Sashe 13
Naga Ta Kaina Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Wani irin harara aunty ta watsa Mata ta kalli Hajara da ta karasa kwankwade garin da take Sha tana "shigo Mana daga Ina"?
" Ciki Aunty ta karasa tana kallon yanda gidan yayi gaja gaja ba kintsi
Ta zauna a gefen tabarmar da Hajaran ke Kai ta hau gaida Hajaran
Hajara ta amsa cikin Dan sakin fuska tana jiran Karin bayani
" Sunana Hafsa Matar mallamin su Zahira ce ni kwana biyu bamu ga Zahira da Nadeeya sunje makaranta ba shine Mallam yace Nazo gida naji lafiya suka daina zuwa"
"Dolene sai sunzo makarantar lafiya Lau kawai bamu ga Daman suzo bane"
Safiyya tace tana Harare Harare
"Baiwar Allah ba wajenki Nazo ba ba kuma dake nake magana ba da mahaifiyarki nake magana Dan ita nakewa kallon Mai hankali sanin bakida hankalin yasa ko kallon naki banyi ba
Wani irin Ashar Saffiya ta lailayo
Aunty kuwa ta ja Tsaki ta kalli. Hajara da ke ta juye juye kafin ta saukr ajiyar zuciya ta ce "wlh sati biyu da kwana shidda kenan da b'atan Zahira da.nadeeya tsautsayi daga Dora musu tallan shinkafa da miya su Kai titi su dawo har yau dawowar da basuyi ba kenan ba neman da bamu musu ba
"Innalillahi wa Inna ilaihi rajiun kawai aunty ke maimaitawa hankalinta a balain tashe ya tabbata dai su zahiran sun b'ata yau Mai zata cewa Naeema
"Kullum sai babansu ya fita da sassafe nemansu sai daddare yake dawowa sai dai ku tayamu kawai da Addu'a Abu Bai dadi ba"
Aunty Bata iya Kara ce komai ba ta mik'e ta fita Tana hada hanya sosai taji hankalinta ya tashi Dan tasan Yau Naeema sai ta kusa karamin hauka ita ma da nata sakacin da Bata duba yaran akai akai Kamar yanda ta alkawartawa Naeema.
Lokacin data Isa kasa Shiga gidan tayi sai da Mallam ya hangota ya iso wajenta ta ja shi gefe ta Gaya masa yanda sukayi da mahaifiyar Naseer sosai.hankalinsa ya tashi yana mamakin ya Yara zasu B'ata har guda biyu Amma Naseer ya boye musu Anya akwai gaskiya a lamarin Nan kuwa
A tare Suka Shiga gidan
Ina ganinsu na mike da Sauri naje wajen aunty a rude Ina "Kinga su zahiran ko? karya Minal take basu b'ata ba ko"?
Na jerowa Aunty tambayoyi Ina rik'e hannunta Gam
"Zauna muyi magana"
Mallam yace Ni kuwa.na zub'e a kasa Ina sallati ta tabbata dai yarana sun b'ata sallati kawai nake Ina ihun kiran.zahira.da Nadeeya Ina nayi nadama Dana tashi tafiya ban tafi dasu ba Ashe kallon.karshe nayiwa zahira shiyasa take ta waiwayena da Zan tafi Mai nayiwa su Umma Haka suka nemi su b'atarmin da yarana mai Zahira da Nadeeya suka musu da zafi haka"
Dak'yar na tsagaita kukan da nake Mallam.yace "ki kwantar da hankalinki a gaskiya bana Jin yaranki sun b'ata dan da sun Bata gaskiya zamu ji labari.ina dai zargin Naseer dai hutun.ya Kai su Dan Ina ganinsa a bakin titi wajen ginin shaguna Nan na bakin titi
da yaranki sun b'ata bana jin zai iy wanan ginin Dan Haka yanzu ki Bari daddare zanje wajen.Naseer da.kaina nace Masa nji a gari ance yaransa sun B'ata dagaske ne ko.karya ne"
Karki damu insha Allahu yaranki Basu B'ata ba
"Sun B'ata Mallam boyewa kawai Naseer keyi Dan Ni bansan Inda zai Kai yaran Nan hutu ba Dan Allah kubarni naje gidan
Dak'yar suka shawo kaina akan na Bari gobe naje gidan Dan dagewa nayi sai naje su Umma sun fito min da yarana.
