Sashe 30
Naga Ta Kaina Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Ihun da Safiyya ta saki tana Dora hannunta aka yasa Saude ta tsayar da maganar da take Safiyya ta hau birgima a kasa tana "Na Shiga uku Saude Bashir Nima ya Shanye duk alewar idan har maimuna gutsura kawai tayi take wanan Satan Ina ga Bashir daya shanye duka Na Shiga uku Saude na Shiga uku yanzu Haka Bashir zai ringa sata naje gurin bokan akan ya karya Mana asirin yace bazai iya ba sai dai ya duba"
Kuka take sosai Ita kuwa Saude ajiyar zuciya ta sauke tana Jin Sanyi a zuciyarta da ba iya maimuna ce zata yi Satan ba har da Bashir Amma a fili kuwa kuka ta hau Yi tana sun Shiga uku yanzu ya zasuyi ahaka suka Gama jajjantawa juna suna tunanin neman kudi su nemi wani ya karya asirin
Safiyya kuwa ta hau yiwa Saude tambayoyi akan Naeema
Saudee kuwa ta hau Bata labarin yanda manyan masu kudi suke Neman Zahira masu nemanta har da Yan siyasa ta had'a da Gaya Mata taga Alhaji Saad ma Yana zuwa gidan shima Wai San Zahira yake
Wani irin abune ya tokare zuciyar Safiyya Dan so tayi Zahira ta ringa sata tayi bakin jini a wajen Samari Amma tunda abin ya koma kansu ya zama Dole su sake wani shirin Akan Zahira Dan sai ta samu cikar burinta zata samu kwanciyar hankali ahaka suka Kara kudurta mugayen Abubuwa akan Zahira Saude ta raka Safiyya ta tafi
Naeema
Maneman Zahira tuni suka isheni da sintirin da suke min a k'ofar gida Zahira yanzu tana da shekara Sha shidda tana Kuma jss 3 Sam ban shirya ta kula wani saurayi ba Dan inada burin tayi karatu Mai zurfi ba ita kadai ba har sauran yarana Ina burin suyi karatu Mai zurfi tunda Ni bansamu wanan damar ba
Amma ga mamakina ko secondary Zahira Bata Gama ba masu nemanta da Aure sun Sako mu a gaba suna Santa da aure akwai wani Alhaji Saad danaga yafi matsawa da zuwa har aikowa yake akan Yana Sallama da Naseer a ranar Dana fita.
Dan na bashi hakuri Akan ba yanzu Zahira zatayi Aure ba Yana ganina ya tsugunna ya hau gaisheni Ni kuwa na bashi hakuri akan ba yanzu zaayi yiwa Zahira Aure ba yayi hakuri.
Daga Haka na koma ciki sai dai ga mamakina Bai fasa cigaba da zuwa ba
A ranar daya zo na karshe ya Bata min Rai Dan Yana aikowa nace ace Bata zance ya Kara aikowa na tura Minal Akan ta bashi hakuri sai dai suna dawowa Naga Almajirin daya fara aikowa da Niki Nikin Kaya Wai a bawa Zahira
Ban Bari ma ya karasa shigowa ba na wafci hijabina na fita dan na Masa kashedi sai dai Ina fitowa Naga har ya tafi.
Hakane Yasa na bawa Isihu Ledojin akan ya Ajiye duk ranar da Alhajin Nan ya dawo a bashi kayansa.
Na koma ciki Ina Shan alwashin idan Naseer ya dawo ya zama Dole muyi shawara dashi Dan abinan ya isheni.
Bayan tafiyar Naseer da wata biyu sai gashi ya sake dawowa da Niki Nikin Kaya na Kuma ji dadin yanda Naga ya fara samun kwanciya hankali Dan ba laifi ya samu alheri daga labarin daya bani
Kamar dai wancan lokacin sai daya kwana biyu kafin yaje wajen Umma da Saude har ta isar mata da labarin zuwansa har da Karin gisihirin da sai da Hajara ta ji tazo wuya tsanar Naeema na cike Mata wuya.
