Sashe 58
Naga Ta Kaina Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Wani mugun ihu na fasa na zub'e a kasa
Kamar wayanda aka Mana rasuwa Muka hau kuka Naseer ya mik'e ya shige dakinsa ya rufo kofarsa da mukulli
Zahira na farfadowa ta hau ihun kuka tana "Mai nayi haka a rayuwata nake ganin irin wanan jarrabawa sai ana dab da bikina sai a fasa Umma Mai nayi musu Abba Mai nayi laifine nazo a yarku?Mai yasa laifin wasu zai shafeni ?Umma a garin yaya Kika auri Abba kinsan basa sanki gashi yanzu ni da ban musu komai ba suna ta watsa min rayuwa kenan ni bazan yi Aure ba?daga wanan sai wanan Umma ban musu komai ba suka min turen Aljannu suka saka ban karasa makaranta ba iya haka bai Isa ba suka fitar dani a hayyacina nayita abubuwa yanzu Kuma na dawo daidai sunce bazan yi aure ba"?
Kuka Zahira keyi kamar zuciyarta zai fita
A fasa auren Khalid da Zahira nayi jinyar fiye da wata biyu a asibiti Allah ne yayi bazan yi ciwon B'arin jiki ba.
A takaice a haka shima Khalid ya tafi.
Yata aka cigaba da zuwa neman aurenta ana dab dayi sai a fasa bayan Khalid mutane biyu Suma.
Daga haka.zahira tace ta cire rai da aure
Ta rokeni.mu bar mai San Nadeeya ya turo neman aurenta Kar mu Hana shi sabida ita.
Tunda kamar ya matsu haka kuwa akayi saurayin Nadeeya Umar ya turo manyansa neman auren Nadeeya aka saka Rana wata uku
Calabar....
[8/26, 9:41 PM] Zannura: *NAGA TA KAINA*
*NA SADNAF*🌸🌸
®️ *_PURE MOMENT OF LIFE WRITERS_*
_{We Don't just entertain nd educate we also touch the heat of readers P.M.L}💪🏻_
*Free Novel*
Page 63
Safiyya
Fadar tashin hankali da damuwar da take ciki b'ata bakine dan ko baccin kirki bata iya yi Sabida masifar da yaranta ke ciki.
Asmau yanzu duk daurin da zata Mata sai ta kunce ta fito daga d'akin ta fita waje.
A haukacen ma haka maza ke nemanta idan ta daureta ta karfi da yaji haka maza ke biyota gidan ba kunya ba tsoron Allah ga tsokanarta da sukeyi da uwar mahaukaciya.
Abinda ya Kara daga Mata hankali bai wuce Bashir daya dawo gidan da Zama gabadaya ba ya Kori Asmau daga daki dayan data kulleta yayi zamansa a d'akin da macen da itama kana ganinta kasan Yar bariki ce ta ma girmi Bashir nesa ba kusa ba amma haka ta biyo bashir cikin gidan take zuba mulki San ranta Safiyya bata isa tayi magana ba.
Har wajen Oban taje akan a Mata maganin budurwar Bashir din da aka cewa hajiyayye Ashe itama hajiyayyen tana zuwa wajen Oban ya Kuma Santa karya yayi wa Safiyya akan idan yayi aiki akan hajiyayye zata iya hauakcewa akan dole ta hakura.
dan aikatau din da take zuwa yi ta samo abincin da zata saka wa cikinta da hauwa da tana Nan Kamar d'abba Kamar mutum tana samowa Bashir zai nada Mata duka ko shi ko budurwarsa hajiyayye.
Safiyya takwararta itama data gama barikin tsarabar ciki tayo Mata ta dawo gidan ta zauna.
Ga Yar Asmau Nana da Rabia yarta.
Taurin zuciya yasa Zuciyata bata buga ba.