Su Minal din ma rikesu nayi na dage akan wlh bazasu Kara komawa gidan ba Suma kuka suka ringa Yi wiwi akan bazasu tafi su barni ba dak'yar Mallam ya Basu Baki akan suje gida gobe Zanzo na daukesu da kaina Kuma karsu gayawa kowa sun gani ya hada musu da alewa dak'yar suka yarda suka tafi bayan na musu alkawarin zuwa gobe na tafi dasu
Duk da har ga Allah daga aunty har mijinta Dan sunmin fin karfine da wlh ba abinda zai Kara rabani dasu.
Ko gida ban iya komawa ba sabida har ga Allah gobe da sassafe Zan dira gidan Daga Umma har Naseer wlh sai sun Fito min dasu Nadeeya har wani zazzabi naji Yana neman rufeni.
Alaramma kuwa masu d'aukar karatu Wajen sa ne yasa a ranar Bai samu zuwa gidan ba nikam Dama yanda Naga Rana Haka Naga dare ko ya na Dan rufe idona sai Naga kamar Zahira da Nadeeya na kuka suna cikin wani Hali idan dai wani Abu ya samesu Nima kaina bazan yafewa kaina ba.
Da asuba naso dira gidan Sabida inasan na samu Naseer a gida
Sai dai Mallam.dake waje Zaune da almajirai yasa na koma ciki.
Aunty ma Ni haushinta nakeji da rarrashin da takemin ita kuwa ganin na matsu na fita yasa ta saka Hijabinta ta fita wajen Mallam ba jimawa kuwa sai ga ta dawo tana na tashi mu tafi.
Da Sauri na sab'a Waleed a bayana muka dau hanya bani burin daya wuce na Isa gidan
Muna kuwa Isa gidan ban tsaya wani buga k'ofa ba na hankada k'ofar na Shiga.
Naseer ne a tsakar gidan da tsintsiya Yana shara Umma Kuma tana daga bakin kofarta a zaune
Su Minal Kuma ma Kan tabarma suna Shan Koko da kosai
Naseer tsintsiyar hannunsa ne ya kubce daga hannunsa a lokacin da muka hada Ido dashi
Umma kuwa har tana tuntub'e wajen mik'ewa
Yarana kuwa Suka taso aguje suka rungumeni suna ihun Umma
Ni kuwa Raina a had'e nace "Naseer Ina Zahira da Nadeeya Naseer Ina ka kaimin su"?
Ko kallon.umma banyi ba da ke masifar uban me Nazo nema banma San ta zo kusa Dani ba
Naseer kuwa kamar.mai tsoron magana Naga Yana ta min magana da Ido.
Ni kuwa cikin Jin haushi.nace "Naseer Ina Zahira da Nadeeya nace Wlh Tallahi bazan yarda ba a yau sai an fitomin da yarana Naseer idan ba Haka ba wlh hukuma ce zata rabamu na rantse da Allah"
"Yaranki sun b'ata kiyi.abinda zakiyi Yar iska kaji Mara mutunci ke kadai Kika haifesu Naga shi Naseerun.yafiki iko Akansu shima ya fara d'aukar dangana ballantana ke din banza da baki ma San ciwon su ba kizo Nan kina Mana hauka kin Dade Baki hadamu da hukuma ba idan ma salon da Kika zo dashi kenan Dan ki dawo gidanan wlh bazaki dawo ba muguwa azzalluma daga fitarki Kika je kikayi wa yarona asiri duk ya tsiyace"
"Umma ba abinda zai Kara dawo Dani gidanan kince bakya Sona na rabu da danki na Kuma tafi Dan Haka a bani yarana na tafi dasu Kar a sake a yarda wani Abu ya Samu Nadeeya da Zahira Dan ba Abunda suka muku"
"Muje waje muyi magana Naeema "
Naseer yace a hankali kamar Mai ciwon makogaro
Tirjewa nayi Umma tayi ta auna min zagi
Aunty kuwa Taja hannuna mukayi waje Dan ta lura kamar akwai maganar da Naseer yake so yamin Amma baya so yayi maganar a gaban Umma.
