Sashe 2
Naga Ta Kaina Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Murmushi nayi na ajiye kofin hannuna Dana Gama shanye shayin na kalli Naseer Ina "Naseer karka damu Ni Mai fadawa wani ne halinka idan kana dashi ma baya b'uya amma karka damu Ina da kudi ba iya na hannunka ne damu ba a d'akin Nan ma akwai kudi Banda dashin danake har ajiya nake badawa ka Bari idan na samu Kaina sosai zamuyi shawara ko zaka fitar da shago ka Dan zuba provision ka ringa siyarwa da zaman hakan.
Tun kafin na karasa Naga Naseer ya washe baki ya hau murna Yana shimin albarka.
Yana "Kice idan su Zahira sun dawo na fita kasuwa da kaina na siyo Dana Kaya Dan Naga kayan mata Kika siyo Masa yanzu na kashe duk kudin wajena"?
"Gyad'a Masa Kai nayi Ina murmushi"
Ya fice waje da Sauri Yana murmushi Ni kuwa Jin na Dan ji kwarin jikina yasa na mik'e na hada ruwan zafi a na wanke Walid na shirya shi na rufo kofata Nima na Shiga wankan.
Naseer kuwa Yana fitowa daga d'akina kayan Naeema daya jika ya sunkuya Dan ya wanke.
Hajara ta mik'e a fusace Tare da daka Masa wani uban tsawa "Kai yanzu Dan asara da mutuwar zuciya Mai aiki Naeema ta maidaka kenan sabida baka da kudi shine ta hadoka da wankinta kayi Mata kana matsayin mijinta?
Da lokacin da kake da kudi Kai kake mata wankin dayake Bata da mutunci sabida taga bakada ko sisi shine zata ce ka wanke mata kayan jini toh wlh bazaka wanke ba indai nice na Haifeka bazaka yi wankin Nan ba"
"Umma wlh Ni nake Mata wanki idan ta haihu bawai ita ta Sakani ba Dan gani nake Bata da Mai matan idan bani ba"
"Toh wlh bazaka wanke ba idan Kuma ban Isa dakai ba zaka iya wanke Mata"
Umma tace tana jijjiga k'afa.
Duk Inda Naseer yaso shawo Kan Umma tub'urewa tayi.
Ni kuwa Ina Jin duk abinda ke faruwa hakane yasa Ina saka Kaya na fito
Ban ko kalli Inda Umma da Naseer suke tsaye cirko cirko ba na jawo bahon na hau wanke kayana.
Umma kuwa ta hau zagina tana ita tasan asirce mata da nayi ban Isa na bautar Mata da D'a ba.
Bance Mata komai ba Naseer kuwa kamar yayi kuka sai neman kwayar idona yake Dan ya bani hakuri nak'i kallonsa.
Sai Dana Gama wankina na shanya na Shiga kitchen Dan Ni Dama tunda na auri Naseer bansan Zama Wai na huta idan na haihu ba Ni nake komai nawa.
Girki na Dora naje na dauki robar custard da gwangwanin da ya cika da kudin markade
Na zuba a ledar dana gani na ajiye gwangwanin custard din na koma d'akina.
Ina cikin had'a kudin Naseer ya shigo yana k'ok'arin Magana nayi sauri na dakatar dashi.
Ina Kar yace komai indai Umma ce na Riga da na Saba da kome zatamin ba wani Abu sabo.
Bai iya cemin komai ba yayi shiru Ina Gama hada Kan kudin na cusa a akwatina ganin waleed na bacci yasa na Kara barin d'akin na koma kitchen na zauna Dan girkina yayi na sauke.
Ina cikin juye abincin su Zahira suka dawo.
Ina ganin ta dawo na bar kitchen din dan nasan zata karasa min girkin.
Su Minal kuwa d'akina sukayi aguje suna murna sunyi Kani irin murnar da suke ne Yasa na manta da damuwar da nake ciki.