Bashir haka zaiyi sata a biyoshi har gida Ana nemansa hajiyayye budurwarsa kayan mayye take siyarwa wani zubin aka ma su biyun wani zubin su tsere a kamata
Duk jikinta tabon dukan ne na Bashir takan tsine Masa ta Kara tsine Masa har ta ringa ayyanawa da irin rayuwar Nan da take da yaran da basu Mata albarka ba gwara duk mutuwa sukayi.
Bakin ciki daya Mata yawa ta nufi wajen Oban dan ya binciko mata halin da su Naeema suke ciki da take jinsu a kahon zuciyarta ba yanda zatayi tana Shan gararin rayuwa su Kuma su Sha iska Mai dadi.
Gani take duk Wanan masifar Naeema da Naseer su Suka jawo Mata ta Kuma yarda da zancen Oban da ta fara ganin kamar bai iya aiki ba daya ce Naeema itama ba zaune take ba tana zuwa wajen Mallamai suna Mata aiki shiyasa duk abinda suka Mata yake dawowa kanta.
Amfanin da Oban yake dan Mata yasa bata bar zuwa wajensa ba amma duk lokacin data samu kudi dole ta nemi wani bokan da zai mata mugun aiki ko ba Akan Naeema ba yarta Asmau ta samu Lafiya da hauwa da shi kansa Bashir din.
Bata da burin daya wuce su samu lafiya.
Jikewa tayi da gumi a lokacin da Oban ya nuna Mata wani yazo auren Zahira rashin Jin da tayi ne yasa aka fasa auren
Yanzu haka ga wani Dan shahararen Mai kudin ya fito neman aurenta har an kusa ma auren an mallakawa Naseer gida.
Oban ya Kara da "Yayanki zai dawo da arzikinsa har yafi na da ta silar Wanda zai auri yarinya Nan Dan aiki Mai kyau suke so su bashi.
Matarsa Kuma zatayi kudi itama har ta fita waje
Ba iya Kuma Zahira ba duka yaranta ba Mai auren karamin mutum"
Kasa magana tayi tsabar kad'uwar da tayi da tashin hankali Taya tana nan na abinci na neman gagararta Naeema da Naseer su Kuma suna neman zama masu kudi?
Taya yaranta daga mahaukaciya sai Mai bin maza da kungurmin barawo yaranta data ci mugun buri akansu ba Wanda ya mata albarka Amma yaran Naeema gasu Mai kudi ke nemansu ta silar Zahira ma har ana neman mallakawa Naseer gida
Ita tana nan a wulakance ta Zama kamar zararriya
Auren Zahira na nufin samun kwanciyar hankali Naeema da farincikinta
Ita Tana Nan tana Shan duka awajen bashir yaranta mata ba ma na kwarai ballantana ta sa Rai suma zasuyi aure inaaaa
Tace da k'arfi ta matsa kusa da Oban tana ruk'o hannayennsa tana "Yarinya Nan bana so tayi aure yanda yarana Suka wulakanta a gabana haka nake so yarinya Nan ta wulakanta a gaban Naeema bana San Naeema ta samu kwanciyar hankali daidai da second daya inaso yarta Zahira ta dauwwama a gabanta ba aure yanda naga alamar yarana haka zasu dawwama a gabana.
Inaso kayimin aikin da zaa ringa tsorata shi a nemi ma ransa har sai ya janye daga neman aurenta
Duk Wanda zai nemi Aurenta a ringa tsorata shi ko sai yaje wajen Zahira dab da aurensu ya ga Zahira na bashi tsoro har sai ya janye
Ba iya Zahira ba duka yaran naeema haka nakeso su dawwama a gabanta taji abinda nakeji a Zuciyata
Naseer a Kara saka Masa tsanar Waleed idan Zan samu ne Naseer nakeso ya Zama ajalin Waleed.
Duk wani Abu da zasu samu ta silar yaransu ya lalace ko gidan ma da kace Ana shirin basu idan an basu Kar yayi albarka har sai sun koma wanan karamin gidan.
Inaso Naeema ta Shiga ukunta ta lalace wanan shegiyar tsohuwar dake taimaka mata inaso!!!