Su Zahira kuwa kwandastan tambayarsu yayi Ina zasuje Suka ce Masa gadon Kaya sukayi shi kuwa yace ba Nan sukayi ba su dorayi sukayi Amma zasu dorasu a motar gadon kayan.
Zahira da Nadeeya kuwa sai juyawa suke suna kallon motar da Murja ta hau dake bin bus dinsu bumper to bumper
Sai da.suka iso junction bus dinsu ya tsyaa sabida su Dora su Zahira a motar gadon kaya Wanda Murja Kuma ta hau ya wuce
Sai da sukayi nisa ta lura da motarsu Zahira ya tsaya tayi saurin cewa akwai na Nan ta sauka da Sauri
Ta dawo Baya sai dai kafin ta Isa wajensu zahiran har sun samu motar gadon Kaya sun hau driver ma ko karbar kudin baiyi ba yace su barshi
Ahaka Murja ta Kara tare wani bus din tabi bayansu fatanta kawai ta Isa wajen su kafin suje gidan su su tona Mata asiri.
Sai dai duk Inda suka so tadda bus din su Zahira sai days Dan musu nisa.
Suna Isa junction din gadon kayan su Zahira Suka sauka da Sauri suka hau gudu
Murja dake ankare dasu tana ganin kwanar da suka Shiga ta cewa kwandastan akwai na Nan ta sauka da Bakin Sauri
Tana bawa.kwandastan kudi
Ta tari machine akan ya Shiga kwanar Nan ga wasu Yara can suna gudu Dan Allah ya ta dosu.
Su Zahira kuwa gudu.suke.suna fad'uwa.dan sunga hawanta machine
Ta kusa ci musu
Nadeeya ce ma Bata iya gudun sosai sai Zahira ta Dan jirata ahaka machine din Murjan ya taddasu ta Kai.hannu ta daki bayan Nadeeya tana Daga Bayan machine din duk da Yana tafiya.ce wa take su tsaya
Amma Ina Zahira da Nadeeya Kara gudun suka sa Dan sun fara hango k'ofar gidansu.
Murja kuwa sai kaiwa.mai machine duka take Akan yayi Sauri.
Ni kuwa Ina fita waje Naseer ya.jani gefe Yana k'ok'arin min magana Umma kuwa ta fito daga gida tana zagina tana surfamin zagi akan na bar Mata k'ofar Gidan da Ni kuwa na dage bazan bar k'ofar gidan ba wlh sai an fitomin da Nadeeya da Zahira.
Dukanmu ba Wanda ya lura Dasu Nadeeya dake nufomu suna tikar gudu
Tun kafin su iso naji suna kwalla Mana Kira Abba Umma
Muna juyowa suka iso a daidai lokacin da Naga wata Mata itama ta sauka daga Kan machine din ta damko Kafadun zahiran data cala wani uban ihu...........
[7/4, 10:25 PM] Zannura: *NAGA TA KAINA*
*NA SADNAF*🌸🌸
®️ *_PURE MOMENT OF LIFE WRITERS_*
_{We Don't just entertain nd educate we also touch the heat of readers P.M.L}💪🏻_
*Free Novel*
*Page 40*
Idon Murja sosai ya rufe da San ta damke Zahira ta faffala mata Mari ko kad'an Bata lura da su Naseer dake tsaye ba ta daga hannunta da zumar wanka Mata Mari
Ni kuwa tundaga yanda nagansu a firgice hankalina ya tashi yanda ta damke kafadar Zahira yasa nayi wani super na Isa gabansu tana daga hannunta na tare Marin tare da rike hannunta na wancakalar da Karfin tsiya
Zahira kuwa ta taso aguje ta buya a bayana tare da kankameni jikinta na balain rawa.