A takaice da kudina na wajen Naseer Naseer ya siyowa Waleed Kaya har dasu Zahira ya taho da Naman danace Masa.
Duk abinda Muke ciki Umma idonta na Kai.
Kudin dashina kwana uku da haihuwa nasa aka karbomin na bawa Isihu Dubu goma akan ya kaiwa Matar Ala.ramma Dan a gidansu na siyi katon ragon da zaa yanka duk da ba haihuwar fari nayi ba Amma kasancewar namiji ne hakane yasa na saki bakin Aljihu nayi dinkuna nayi komai na taron Sunan Waleed Naseer sosai.nake ganin farinciki kwance a fuskarsa Dan shima burinsa yayi taron Amma bashida kudi
Shima dinki na Masa kala biyu.
Umma kuwa ta Kira shi ta hau balai tana masifar sai ya tambayeni Ina na samu kudi Haka sanan ya zaayi nayiwa kowa dinki har da shege Isihu ita da Safiyya ban.musu ba.
Naseer kuwa ce Mata yake ba shi yayi dinki ba Ni na musu komai.na gidan Ni nayi.
Ita kuwa Umma dagewa tayi sai Nima na musu dinki.
Ni kuwa Naseer da Yar murya ya zo wajena Yana na bashi Rance Ni kuwa na murzawa idona toka nace Masa bazan bayar ba Dan kudin karuwanci ne Ashe Umma na labe tana jinmu ita kuwa ta hau tsinemin tana gwara Kar na Bata mantawa.ma tayi kudin karuwanci ne.
Sosai sunan Waleed ya cika da mutane har k'ofar gida.
Abinci kuwa sai da aka rabawa mak'ota mmn Mannir ma sai data zomin itama da abun arzkiki har da.makotana da mukayi zaman mutunci dasu.
Na yarda idan kana da abin hannun ka mutane har rububin muamalla suke Yi dakai.
Bazan iya lissafa Abubuwan Dana samu a sunan Walid ba Dan har na kusa maida kudin Dana kashe masu kawomin markade da customers Dina masu siyan zobo da ruwa duk baa barsu a baya ba Haka suka ringa zuwarmin barka da abin arziki.
Daga Ni har yarana da Naseer Shar mukayi bazaka yarda muna cikin wani matsala ba.
Umma kuwa da Safiyya tsabar bakin ciki barin gidan sukayi Basu dawo ba sai da aka Gama taron
Makotan arziki suka Tayani wanke komai da gidan.
Ai fa Bayan suna Umma kamar ta jefani a wuta matsamin tayi ta sakoni a gaba a gaban Naseer zata Zo har d'akina tayi ya zagina tana tsinemin Wai nayi asiri na kwace dukiyar Naseer.
Naseer ya zama kamar Dan aiki a gidan Dan Haka na fada Mata Inda naje nayiwa Naseer asiri.
Idan Ina San nayi magana sai ta saki ihu ta hau cewa na Mata rashin kunya Naseer na kallo.
Naseer masifar.umma yasa Dan kwanciya hankalin daya samu ya fara Rama.
Ni kuwa a hankali na fara kwashe.kayana Ina bawa Isihu Yana kaimin gidan matar Ala ramma Dan Bayan mmn Mannir itace mace ta biyu Dana bud'ewa cikina duk da shawarar data bani na sakani zubar da hawaye naji kamar bazan iya ba Amma babu yanda zanyi Haka Allah ya kaddaramin.
Kwana hudu kenan Ina rashin lafiya da kuka a b'oye da Naga lokacin Dana saka wa.kaina barin gidan Naseer nata matsowa.
A cikin yarana ba wacce nake balain tausayi kamar Zahira da Raheema ba Naseer ne a gabana ba yanzu yarana kawai nake tunani.
Idan Naseer yaga Ina kuka hakuri yake bani Dan ya d'auka takurar da Umma takemin ne Nan kuwa bai San tunanin da nake daban ba.
