta rakani wajen Mai maganin yana duba waleed kuwa ya hau hadamin magangunan gargajiya Yana a cikin kwana uku insha Allahu zanga canji na ringa kawo shi safe da yamma.
Cikin Ikon Allah kuwa da fara amfani da maganin Naga Waleed ya fara samun sauki
A madadin kwana uku Dana so yi sai gashi sai danayi satin
Sati dayan Nan danayi Allah yasan baa nutse nake ba ba kuma a hankalina nake ba sabida tunanin yarana Dan ban fasa mafarki dasu ba.
Ni nasan mafarkina wani zubin yana Zama gaske duk da Ina Taya yarana da Addu'a ya zama Dole Ina komawa naje na gansu.
Haka kuwa akayi Ina dawowa washegari da sassafe na goya Waleed na saka nikab na nufi gadon Kaya
Gidan aunty na Isa kaina tsaye.
Lokacin zuwansu makaranta baiyi ba hakane yasa muka ringa dan tab'a Hira da ita hankalina gabadaya Yana Kan agogo uku na yi kuwa Yara suka fara cika k'ofar gidan
Ni kuwa tsabar matsuwa San naga yarana haka na saka nikaf naje na tsaya a bakin kofa Ina kallon duk Yan makarantar da suka ringa zuwa .
Duk yanda aunty tayi dani Akan na zauna na ci abinci Kar na damu har cikin gida zata kirasu k'in saurarenta nayi ahaka nayi tsayuwar awa daya kafin na hango Minal Humaira da Raheema sun nufo makaranta hannunsu rik'e Dana juna.
Uniform dinsu yayi wani irin dati ko wankewa baayi ba bana Jin ma ko wanka sunyi Raheema ma sai tsince tsince take a kasa tana kaiwa bakinta Minal na hanata.
Hawaye.ne Suka hau zubomin kirjina na bugawa da Sauri wai da Raina yarana Suka Zama Haka toh Ina Zahira da Nadeeya
Na Kara dage wuyana ko Zan gansu daga bayansu sai dai Banga Mai Kama dasu ba har su Minal din Suka karaso suka zauna Akan tabarma sosai naji hankalina ya tashi na fara k'ok'arin fita wajensu.
Aunty dake gefena a tsaye ta rikemin hannu tana na koma ciki Bari ta fita ta kirasu.
Da sauri na Shiga palon aunty na zauna sosai na matsu da su shigo gashi aunty ta Hana ni cire nikaf din fuskata
Tunani kawai nake mai ya Hana su Zahira zuwa makaranta ko Aiki Safiyya da Umma suka saka su shiyasa Suka Hana su zuwa.ko dai Kuma dukansu ma Safiyya ko Umma keyi amma idan Naseer ya Bari aka ci zallin yarana bazan yafe masa ba sosai hawaye ya jika nikaf Dina Waleed kuwa na Kan kujera Yana ta baccinsa
Shigowar Aunty dasu Minal ne yasa na Kara Jin bugun zuciyata ya Karu ahaka na ringa rarraba idona Akansu tausayin yarana na rufeni sunyi wani cirko cirko dasu Kamar basu ba
Kamar na Isa wajensu Naga Aunty ta girgiza min Kai
Na daure na zauna na cigaba da kallonsu Ina adduar Aunty ta musu tambayar dake Raina
Abinci Aunty ta d'auko musu a faranti
Tana direwa suka hau ci Kamar wayanda Basu tab'a cin abinci ba aunty a gefena ta zauna ta Dan matsa hannuna sabida sheshekar kukana dake fitowa Ana ji Dan sosai naji zuciyata ta karye da ganin yarana a yanayin Nan
Dubi yanda Raheema ta zama bak'a yarinyar da duk yayana ba Mai farinta
Dayake cire hijabinsu sukayi kitson kansu ma ya balain tsufa ko tsagan baa gani
"Minal Dama Baku ci abinci bane"?
Aunty tace tana Kara Dan tattab'a hannuna alamar Kar nayi magana
"Munci bamu koshi bane"
"Waye ya Baku abincin"
"Mama ce ta bamu"( Haka suke cewa Umma )
"Ina Abbanku"?
"Baya Nan ya fita da sassafe "
"Bakuje makarantar boko bane"?
"Eee bamuje ba an koremu kudin makaranta"
"Ina Zahira da Nadeeya ya Banga sun zo makaranta ba sai ku kadai"?
Kirjina wani irin bugu yake a lokacin Dana ga Minal ta kalli Aunty tare da cire hannunta daga cikin abincin tana "Abba da Mama sunce sun b'ata mun daina ganinsu Aunty
Ummanmu ta tafi ta barmu Aunty zahira.ma da Nadeeya sun tafi sun barmu ba Mai Mana wanki da wanka kullum sai abbanmu yayi kuka daddare"?