Sai a lokacin Murja ta lura dasu Naseer da jikinsa ke rawa shima cikin tashin hankali ganin su Nadeeya da Zahira dake tikar gudu Murja na binsu a Baya
" Ciki Aunty ta karasa tana kallon yanda gidan yayi gaja gaja ba kintsi
Ta zauna a gefen tabarmar da Hajaran ke Kai ta hau gaida Hajaran
Hajara ta amsa cikin Dan sakin fuska tana jiran Karin bayani
" Sunana Hafsa Matar mallamin su Zahira ce ni kwana biyu bamu ga Zahira da Nadeeya sunje makaranta ba shine Mallam yace Nazo gida naji lafiya suka daina zuwa"
"Dolene sai sunzo makarantar lafiya Lau kawai bamu ga Daman suzo bane"
Safiyya tace tana Harare Harare
"Baiwar Allah ba wajenki Nazo ba ba kuma dake nake magana ba da mahaifiyarki nake magana Dan ita nakewa kallon Mai hankali sanin bakida hankalin yasa ko kallon naki banyi ba
Wani irin Ashar Saffiya ta lailayo
Aunty kuwa ta ja Tsaki ta kalli. Hajara da ke ta juye juye kafin ta saukr ajiyar zuciya ta ce "wlh sati biyu da kwana shidda kenan da b'atan Zahira da.nadeeya tsautsayi daga Dora musu tallan shinkafa da miya su Kai titi su dawo har yau dawowar da basuyi ba kenan ba neman da bamu musu ba
"Innalillahi wa Inna ilaihi rajiun kawai aunty ke maimaitawa hankalinta a balain tashe ya tabbata dai su zahiran sun b'ata yau Mai zata cewa Naeema
"Kullum sai babansu ya fita da sassafe nemansu sai daddare yake dawowa sai dai ku tayamu kawai da Addu'a Abu Bai dadi ba"
Aunty Bata iya Kara ce komai ba ta mik'e ta fita Tana hada hanya sosai taji hankalinta ya tashi Dan tasan Yau Naeema sai ta kusa karamin hauka ita ma da nata sakacin da Bata duba yaran akai akai Kamar yanda ta alkawartawa Naeema.
Lokacin data Isa kasa Shiga gidan tayi sai da Mallam ya hangota ya iso wajenta ta ja shi gefe ta Gaya masa yanda sukayi da mahaifiyar Naseer sosai.hankalinsa ya tashi yana mamakin ya Yara zasu B'ata har guda biyu Amma Naseer ya boye musu Anya akwai gaskiya a lamarin Nan kuwa
A tare Suka Shiga gidan
Ina ganinsu na mike da Sauri naje wajen aunty a rude Ina "Kinga su zahiran ko? karya Minal take basu b'ata ba ko"?
Na jerowa Aunty tambayoyi Ina rik'e hannunta Gam
"Zauna muyi magana"
Mallam yace Ni kuwa.na zub'e a kasa Ina sallati ta tabbata dai yarana sun b'ata sallati kawai nake Ina ihun kiran.zahira.da Nadeeya Ina nayi nadama Dana tashi tafiya ban tafi dasu ba Ashe kallon.karshe nayiwa zahira shiyasa take ta waiwayena da Zan tafi Mai nayiwa su Umma Haka suka nemi su b'atarmin da yarana mai Zahira da Nadeeya suka musu da zafi haka"
Dak'yar na tsagaita kukan da nake Mallam.yace "ki kwantar da hankalinki a gaskiya bana Jin yaranki sun b'ata dan da sun Bata gaskiya zamu ji labari.ina dai zargin Naseer dai hutun.ya Kai su Dan Ina ganinsa a bakin titi wajen ginin shaguna Nan na bakin titi
da yaranki sun b'ata bana jin zai iy wanan ginin Dan Haka yanzu ki Bari daddare zanje wajen.Naseer da.kaina nace Masa nji a gari ance yaransa sun B'ata dagaske ne ko.karya ne"
Karki damu insha Allahu yaranki Basu B'ata ba
"Sun B'ata Mallam boyewa kawai Naseer keyi Dan Ni bansan Inda zai Kai yaran Nan hutu ba Dan Allah kubarni naje gidan
Dak'yar suka shawo kaina akan na Bari gobe naje gidan Dan dagewa nayi sai naje su Umma sun fito min da yarana.