Duk da Naseer ya tafar Mata da abubuwa har da kudin.
Sam hakan Bai faranta Mata ba burinta kawai taga bayan Naeema Saffiya kuwa abinda take so kenan ta hau zuga Hajaran har sai data rabata da kudin da Naseer ya Bata ta had'a Dana wajenta ta kwashi Saude Suka koma wajen boka suka hau Gaya musu abinda suke so ya musu cikin tsananin mugunta.
Shi kuwa ya d'auko kwai guda biyu ya bawa Safiyya ya fada mata yanda zasuyi da Kwan a bayan Kwan kuwa sunayen Zahira ya rubuta kaca kaca
Jiki na rawa suka koma gida Safiyya ta Adana Kwan ta hau neman Wanda zai Mata aikin batare da an samu wani matsala ba.
Naseer kuwa Dana Masa maganar takuran da akewa Zahira cemin yayi kar na damu na Bari idan ta Yi placement sai a Mata transfer ta tafi boarding inyaso sai ta cigaba da ss dinta a wajen Dan shima.yana so yaga yaransa sunyi ilimi har ga Allah banasan yarana sumin nisa ballantana Wai su tafi boarding Amma ganin Naseer ya dage yasa na hakura
Yaje makarantarsu ya musu bayanin idan sun Gama placement Yana so ayi Mata transfer zuwa makarantar boarding.
A ganinsa a boarding ma anfi karatu.
Tafiyarsa da kwana goma
Ina cikin bacci nayi mumumann mafarki daya Sakani farkawa
Bakina d'auke da sallati na kunna fitilar d'akin tare da haska yarana Naga duk bacci sukeyi cikin kwanciyar hankali
Ajiyar zuciya na sauke na fito da zumar nayi alwala Dan Dama lokacin tashina yayi biyun dare har na Saba
Dayake dare ne sosai buta na dauko daga bandakina Dan na Debi ruwa Dan na bandakina ya Kare.
Sai dai maganganun danake ji kasa kasa yasa a bakin k'ofata yasa na tsaya cak gabana na fad'uwa.
Muryar namiji da mace nake ji
Hakan ya sa na nufi bakin kofar jikina na rawa
Kasa kunnena nayi naji macen na "ka buga k'ofar tana bud'ewa ka jefa Kwan cikin gidan
Shi Kuma Yana shi tsoro yake ji Idan aka kamashi fa
Bansan lokacin Dana bud'e k'ofar ba matar ta dib'a a guje.
Ni kuwa na rik'e Namijin Gam dake k'ok'arin guduwa saan Isihu ne ya ringa k'ok'arin kwacewa hannunsa d'auke da wani kwarya
Cikin rawar jiki na kwace Kwaryar Ina rik'e da yaron da hannu daya.......
*TOH SAI KUMA BAYAN SALLAH IDAN ALLAH YA KAIMU RAI DA LAFIYA*
[7/26, 10:36 PM] Zannura: *NAGA TA KAINA*
*NA SADNAF*🌸🌸
®️ *_PURE MOMENT OF LIFE WRITERS_*
_{We Don't just entertain nd educate we also touch the heat of readers P.M.L}💪🏻_
*Free Novel*
*Dafatan munyi sallah lafiya Allah ya maimaita mana Ina muku fatan alheri Nagode da so da.kauna*
*Page 50*
Sosai ya ringa k'ok'arin kwacewa na rikeshi Gam Dan burina na ajiye Kwaryar da Naga kwayaye biyu a ciki na tambayeshi wacce matar data saka shi wanan aikin har lokacin jikina rawa yake.ina Jan innalillahi wa Inna ilaihi rajiun
Cizon daya kaiwa hannuna da balain k'arfi yasa na cika shi ba Kuma zafin cizon yasa na cikashin ba bana San Kwaryar hannuna ya Fadi Kwan ya fashe tunda daga maganar Dana ji matar nayi so take Ana bud'e gidan a jefo Kwan tsakar gidan ya fashe
Da mugun gudu ya dib'a Dana sake shi
Ni kuwa na tsaya kamar mutum mutumi nabishi da kallo har sai Dana Diana hangosa.