Ahaka dai ranar Dana sakawa kaina Bayan da Naseer ya tafi massallaci nayi sauri na goya Waleed a bayana.
Na Shiga d'akin yarana a zaune na tada Zahira kamar ma batayi bacci ba Haka kawai naji hawaye na neman zubomin nayi sauri na mayar Ina ta tashi kanennta suyi sallah.
Yanda na hade Rai yasa ta Shiga band'akin tana waiwayena kamar tasan tafiya zanyi.
Dak'yar ta Shiga band'akin.
Ni kuwa na toshe bakina sabida kukan dake neman k'wacemin na karewa yarana kallo na fito daga d'akin na ajiye zungureren wasikar Dana rubutawa Naseer a bakin kofar dakina na na fice daga gidan nabi ta Bayan gidanmu ta hanyar da ba fiye bi ta hanyar ba inayin Nisa da gidan Waleed ya fara tsalla kuka.......
[6/28, 7:42 PM] Zannura: *NAGA TA KAINA*
*NA SADNAF*🌸🌸
®️ *_PURE MOMENT OF LIFE WRITERS_*
_{We Don't just entertain nd educate we also touch the heat of readers P.M.L}💪🏻_
*Free Novel*
*Page din jiya duk haushin Naeema akeji akan ta gudu inaso ku ringa saka kanku a matsayinta she is a human being itama mutum ce Kamar kowa ita tasan azabar da take Sha a hannun uwar mijinta karku manta mutuwa ma na raba uwa da Yaya har uba ma Yara su tashi ba uwa ba uba Kuma yaran bazasu fasa rayuwar da Allah ya tsara musu ba yanda Allah ya tsallakar da ita da ga duk wani sharrinsu take rayye har yanzu Allah Nan zai Kare Mata yaranta Wanann shine guduwa da tayi na biyu na farko da yaran Naseer yabi bayansu ta dawo abubuwa suka Kara cakudewa har ya Kai su ga Zama a cikin wanan halin ta bar Yara Dan Naseer Kar ya biyota kila ta gaji yau da gobe a Kuma Yi hakuri dai a cigaba da bibiyar labarin Ana Kai zuciya Nesa Kar a daki Naseer ko Naeema*🤣🤣🤣🤣🤣🤣
*This page is yours Surayyams Marubuciyar Ajalin so Ina San yanda kike bin novel din kike Kuma fito da lessons din ciki kina fahimtar da mutane*
*Page 34*
Kuka nake kawai Ina jijjiga Waleed da naji kukansa ya karade ko'ina kamar ya saka lasifaka Sauri nake ta zabgawa Ina ganin Kamar Kukan waleed na iya sawa Naseer ya biyomu
tunanina rabuwa gida biyu yayi Ina tuno yanda Zahira ta Shiga band'aki tana waiwayena.
Irin dukan da Safiyya da Umma ke Mata Agaban idona sabida kawai a yarana tafi Kama dani komai nawa ta d'auko kiyayyar da sukemin ya shafeta
Anya matakin Dana dauka shi ya dace kuwa na bar Wa Umma yarana Ni nasan sai ta kashe su.
"Idan Kika biyewa Makomar yaranki Uwar mijinki watarana zata ci Galaba akanki wajen rabaki da Numfashinki ganganci ne cigaba da zama da ita tunda kiyayyar da take Miki a bayyane yake Naeema rayuwa da kike gani kowa da yanda Allah ya tsara Masa yau da mutuwa kikayi fa Kika bar yaran?ko kinsan akwai yaran da tun suna kananu Suka taso ba uwa ba uba kin taba zuwa gidan marayu Kinga yaran da basu da kowa suke rayuwa su kadai Zahira shekararta Sha hud'u ta tafi na Sha biyar Nadeeya tana da Sha uku har ta iya girki ta kula da kanenta Kinga kuwa da wayonta.