Su Minal din ma rikesu nayi na dage akan wlh bazasu Kara komawa gidan ba Suma kuka suka ringa Yi wiwi akan bazasu tafi su barni ba dak'yar Mallam ya Basu Baki akan suje gida gobe Zanzo na daukesu da kaina Kuma karsu gayawa kowa sun gani ya hada musu da alewa dak'yar suka yarda suka tafi bayan na musu alkawarin zuwa gobe na tafi dasu
Duk da har ga Allah daga aunty har mijinta Dan sunmin fin karfine da wlh ba abinda zai Kara rabani dasu.
Ko gida ban iya komawa ba sabida har ga Allah gobe da sassafe Zan dira gidan Daga Umma har Naseer wlh sai sun Fito min dasu Nadeeya har wani zazzabi naji Yana neman rufeni.
Alaramma kuwa masu d'aukar karatu Wajen sa ne yasa a ranar Bai samu zuwa gidan ba nikam Dama yanda Naga Rana Haka Naga dare ko ya na Dan rufe idona sai Naga kamar Zahira da Nadeeya na kuka suna cikin wani Hali idan dai wani Abu ya samesu Nima kaina bazan yafewa kaina ba.
Da asuba naso dira gidan Sabida inasan na samu Naseer a gida
Sai dai Mallam.dake waje Zaune da almajirai yasa na koma ciki.
Aunty ma Ni haushinta nakeji da rarrashin da takemin ita kuwa ganin na matsu na fita yasa ta saka Hijabinta ta fita wajen Mallam ba jimawa kuwa sai ga ta dawo tana na tashi mu tafi.
Da Sauri na sab'a Waleed a bayana muka dau hanya bani burin daya wuce na Isa gidan
Muna kuwa Isa gidan ban tsaya wani buga k'ofa ba na hankada k'ofar na Shiga.
Naseer ne a tsakar gidan da tsintsiya Yana shara Umma Kuma tana daga bakin kofarta a zaune
Su Minal Kuma ma Kan tabarma suna Shan Koko da kosai
Naseer tsintsiyar hannunsa ne ya kubce daga hannunsa a lokacin da muka hada Ido dashi
Umma kuwa har tana tuntub'e wajen mik'ewa
Yarana kuwa Suka taso aguje suka rungumeni suna ihun Umma
Ni kuwa Raina a had'e nace "Naseer Ina Zahira da Nadeeya Naseer Ina ka kaimin su"?
Ko kallon.umma banyi ba da ke masifar uban me Nazo nema banma San ta zo kusa Dani ba
Naseer kuwa kamar.mai tsoron magana Naga Yana ta min magana da Ido.
Ni kuwa cikin Jin haushi.nace "Naseer Ina Zahira da Nadeeya nace Wlh Tallahi bazan yarda ba a yau sai an fitomin da yarana Naseer idan ba Haka ba wlh hukuma ce zata rabamu na rantse da Allah"
"Yaranki sun b'ata kiyi.abinda zakiyi Yar iska kaji Mara mutunci ke kadai Kika haifesu Naga shi Naseerun.yafiki iko Akansu shima ya fara d'aukar dangana ballantana ke din banza da baki ma San ciwon su ba kizo Nan kina Mana hauka kin Dade Baki hadamu da hukuma ba idan ma salon da Kika zo dashi kenan Dan ki dawo gidanan wlh bazaki dawo ba muguwa azzalluma daga fitarki Kika je kikayi wa yarona asiri duk ya tsiyace"
"Umma ba abinda zai Kara dawo Dani gidanan kince bakya Sona na rabu da danki na Kuma tafi Dan Haka a bani yarana na tafi dasu Kar a sake a yarda wani Abu ya Samu Nadeeya da Zahira Dan ba Abunda suka muku"
"Muje waje muyi magana Naeema "
Naseer yace a hankali kamar Mai ciwon makogaro
Tirjewa nayi Umma tayi ta auna min zagi
Aunty kuwa Taja hannuna mukayi waje Dan ta lura kamar akwai maganar da Naseer yake so yamin Amma baya so yayi maganar a gaban Umma.