"Kullll Oban yace da Sauri Yana Karki soma kiramin tsohuwar nan dan na gwada aiki akanta komai.nawa lalacewa zaiyi nadai San Tana gidan ban Isa na Mata komai ba.
Duk abinda kikace ayi yafi komai sauki zaayi Amma fa sai kin kawo kudin aiki dan iya jikinki bazai iya biyana ba"
"Duk Inda kudi suka Shiga Zan Nemo Oban kwanciyar hankalinta ne dai banaso"
Safiyya sai data had'a da satarwa hajiyayye kudinta data Shiga bandaki dan.tayi wanka ta kaiwa Oban ya Mata aikin.
Kullum tana hanyar zuwa dan taga halin da suke ciki ahaka har Khalid ya fasa auren Zahira da ranar zuciyarta ya kasance fess tana Jin inama Safiyya batayi cikin shege ba da tayi aiki akan khalid yazo ya aureta.
Duk halin da su Naeema ke ciki tana sane tana kuma da labari ta wajen Oban hakane yasa ta Kara dagewa wajen ganin Zahira batayi aure ba har dasu Nadeeya.
Hajara
Bata tab'a sanin haka ake samun kudi idan ana bara ba sai data fara daga fara baranta zuwa yanzu har ta Tara kudade masu yawa da Bata tab'a mafarkin samunsa ba.
Ko kad'an bata yi tunanin kama haya ba ta cigaba da zama a rumfar mahaukatan da ta Riga da ta saje dasu
Ciwon kafar da take fama dashi daya dan kumbura yasa mutane ke Kara tausayinta tana fita bara zasu hau Tara Mata kudi har da masu bata kayan sawa.
Sai data tabbatar da ta Tara kudin da yawa daddare ta hau shiga mutane tana neman Wanda zai mata aiki akan Naeeema da Safiyya da take ganin sune manyan makiyanta a duniya.
Tsohuwar unguwar da suka zauna ta nufa ta Kara da nausawa daji ko zata samu ganin shugabarsu ta matsafa da takejin da tana Nan da duk matsalarta ta Kau
Sai dai ta karaci bullayinta a dajin bata sameta ba a wajen fitowa ta hadu da dattijuwa da zasuyi saani da ita ta kada baki ta tambayeta ko tasan Wanda zai iya taimaka Mata Wala mallami ko boka
Dattijuwa kuwa cikin murmushi tace itama Nan tayi su tafi
Silar haduwar Hajara da kawarta kenan Mai irin halinta da ita Kuma kishiya take San taga bayanta.
Bokan shima bayarabe ne da suka Samu dan sunfi yawa acan garin
Duk kudaden baranta ta zub'ewa bokan.
Ta fara da "Inaso naga bayan matar Dana ta wahalar dani shekara da shekaru Muna Abu daya da ita ban taba cin Galaba a kanta ba sai da tayi ta tsallake duk abinda na mata iya haka bai isheta ba sai data rabani da d'ana har a cell yarinya Nan ta kullemu muka kwana inaso a tura Mata cutar da zaiyi ajalinta tayi mumunan rashin lafiya da zaa rasa maganinsa har sai ta mutu.
Dana Kuma ayi.min aiki da arzikinsa zai dawo ya sake aure na Mori arzikinsa.
Safiyya yata Kuma Ina so a watsa rayuwarta idan har ni Dana tsugunna na haifeta zata kora har tayi dambe dani inaso yaranta su Zama ajalinta ta rasa kwanciya hankalinta ta ringa Neman mutuwa ma mutuwa tak'i daukarta.
Wani mugun dariya ya kece dashi yace mata "An gama amma duk abinda ya biyo baya kiyi kuka da kanki"
Hajara kada Kai kawai take cikin farinciki a duk abinda tace ayi Mata idan har ta samu cikar burinta akan Naeema gani take burinta ya gama cika.
Bata damu da yanda bokan ke ta nanata Mata duk abinda ya biyo baya tayi kuka da kanta ba.