Kina ganin Naseer zai Bari Mahaifiyarsa ta cutar da yaransa idan ke ya bar mahaifiyarsa ta gana Miki azaba bana Jin zai Bari a tab'a Masa yaransa Dan Haka tafiyarki shi yafi alheri Neeema inyaso kiringa zuwa kina duba yaranki a Kai akai"
Tun kafin na karasa Naga Naseer ya washe baki ya hau murna Yana shimin albarka.
Yana "Kice idan su Zahira sun dawo na fita kasuwa da kaina na siyo Dana Kaya Dan Naga kayan mata Kika siyo Masa yanzu na kashe duk kudin wajena"?
"Gyad'a Masa Kai nayi Ina murmushi"
Ya fice waje da Sauri Yana murmushi Ni kuwa Jin na Dan ji kwarin jikina yasa na mik'e na hada ruwan zafi a na wanke Walid na shirya shi na rufo kofata Nima na Shiga wankan.
Naseer kuwa Yana fitowa daga d'akina kayan Naeema daya jika ya sunkuya Dan ya wanke.
Hajara ta mik'e a fusace Tare da daka Masa wani uban tsawa "Kai yanzu Dan asara da mutuwar zuciya Mai aiki Naeema ta maidaka kenan sabida baka da kudi shine ta hadoka da wankinta kayi Mata kana matsayin mijinta?
Da lokacin da kake da kudi Kai kake mata wankin dayake Bata da mutunci sabida taga bakada ko sisi shine zata ce ka wanke mata kayan jini toh wlh bazaka wanke ba indai nice na Haifeka bazaka yi wankin Nan ba"
"Umma wlh Ni nake Mata wanki idan ta haihu bawai ita ta Sakani ba Dan gani nake Bata da Mai matan idan bani ba"
"Toh wlh bazaka wanke ba idan Kuma ban Isa dakai ba zaka iya wanke Mata"
Umma tace tana jijjiga k'afa.
Duk Inda Naseer yaso shawo Kan Umma tub'urewa tayi.
Ni kuwa Ina Jin duk abinda ke faruwa hakane yasa Ina saka Kaya na fito
Ban ko kalli Inda Umma da Naseer suke tsaye cirko cirko ba na jawo bahon na hau wanke kayana.
Umma kuwa ta hau zagina tana ita tasan asirce mata da nayi ban Isa na bautar Mata da D'a ba.
Bance Mata komai ba Naseer kuwa kamar yayi kuka sai neman kwayar idona yake Dan ya bani hakuri nak'i kallonsa.
Sai Dana Gama wankina na shanya na Shiga kitchen Dan Ni Dama tunda na auri Naseer bansan Zama Wai na huta idan na haihu ba Ni nake komai nawa.
Girki na Dora naje na dauki robar custard da gwangwanin da ya cika da kudin markade
Na zuba a ledar dana gani na ajiye gwangwanin custard din na koma d'akina.
Ina cikin had'a kudin Naseer ya shigo yana k'ok'arin Magana nayi sauri na dakatar dashi.
Ina Kar yace komai indai Umma ce na Riga da na Saba da kome zatamin ba wani Abu sabo.
Bai iya cemin komai ba yayi shiru Ina Gama hada Kan kudin na cusa a akwatina ganin waleed na bacci yasa na Kara barin d'akin na koma kitchen na zauna Dan girkina yayi na sauke.
Ina cikin juye abincin su Zahira suka dawo.
Ina ganin ta dawo na bar kitchen din dan nasan zata karasa min girkin.
Su Minal kuwa d'akina sukayi aguje suna murna sunyi Kani irin murnar da suke ne Yasa na manta da damuwar da nake ciki.
A takaice da kudina na wajen Naseer Naseer ya siyowa Waleed Kaya har dasu Zahira ya taho da Naman danace Masa.
Duk abinda Muke ciki Umma idonta na Kai.