Su Zahira kuwa kwandastan tambayarsu yayi Ina zasuje Suka ce Masa gadon Kaya sukayi shi kuwa yace ba Nan sukayi ba su dorayi sukayi Amma zasu dorasu a motar gadon kayan.
Zahira da Nadeeya kuwa sai juyawa suke suna kallon motar da Murja ta hau dake bin bus dinsu bumper to bumper
Sai da.suka iso junction bus dinsu ya tsyaa sabida su Dora su Zahira a motar gadon kaya Wanda Murja Kuma ta hau ya wuce
Sai da sukayi nisa ta lura da motarsu Zahira ya tsaya tayi saurin cewa akwai na Nan ta sauka da Sauri
Ta dawo Baya sai dai kafin ta Isa wajensu zahiran har sun samu motar gadon Kaya sun hau driver ma ko karbar kudin baiyi ba yace su barshi
Ahaka Murja ta Kara tare wani bus din tabi bayansu fatanta kawai ta Isa wajen su kafin suje gidan su su tona Mata asiri.
Sai dai duk Inda suka so tadda bus din su Zahira sai days Dan musu nisa.
Suna Isa junction din gadon kayan su Zahira Suka sauka da Sauri suka hau gudu
Murja dake ankare dasu tana ganin kwanar da suka Shiga ta cewa kwandastan akwai na Nan ta sauka da Bakin Sauri
Tana bawa.kwandastan kudi
Ta tari machine akan ya Shiga kwanar Nan ga wasu Yara can suna gudu Dan Allah ya ta dosu.
Su Zahira kuwa gudu.suke.suna fad'uwa.dan sunga hawanta machine
Ta kusa ci musu
Nadeeya ce ma Bata iya gudun sosai sai Zahira ta Dan jirata ahaka machine din Murjan ya taddasu ta Kai.hannu ta daki bayan Nadeeya tana Daga Bayan machine din duk da Yana tafiya.ce wa take su tsaya
Amma Ina Zahira da Nadeeya Kara gudun suka sa Dan sun fara hango k'ofar gidansu.
Murja kuwa sai kaiwa.mai machine duka take Akan yayi Sauri.
Ni kuwa Ina fita waje Naseer ya.jani gefe Yana k'ok'arin min magana Umma kuwa ta fito daga gida tana zagina tana surfamin zagi akan na bar Mata k'ofar Gidan da Ni kuwa na dage bazan bar k'ofar gidan ba wlh sai an fitomin da Nadeeya da Zahira.
Dukanmu ba Wanda ya lura Dasu Nadeeya dake nufomu suna tikar gudu
Tun kafin su iso naji suna kwalla Mana Kira Abba Umma
Muna juyowa suka iso a daidai lokacin da Naga wata Mata itama ta sauka daga Kan machine din ta damko Kafadun zahiran data cala wani uban ihu...........
[7/4, 10:25 PM] Zannura: *NAGA TA KAINA*
*NA SADNAF*🌸🌸
®️ *_PURE MOMENT OF LIFE WRITERS_*
_{We Don't just entertain nd educate we also touch the heat of readers P.M.L}💪🏻_
*Free Novel*
*Page 40*
Idon Murja sosai ya rufe da San ta damke Zahira ta faffala mata Mari ko kad'an Bata lura da su Naseer dake tsaye ba ta daga hannunta da zumar wanka Mata Mari
Ni kuwa tundaga yanda nagansu a firgice hankalina ya tashi yanda ta damke kafadar Zahira yasa nayi wani super na Isa gabansu tana daga hannunta na tare Marin tare da rike hannunta na wancakalar da Karfin tsiya
Zahira kuwa ta taso aguje ta buya a bayana tare da kankameni jikinta na balain rawa.
Sai a lokacin Murja ta lura dasu Naseer da jikinsa ke rawa shima cikin tashin hankali ganin su Nadeeya da Zahira dake tikar gudu Murja na binsu a Baya