Dak'yar naja k'afata na koma ciki adduoi da nake tayi ya Dan sama min nutswa
Ajiye Kwaryar nayi na kulle gidan.na Kara d'aukar Kwaryar na nufi dakina jikina na rawa
A Gefen gadona na zauna na Dora Kwaryar a cinyata bakina d'auke da Addu'a na dauko.kwan guda daya na hau jujuyawa Ina kallon jan rubutun da akayi a jikin Kwan da Sunan Zahira ko ta Ina Sallatin da nakeyi ne yasa Zahira ta bud'e Idonta Dan Bata da nauyin bacci Sam
Hawaye kawai nake Ina cigaba da jujuya Kwan a hannuna bansa lokacin data ma taso ta iso gabana ba sai muryarta naji tana "Umma lafiya kike kuka Mai ya faru"?
Dagowa nayi na kalli Zahira da nake ganin kamar Jiya jiya nan na haifeta duk da ta girma ta zama budurwa.hakan Bai saka na daina Mata kallan yarinya ba Amma Wai Zahiran makiyana ke San ganin bayanta
Sai a lokacin na tuna kallon da Safiyya tayiwa Zahira daya saka gabana tsinke wa ta Kara da na jira Naga balain da zata jefomin sai a lokacin na fashe da kuka.mai karfi Dan na d'auka ba abinda zai biyo baya tunda an kwana biyu Ashe suna kan bakansu
Kuka nake sosai Ina kallon Zahira da Abu kad'an ke sakata kuka itama tuni ta hau kukan tana cigaba da tambayta abinda ya faru nake kuka.
Nikam na rasa Mai nayiwa Umma da Safiyya a rayuwata mai na musu da zafi Haka da zasu bar kaina su dawo Kan yata da Bata musu komai ba.
Wane irin kiyayya ne wanan suke min da Bai tsaya iya kaina ba har da diyata da muka Haifa da Naseer daya kasance jinin Umma ban taba kwokwanto a Raina na Umma ce ta haifi Naseer ba Amma zuwa yanzu na fara kwokwanto Dan ba iya Ni Umma ta tsana ba har da Naseer tunda ba Ni kadai na haifi Zahira ba
Allah ne kadai yasan Mai Suka so yiwa Zahira Allah ya karemu na fito har na samu kwace Kwaryar daga hannun yaron da suka turo.
Sosai hankalina ya tashi a Daren.
Sallah ma ba a nutse nayi ba zuciyata na cike fal da tunani da tsoro tunanina ya rarrabu gida biyu jefi jefi nake dagowa na kalli Zahira dake gefena itama sanye da hijabi tausayin yata na Kara Sakani zubar hawaye duk cikin yarana babu Mai sanyin halinta da tausayin iyaye idan na tuna abinda Zahira tamin a lokacin da nake d'auke da cikin waleeed da muke cikin tsananin talauci har kuka nake nayita Mata adduar samun nagartacen miji lokaci bamuda komai a gidan dak'yar na samo musu garin kwaki Suka Sha suka kwanta itama sai Dana tilasta Mata Tasha Dan dagewa tayi sai dai Nima na Sha Wanda Ni nasan ko Ni na Sha garin Nan ba Inda zai kaimin ni xan iya hakura tunda yarane duk da balain yunwar da nakeji da ke Sakani Jin jiri
Da wuri suka kwanta Ni kuwa bacci yak'i zuwarmin sai.juye juye nake Ina Dan hawaye Dan yunwa nake ji ba kadan ba ga jikina dake balain rawa.
Ashe duk halin da nake ciki Zahira na kallona magana ne.kawai batamin ba.