Kudin dashina kwana uku da haihuwa nasa aka karbomin na bawa Isihu Dubu goma akan ya kaiwa Matar Ala.ramma Dan a gidansu na siyi katon ragon da zaa yanka duk da ba haihuwar fari nayi ba Amma kasancewar namiji ne hakane yasa na saki bakin Aljihu nayi dinkuna nayi komai na taron Sunan Waleed Naseer sosai.nake ganin farinciki kwance a fuskarsa Dan shima burinsa yayi taron Amma bashida kudi
Shima dinki na Masa kala biyu.
Umma kuwa ta Kira shi ta hau balai tana masifar sai ya tambayeni Ina na samu kudi Haka sanan ya zaayi nayiwa kowa dinki har da shege Isihu ita da Safiyya ban.musu ba.
Naseer kuwa ce Mata yake ba shi yayi dinki ba Ni na musu komai.na gidan Ni nayi.
Ita kuwa Umma dagewa tayi sai Nima na musu dinki.
Ni kuwa Naseer da Yar murya ya zo wajena Yana na bashi Rance Ni kuwa na murzawa idona toka nace Masa bazan bayar ba Dan kudin karuwanci ne Ashe Umma na labe tana jinmu ita kuwa ta hau tsinemin tana gwara Kar na Bata mantawa.ma tayi kudin karuwanci ne.
Sosai sunan Waleed ya cika da mutane har k'ofar gida.
Abinci kuwa sai da aka rabawa mak'ota mmn Mannir ma sai data zomin itama da abun arzkiki har da.makotana da mukayi zaman mutunci dasu.
Na yarda idan kana da abin hannun ka mutane har rububin muamalla suke Yi dakai.
Bazan iya lissafa Abubuwan Dana samu a sunan Walid ba Dan har na kusa maida kudin Dana kashe masu kawomin markade da customers Dina masu siyan zobo da ruwa duk baa barsu a baya ba Haka suka ringa zuwarmin barka da abin arziki.
Daga Ni har yarana da Naseer Shar mukayi bazaka yarda muna cikin wani matsala ba.
Umma kuwa da Safiyya tsabar bakin ciki barin gidan sukayi Basu dawo ba sai da aka Gama taron
Makotan arziki suka Tayani wanke komai da gidan.
Ai fa Bayan suna Umma kamar ta jefani a wuta matsamin tayi ta sakoni a gaba a gaban Naseer zata Zo har d'akina tayi ya zagina tana tsinemin Wai nayi asiri na kwace dukiyar Naseer.
Naseer ya zama kamar Dan aiki a gidan Dan Haka na fada Mata Inda naje nayiwa Naseer asiri.
Idan Ina San nayi magana sai ta saki ihu ta hau cewa na Mata rashin kunya Naseer na kallo.
Naseer masifar.umma yasa Dan kwanciya hankalin daya samu ya fara Rama.
Ni kuwa a hankali na fara kwashe.kayana Ina bawa Isihu Yana kaimin gidan matar Ala ramma Dan Bayan mmn Mannir itace mace ta biyu Dana bud'ewa cikina duk da shawarar data bani na sakani zubar da hawaye naji kamar bazan iya ba Amma babu yanda zanyi Haka Allah ya kaddaramin.
Kwana hudu kenan Ina rashin lafiya da kuka a b'oye da Naga lokacin Dana saka wa.kaina barin gidan Naseer nata matsowa.
A cikin yarana ba wacce nake balain tausayi kamar Zahira da Raheema ba Naseer ne a gabana ba yanzu yarana kawai nake tunani.
Idan Naseer yaga Ina kuka hakuri yake bani Dan ya d'auka takurar da Umma takemin ne Nan kuwa bai San tunanin da nake daban ba.
Ahaka dai ranar Dana sakawa kaina Bayan da Naseer ya tafi massallaci nayi sauri na goya Waleed a bayana.
Na Shiga d'akin yarana a zaune na tada Zahira kamar ma batayi bacci ba Haka kawai naji hawaye na neman zubomin nayi sauri na mayar Ina ta tashi kanennta suyi sallah.