"Innalillahi wa Inna ilaihi rajiun Aunty nashiga uku na lalace yarana sun b'ata Zahira da Nadeeya sun Bata fa"
Nace cikin azabar tashin hankali Ina mik'ewa tsaye
Muryata dasu Minal sukaji yasa suka Mik'e a tare cikin ihu sukace "Ummaaaaa"
Bansan lokacin Dana fashe da wani irin kuka ba na fusge nikaf din fuskata na durk'ushe na fara kuka
Yarana suka debo aguje suna ihun Umma Suka zo suka rungumeni gabadaya.
Minal kawai na iya rik'ewa Ina "Minal Mai kikace Kika ce Zahira da Nadeeya sun b'ata kamar ya sun b'ata Minal kinsan.mai kike cewa kuwa tun yaushe suka B'ata"?
"Umma sun Dade da b'ata mama ce ta Dora musu talla abinci shine Basu Kara dawowa ba Naji Abba yace an sace su"
Wani irin mik'ewa nayi na fara k'ok'arin nayi waje da gudu Aunty kuwa ta rik'eni Gam Ina "Ki cikani Aunty wlh yau sai dai su kasheni kina ji Zahira da Nadeeya sun B'ata aunty ta yaya yarana zasu B'ata wlh bazan yarda ba sun Dade suna min Abu Ina kyalesu Amma wlh bazan yarda su b'atarmin da yarana ba Mai na musu Haka suka tsaneni wlh gidan zanje aunty ki cikani"
Nace Ina ihun kuka Aunty kuwa ganin dagaske nake Yasa ta Kira alaramma mijinta
Ina balain Jin nauyi da kunyarsa Yana shigowa na nutsu Amma ban fasa kukana ba sai Kiran nashiga uku na lalace nake ko Waleed dake kuka ban kalla ba sai aunty ce take jijjiga shi su Minal kuwa manne min sukayi suna tsoron Kar na Kara tafiya na barsu
Aunty ce ta Kora Masa jawabin abinda ke faruwa
Shi kuwa cikin mamaki yace "Sun b'ata fa sukace Amma ai muna gaisawa da Naseer din Bai taba cemin sun b'ata ba Dan ko shekaranjiya Dana Kara tambayarsa yasu Zahira suka daina zuwa makaranta cemin yayi hutu ya Kai su Banga Kuma alamar tashin hankali a fuskarsa ba
Cikin kuka nace "wlh b'oyewa yake bayaso aji labarin sun b'ata Dan yasan zan iya jin labari Mallam nasan wacece uwar mijina wlh zata iya b'atarmin da yarana Dan Allah ku barni naje gidan da kaina su fitomin da yarana Haka ma Suka tab'a batar da Nadeeya dak'yar aka ganta Dama sun tsanesu Dan Allah Mallam kubarni naje da kaina"
Na karashe cikin ihun kuka Ina dafe kirjina Dana ji Yana min suya Wai yarana sun b'ata da Raina aka dorawa yarana talla Innalillahi wa Inna ilaihi rajiun
"Ki kwantar da hankalinki Naeema Bari na tura mmn Sadiya ta je gidan da kanta mubi komai a hankali insha Allahu Ina kyautata zaton hutun ya Kai su basu b'ata ba Bari taje ta dawo Muji ya sukayi da Yan gidan
Nidai Dan yamin Dole ne da tuni na kusa Isa gidan.
Aunty kuwa Hijabinta ta zura tayi waje.
Yarana kuwa Suka hau bani labari irin rayuwar da sukeyi da su Umma Umma dai Bata dukansu Amma Safiyya kam tana Kai musu duka a labarin ma da Minal ke bani dayake tana da surutu cewa tayi wani kullum.yana zuwa wajen Safiyya zance
Sam bana wani Gane maganar da Minal kemin zuciyata tana can wajen Aunty fatana ta dawo tacemin ta gansu Minal ce Bata San Mai take cewa ba
Raheema kuwa sai wani narke min take tana min kananan shagwaba Humaira kuwa hannuna ta rike Gam a cikin nata tana "Umma Dan Allah karki Kara tafiya ki barmu kinji"?
Aunty kuwa a lokacin data Isa gidan.
Da Sallama ta Shiga gidan
Hajara na zaune tana Shan garin kwaki da Yan canjin da Naseer ya Bata Safiyya Kuma tana can gefe tana cin abinci a farin roba da kana gani kasan na siyarwa ne shinkafa ne da Miya har da lemo taci uban kwalliya.
Ba Wanda ya amsa Sallamar da tayi
Safiyya kuwa har wani yatsina fuska tayi tana wa aunty kallon up and down tare da cewa "lafiya daga Ina"?