Mik'ewa nayi Ina bin bango sabida rawar da jikina keyi na fita kitchen Dana San babu abinda Zan samu na sawa cikina bansan lokacin da Zahira ta fita ba sai motsin bud'e kofa naji daya sakani.fitowa daga Kitchen da Sauri nayi wajen.
Kuka take sosai Ita kuwa Saude ajiyar zuciya ta sauke tana Jin Sanyi a zuciyarta da ba iya maimuna ce zata yi Satan ba har da Bashir Amma a fili kuwa kuka ta hau Yi tana sun Shiga uku yanzu ya zasuyi ahaka suka Gama jajjantawa juna suna tunanin neman kudi su nemi wani ya karya asirin
Safiyya kuwa ta hau yiwa Saude tambayoyi akan Naeema
Saudee kuwa ta hau Bata labarin yanda manyan masu kudi suke Neman Zahira masu nemanta har da Yan siyasa ta had'a da Gaya Mata taga Alhaji Saad ma Yana zuwa gidan shima Wai San Zahira yake
Wani irin abune ya tokare zuciyar Safiyya Dan so tayi Zahira ta ringa sata tayi bakin jini a wajen Samari Amma tunda abin ya koma kansu ya zama Dole su sake wani shirin Akan Zahira Dan sai ta samu cikar burinta zata samu kwanciyar hankali ahaka suka Kara kudurta mugayen Abubuwa akan Zahira Saude ta raka Safiyya ta tafi
Naeema
Maneman Zahira tuni suka isheni da sintirin da suke min a k'ofar gida Zahira yanzu tana da shekara Sha shidda tana Kuma jss 3 Sam ban shirya ta kula wani saurayi ba Dan inada burin tayi karatu Mai zurfi ba ita kadai ba har sauran yarana Ina burin suyi karatu Mai zurfi tunda Ni bansamu wanan damar ba
Amma ga mamakina ko secondary Zahira Bata Gama ba masu nemanta da Aure sun Sako mu a gaba suna Santa da aure akwai wani Alhaji Saad danaga yafi matsawa da zuwa har aikowa yake akan Yana Sallama da Naseer a ranar Dana fita.
Dan na bashi hakuri Akan ba yanzu Zahira zatayi Aure ba Yana ganina ya tsugunna ya hau gaisheni Ni kuwa na bashi hakuri akan ba yanzu zaayi yiwa Zahira Aure ba yayi hakuri.
Daga Haka na koma ciki sai dai ga mamakina Bai fasa cigaba da zuwa ba
A ranar daya zo na karshe ya Bata min Rai Dan Yana aikowa nace ace Bata zance ya Kara aikowa na tura Minal Akan ta bashi hakuri sai dai suna dawowa Naga Almajirin daya fara aikowa da Niki Nikin Kaya Wai a bawa Zahira
Ban Bari ma ya karasa shigowa ba na wafci hijabina na fita dan na Masa kashedi sai dai Ina fitowa Naga har ya tafi.
Hakane Yasa na bawa Isihu Ledojin akan ya Ajiye duk ranar da Alhajin Nan ya dawo a bashi kayansa.
Na koma ciki Ina Shan alwashin idan Naseer ya dawo ya zama Dole muyi shawara dashi Dan abinan ya isheni.
Bayan tafiyar Naseer da wata biyu sai gashi ya sake dawowa da Niki Nikin Kaya na Kuma ji dadin yanda Naga ya fara samun kwanciya hankali Dan ba laifi ya samu alheri daga labarin daya bani
Kamar dai wancan lokacin sai daya kwana biyu kafin yaje wajen Umma da Saude har ta isar mata da labarin zuwansa har da Karin gisihirin da sai da Hajara ta ji tazo wuya tsanar Naeema na cike Mata wuya.
Duk da Naseer ya tafar Mata da abubuwa har da kudin.