Yanda na hade Rai yasa ta Shiga band'akin tana waiwayena kamar tasan tafiya zanyi.
Dak'yar ta Shiga band'akin.
Ni kuwa na toshe bakina sabida kukan dake neman k'wacemin na karewa yarana kallo na fito daga d'akin na ajiye zungureren wasikar Dana rubutawa Naseer a bakin kofar dakina na na fice daga gidan nabi ta Bayan gidanmu ta hanyar da ba fiye bi ta hanyar ba inayin Nisa da gidan Waleed ya fara tsalla kuka.......
[6/28, 7:42 PM] Zannura: *NAGA TA KAINA*
*NA SADNAF*🌸🌸
®️ *_PURE MOMENT OF LIFE WRITERS_*
_{We Don't just entertain nd educate we also touch the heat of readers P.M.L}💪🏻_
*Free Novel*
*Page din jiya duk haushin Naeema akeji akan ta gudu inaso ku ringa saka kanku a matsayinta she is a human being itama mutum ce Kamar kowa ita tasan azabar da take Sha a hannun uwar mijinta karku manta mutuwa ma na raba uwa da Yaya har uba ma Yara su tashi ba uwa ba uba Kuma yaran bazasu fasa rayuwar da Allah ya tsara musu ba yanda Allah ya tsallakar da ita da ga duk wani sharrinsu take rayye har yanzu Allah Nan zai Kare Mata yaranta Wanann shine guduwa da tayi na biyu na farko da yaran Naseer yabi bayansu ta dawo abubuwa suka Kara cakudewa har ya Kai su ga Zama a cikin wanan halin ta bar Yara Dan Naseer Kar ya biyota kila ta gaji yau da gobe a Kuma Yi hakuri dai a cigaba da bibiyar labarin Ana Kai zuciya Nesa Kar a daki Naseer ko Naeema*🤣🤣🤣🤣🤣🤣
*This page is yours Surayyams Marubuciyar Ajalin so Ina San yanda kike bin novel din kike Kuma fito da lessons din ciki kina fahimtar da mutane*
*Page 34*
Kuka nake kawai Ina jijjiga Waleed da naji kukansa ya karade ko'ina kamar ya saka lasifaka Sauri nake ta zabgawa Ina ganin Kamar Kukan waleed na iya sawa Naseer ya biyomu
tunanina rabuwa gida biyu yayi Ina tuno yanda Zahira ta Shiga band'aki tana waiwayena.
Irin dukan da Safiyya da Umma ke Mata Agaban idona sabida kawai a yarana tafi Kama dani komai nawa ta d'auko kiyayyar da sukemin ya shafeta
Anya matakin Dana dauka shi ya dace kuwa na bar Wa Umma yarana Ni nasan sai ta kashe su.
"Idan Kika biyewa Makomar yaranki Uwar mijinki watarana zata ci Galaba akanki wajen rabaki da Numfashinki ganganci ne cigaba da zama da ita tunda kiyayyar da take Miki a bayyane yake Naeema rayuwa da kike gani kowa da yanda Allah ya tsara Masa yau da mutuwa kikayi fa Kika bar yaran?ko kinsan akwai yaran da tun suna kananu Suka taso ba uwa ba uba kin taba zuwa gidan marayu Kinga yaran da basu da kowa suke rayuwa su kadai Zahira shekararta Sha hud'u ta tafi na Sha biyar Nadeeya tana da Sha uku har ta iya girki ta kula da kanenta Kinga kuwa da wayonta.
Kina ganin Naseer zai Bari Mahaifiyarsa ta cutar da yaransa idan ke ya bar mahaifiyarsa ta gana Miki azaba bana Jin zai Bari a tab'a Masa yaransa Dan Haka tafiyarki shi yafi alheri Neeema inyaso kiringa zuwa kina duba yaranki a Kai akai"