Kamar wayanda aka Mana rasuwa Muka hau kuka Naseer ya mik'e ya shige dakinsa ya rufo kofarsa da mukulli
Zahira na farfadowa ta hau ihun kuka tana "Mai nayi haka a rayuwata nake ganin irin wanan jarrabawa sai ana dab da bikina sai a fasa Umma Mai nayi musu Abba Mai nayi laifine nazo a yarku?Mai yasa laifin wasu zai shafeni ?Umma a garin yaya Kika auri Abba kinsan basa sanki gashi yanzu ni da ban musu komai ba suna ta watsa min rayuwa kenan ni bazan yi Aure ba?daga wanan sai wanan Umma ban musu komai ba suka min turen Aljannu suka saka ban karasa makaranta ba iya haka bai Isa ba suka fitar dani a hayyacina nayita abubuwa yanzu Kuma na dawo daidai sunce bazan yi aure ba"?
Kuka Zahira keyi kamar zuciyarta zai fita
A fasa auren Khalid da Zahira nayi jinyar fiye da wata biyu a asibiti Allah ne yayi bazan yi ciwon B'arin jiki ba.
A takaice a haka shima Khalid ya tafi.
Yata aka cigaba da zuwa neman aurenta ana dab dayi sai a fasa bayan Khalid mutane biyu Suma.
Daga haka.zahira tace ta cire rai da aure
Ta rokeni.mu bar mai San Nadeeya ya turo neman aurenta Kar mu Hana shi sabida ita.
Tunda kamar ya matsu haka kuwa akayi saurayin Nadeeya Umar ya turo manyansa neman auren Nadeeya aka saka Rana wata uku
Calabar....
[8/26, 9:41 PM] Zannura: *NAGA TA KAINA*
*NA SADNAF*🌸🌸
®️ *_PURE MOMENT OF LIFE WRITERS_*
_{We Don't just entertain nd educate we also touch the heat of readers P.M.L}💪🏻_
*Free Novel*
Page 63
Safiyya
Fadar tashin hankali da damuwar da take ciki b'ata bakine dan ko baccin kirki bata iya yi Sabida masifar da yaranta ke ciki.
Asmau yanzu duk daurin da zata Mata sai ta kunce ta fito daga d'akin ta fita waje.
A haukacen ma haka maza ke nemanta idan ta daureta ta karfi da yaji haka maza ke biyota gidan ba kunya ba tsoron Allah ga tsokanarta da sukeyi da uwar mahaukaciya.
Abinda ya Kara daga Mata hankali bai wuce Bashir daya dawo gidan da Zama gabadaya ba ya Kori Asmau daga daki dayan data kulleta yayi zamansa a d'akin da macen da itama kana ganinta kasan Yar bariki ce ta ma girmi Bashir nesa ba kusa ba amma haka ta biyo bashir cikin gidan take zuba mulki San ranta Safiyya bata isa tayi magana ba.
Har wajen Oban taje akan a Mata maganin budurwar Bashir din da aka cewa hajiyayye Ashe itama hajiyayyen tana zuwa wajen Oban ya Kuma Santa karya yayi wa Safiyya akan idan yayi aiki akan hajiyayye zata iya hauakcewa akan dole ta hakura.
dan aikatau din da take zuwa yi ta samo abincin da zata saka wa cikinta da hauwa da tana Nan Kamar d'abba Kamar mutum tana samowa Bashir zai nada Mata duka ko shi ko budurwarsa hajiyayye.
Safiyya takwararta itama data gama barikin tsarabar ciki tayo Mata ta dawo gidan ta zauna.
Ga Yar Asmau Nana da Rabia yarta.
Taurin zuciya yasa Zuciyata bata buga ba.