Sam hakan Bai faranta Mata ba burinta kawai taga bayan Naeema Saffiya kuwa abinda take so kenan ta hau zuga Hajaran har sai data rabata da kudin da Naseer ya Bata ta had'a Dana wajenta ta kwashi Saude Suka koma wajen boka suka hau Gaya musu abinda suke so ya musu cikin tsananin mugunta.
Shi kuwa ya d'auko kwai guda biyu ya bawa Safiyya ya fada mata yanda zasuyi da Kwan a bayan Kwan kuwa sunayen Zahira ya rubuta kaca kaca
Jiki na rawa suka koma gida Safiyya ta Adana Kwan ta hau neman Wanda zai Mata aikin batare da an samu wani matsala ba.
Naseer kuwa Dana Masa maganar takuran da akewa Zahira cemin yayi kar na damu na Bari idan ta Yi placement sai a Mata transfer ta tafi boarding inyaso sai ta cigaba da ss dinta a wajen Dan shima.yana so yaga yaransa sunyi ilimi har ga Allah banasan yarana sumin nisa ballantana Wai su tafi boarding Amma ganin Naseer ya dage yasa na hakura
Yaje makarantarsu ya musu bayanin idan sun Gama placement Yana so ayi Mata transfer zuwa makarantar boarding.
A ganinsa a boarding ma anfi karatu.
Tafiyarsa da kwana goma
Ina cikin bacci nayi mumumann mafarki daya Sakani farkawa
Bakina d'auke da sallati na kunna fitilar d'akin tare da haska yarana Naga duk bacci sukeyi cikin kwanciyar hankali
Ajiyar zuciya na sauke na fito da zumar nayi alwala Dan Dama lokacin tashina yayi biyun dare har na Saba
Dayake dare ne sosai buta na dauko daga bandakina Dan na Debi ruwa Dan na bandakina ya Kare.
Sai dai maganganun danake ji kasa kasa yasa a bakin k'ofata yasa na tsaya cak gabana na fad'uwa.
Muryar namiji da mace nake ji
Hakan ya sa na nufi bakin kofar jikina na rawa
Kasa kunnena nayi naji macen na "ka buga k'ofar tana bud'ewa ka jefa Kwan cikin gidan
Shi Kuma Yana shi tsoro yake ji Idan aka kamashi fa
Bansan lokacin Dana bud'e k'ofar ba matar ta dib'a a guje.
Ni kuwa na rik'e Namijin Gam dake k'ok'arin guduwa saan Isihu ne ya ringa k'ok'arin kwacewa hannunsa d'auke da wani kwarya
Cikin rawar jiki na kwace Kwaryar Ina rik'e da yaron da hannu daya.......
*TOH SAI KUMA BAYAN SALLAH IDAN ALLAH YA KAIMU RAI DA LAFIYA*
[7/26, 10:36 PM] Zannura: *NAGA TA KAINA*
*NA SADNAF*🌸🌸
®️ *_PURE MOMENT OF LIFE WRITERS_*
_{We Don't just entertain nd educate we also touch the heat of readers P.M.L}💪🏻_
*Free Novel*
*Dafatan munyi sallah lafiya Allah ya maimaita mana Ina muku fatan alheri Nagode da so da.kauna*
*Page 50*
Sosai ya ringa k'ok'arin kwacewa na rikeshi Gam Dan burina na ajiye Kwaryar da Naga kwayaye biyu a ciki na tambayeshi wacce matar data saka shi wanan aikin har lokacin jikina rawa yake.ina Jan innalillahi wa Inna ilaihi rajiun
Cizon daya kaiwa hannuna da balain k'arfi yasa na cika shi ba Kuma zafin cizon yasa na cikashin ba bana San Kwaryar hannuna ya Fadi Kwan ya fashe tunda daga maganar Dana ji matar nayi so take Ana bud'e gidan a jefo Kwan tsakar gidan ya fashe
Da mugun gudu ya dib'a Dana sake shi
Ni kuwa na tsaya kamar mutum mutumi nabishi da kallo har sai Dana Diana hangosa.
Dak'yar naja k'afata na koma ciki adduoi da nake tayi ya Dan sama min nutswa
Ajiye Kwaryar nayi na kulle gidan.na Kara d'aukar Kwaryar na nufi dakina jikina na rawa
A Gefen gadona na zauna na Dora Kwaryar a cinyata bakina d'auke da Addu'a na dauko.kwan guda daya na hau jujuyawa Ina kallon jan rubutun da akayi a jikin Kwan da Sunan Zahira ko ta Ina Sallatin da nakeyi ne yasa Zahira ta bud'e Idonta Dan Bata da nauyin bacci Sam
Hawaye kawai nake Ina cigaba da jujuya Kwan a hannuna bansa lokacin data ma taso ta iso gabana ba sai muryarta naji tana "Umma lafiya kike kuka Mai ya faru"?
Dagowa nayi na kalli Zahira da nake ganin kamar Jiya jiya nan na haifeta duk da ta girma ta zama budurwa.hakan Bai saka na daina Mata kallan yarinya ba Amma Wai Zahiran makiyana ke San ganin bayanta
Sai a lokacin na tuna kallon da Safiyya tayiwa Zahira daya saka gabana tsinke wa ta Kara da na jira Naga balain da zata jefomin sai a lokacin na fashe da kuka.mai karfi Dan na d'auka ba abinda zai biyo baya tunda an kwana biyu Ashe suna kan bakansu
Kuka nake sosai Ina kallon Zahira da Abu kad'an ke sakata kuka itama tuni ta hau kukan tana cigaba da tambayta abinda ya faru nake kuka.
Nikam na rasa Mai nayiwa Umma da Safiyya a rayuwata mai na musu da zafi Haka da zasu bar kaina su dawo Kan yata da Bata musu komai ba.
Wane irin kiyayya ne wanan suke min da Bai tsaya iya kaina ba har da diyata da muka Haifa da Naseer daya kasance jinin Umma ban taba kwokwanto a Raina na Umma ce ta haifi Naseer ba Amma zuwa yanzu na fara kwokwanto Dan ba iya Ni Umma ta tsana ba har da Naseer tunda ba Ni kadai na haifi Zahira ba
Allah ne kadai yasan Mai Suka so yiwa Zahira Allah ya karemu na fito har na samu kwace Kwaryar daga hannun yaron da suka turo.
Sosai hankalina ya tashi a Daren.
Sallah ma ba a nutse nayi ba zuciyata na cike fal da tunani da tsoro tunanina ya rarrabu gida biyu jefi jefi nake dagowa na kalli Zahira dake gefena itama sanye da hijabi tausayin yata na Kara Sakani zubar hawaye duk cikin yarana babu Mai sanyin halinta da tausayin iyaye idan na tuna abinda Zahira tamin a lokacin da nake d'auke da cikin waleeed da muke cikin tsananin talauci har kuka nake nayita Mata adduar samun nagartacen miji lokaci bamuda komai a gidan dak'yar na samo musu garin kwaki Suka Sha suka kwanta itama sai Dana tilasta Mata Tasha Dan dagewa tayi sai dai Nima na Sha Wanda Ni nasan ko Ni na Sha garin Nan ba Inda zai kaimin ni xan iya hakura tunda yarane duk da balain yunwar da nakeji da ke Sakani Jin jiri
Da wuri suka kwanta Ni kuwa bacci yak'i zuwarmin sai.juye juye nake Ina Dan hawaye Dan yunwa nake ji ba kadan ba ga jikina dake balain rawa.
Ashe duk halin da nake ciki Zahira na kallona magana ne.kawai batamin ba.
Mik'ewa nayi Ina bin bango sabida rawar da jikina keyi na fita kitchen Dana San babu abinda Zan samu na sawa cikina bansan lokacin da Zahira ta fita ba sai motsin bud'e kofa naji daya sakani.fitowa daga Kitchen da Sauri nayi wajen.