Bashir haka zaiyi sata a biyoshi har gida Ana nemansa hajiyayye budurwarsa kayan mayye take siyarwa wani zubin aka ma su biyun wani zubin su tsere a kamata
Duk jikinta tabon dukan ne na Bashir takan tsine Masa ta Kara tsine Masa har ta ringa ayyanawa da irin rayuwar Nan da take da yaran da basu Mata albarka ba gwara duk mutuwa sukayi.
Bakin ciki daya Mata yawa ta nufi wajen Oban dan ya binciko mata halin da su Naeema suke ciki da take jinsu a kahon zuciyarta ba yanda zatayi tana Shan gararin rayuwa su Kuma su Sha iska Mai dadi.
Gani take duk Wanan masifar Naeema da Naseer su Suka jawo Mata ta Kuma yarda da zancen Oban da ta fara ganin kamar bai iya aiki ba daya ce Naeema itama ba zaune take ba tana zuwa wajen Mallamai suna Mata aiki shiyasa duk abinda suka Mata yake dawowa kanta.
Amfanin da Oban yake dan Mata yasa bata bar zuwa wajensa ba amma duk lokacin data samu kudi dole ta nemi wani bokan da zai mata mugun aiki ko ba Akan Naeema ba yarta Asmau ta samu Lafiya da hauwa da shi kansa Bashir din.
Bata da burin daya wuce su samu lafiya.
Jikewa tayi da gumi a lokacin da Oban ya nuna Mata wani yazo auren Zahira rashin Jin da tayi ne yasa aka fasa auren
Yanzu haka ga wani Dan shahararen Mai kudin ya fito neman aurenta har an kusa ma auren an mallakawa Naseer gida.
Oban ya Kara da "Yayanki zai dawo da arzikinsa har yafi na da ta silar Wanda zai auri yarinya Nan Dan aiki Mai kyau suke so su bashi.
Matarsa Kuma zatayi kudi itama har ta fita waje
Ba iya Kuma Zahira ba duka yaranta ba Mai auren karamin mutum"
Kasa magana tayi tsabar kad'uwar da tayi da tashin hankali Taya tana nan na abinci na neman gagararta Naeema da Naseer su Kuma suna neman zama masu kudi?
Taya yaranta daga mahaukaciya sai Mai bin maza da kungurmin barawo yaranta data ci mugun buri akansu ba Wanda ya mata albarka Amma yaran Naeema gasu Mai kudi ke nemansu ta silar Zahira ma har ana neman mallakawa Naseer gida
Ita tana nan a wulakance ta Zama kamar zararriya
Auren Zahira na nufin samun kwanciyar hankali Naeema da farincikinta
Ita Tana Nan tana Shan duka awajen bashir yaranta mata ba ma na kwarai ballantana ta sa Rai suma zasuyi aure inaaaa
Tace da k'arfi ta matsa kusa da Oban tana ruk'o hannayennsa tana "Yarinya Nan bana so tayi aure yanda yarana Suka wulakanta a gabana haka nake so yarinya Nan ta wulakanta a gaban Naeema bana San Naeema ta samu kwanciyar hankali daidai da second daya inaso yarta Zahira ta dauwwama a gabanta ba aure yanda naga alamar yarana haka zasu dawwama a gabana.
Inaso kayimin aikin da zaa ringa tsorata shi a nemi ma ransa har sai ya janye daga neman aurenta
Duk Wanda zai nemi Aurenta a ringa tsorata shi ko sai yaje wajen Zahira dab da aurensu ya ga Zahira na bashi tsoro har sai ya janye
Ba iya Zahira ba duka yaran naeema haka nakeso su dawwama a gabanta taji abinda nakeji a Zuciyata
Naseer a Kara saka Masa tsanar Waleed idan Zan samu ne Naseer nakeso ya Zama ajalin Waleed.
Duk wani Abu da zasu samu ta silar yaransu ya lalace ko gidan ma da kace Ana shirin basu idan an basu Kar yayi albarka har sai sun koma wanan karamin gidan.
Inaso Naeema ta Shiga ukunta ta lalace wanan shegiyar tsohuwar dake taimaka mata inaso!!!
"Kullll Oban yace da Sauri Yana Karki soma kiramin tsohuwar nan dan na gwada aiki akanta komai.nawa lalacewa zaiyi nadai San Tana gidan ban Isa na Mata komai ba.
Duk abinda kikace ayi yafi komai sauki zaayi Amma fa sai kin kawo kudin aiki dan iya jikinki bazai iya biyana ba"
"Duk Inda kudi suka Shiga Zan Nemo Oban kwanciyar hankalinta ne dai banaso"
Safiyya sai data had'a da satarwa hajiyayye kudinta data Shiga bandaki dan.tayi wanka ta kaiwa Oban ya Mata aikin.
Kullum tana hanyar zuwa dan taga halin da suke ciki ahaka har Khalid ya fasa auren Zahira da ranar zuciyarta ya kasance fess tana Jin inama Safiyya batayi cikin shege ba da tayi aiki akan khalid yazo ya aureta.
Duk halin da su Naeema ke ciki tana sane tana kuma da labari ta wajen Oban hakane yasa ta Kara dagewa wajen ganin Zahira batayi aure ba har dasu Nadeeya.
Hajara
Bata tab'a sanin haka ake samun kudi idan ana bara ba sai data fara daga fara baranta zuwa yanzu har ta Tara kudade masu yawa da Bata tab'a mafarkin samunsa ba.
Ko kad'an bata yi tunanin kama haya ba ta cigaba da zama a rumfar mahaukatan da ta Riga da ta saje dasu
Ciwon kafar da take fama dashi daya dan kumbura yasa mutane ke Kara tausayinta tana fita bara zasu hau Tara Mata kudi har da masu bata kayan sawa.
Sai data tabbatar da ta Tara kudin da yawa daddare ta hau shiga mutane tana neman Wanda zai mata aiki akan Naeeema da Safiyya da take ganin sune manyan makiyanta a duniya.
Tsohuwar unguwar da suka zauna ta nufa ta Kara da nausawa daji ko zata samu ganin shugabarsu ta matsafa da takejin da tana Nan da duk matsalarta ta Kau
Sai dai ta karaci bullayinta a dajin bata sameta ba a wajen fitowa ta hadu da dattijuwa da zasuyi saani da ita ta kada baki ta tambayeta ko tasan Wanda zai iya taimaka Mata Wala mallami ko boka
Dattijuwa kuwa cikin murmushi tace itama Nan tayi su tafi
Silar haduwar Hajara da kawarta kenan Mai irin halinta da ita Kuma kishiya take San taga bayanta.
Bokan shima bayarabe ne da suka Samu dan sunfi yawa acan garin
Duk kudaden baranta ta zub'ewa bokan.
Ta fara da "Inaso naga bayan matar Dana ta wahalar dani shekara da shekaru Muna Abu daya da ita ban taba cin Galaba a kanta ba sai da tayi ta tsallake duk abinda na mata iya haka bai isheta ba sai data rabani da d'ana har a cell yarinya Nan ta kullemu muka kwana inaso a tura Mata cutar da zaiyi ajalinta tayi mumunan rashin lafiya da zaa rasa maganinsa har sai ta mutu.
Dana Kuma ayi.min aiki da arzikinsa zai dawo ya sake aure na Mori arzikinsa.
Safiyya yata Kuma Ina so a watsa rayuwarta idan har ni Dana tsugunna na haifeta zata kora har tayi dambe dani inaso yaranta su Zama ajalinta ta rasa kwanciya hankalinta ta ringa Neman mutuwa ma mutuwa tak'i daukarta.
Wani mugun dariya ya kece dashi yace mata "An gama amma duk abinda ya biyo baya kiyi kuka da kanki"
Hajara kada Kai kawai take cikin farinciki a duk abinda tace ayi Mata idan har ta samu cikar burinta akan Naeema gani take burinta ya gama cika.
Bata damu da yanda bokan ke ta nanata Mata duk abinda ya biyo baya tayi kuka da kanta ba.