Sashe 32
Naga Ta Kaina Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Kafin ta Ciro hannu daya ta sunkuya ta dauki butar a garin ta mik'e Naga wani irin dunkullellen laya ya Fad'o
Yanda layyan ya Fado Haka naji Kamar kirjina xai Fado.
Da Sauri ta tsugunna ta rufe layyar da hijabinta ta d'auka tana k'ok'arin Shiga band'akin
Cikin zafin nama na taso kafin ta karasa band'akin na jawo
doguwar hijabinta da karfi da har sai daya shake Mata wuya na Kara jawo hijabin har sai data zub'e a kasa
Banyi wata wata ba na Kara shaketa da hijabin Dana cukwikuye burinta kawai ta cire hijabin Dana shaketa dashi Sabida matsar Dana Mata
Azaba yasa ta saki layyar
Bansan inada karfi ba sai a ranar saman kanta na hayye har lokacin Ina shake da ita na dau daya hannun nawa dake balain rawa bakina d'auke da Addu'a na Dago layyar da aka caccaka allurai a ciki ga sunayen Zahira Nan a zagaye da layyar.
Ihun sallati na saka na saki layyar Cikin tashin hankali na Kara shaketa da hannu biyu cikin kuka na hau ce Mata "Mai na Miki mmn maimuna da kike San ganin bayana Ashe kece kike San ganin Bayan Zahira Basu Umma ba Mai na Miki da zafi Haka Mmn maimuna da kike San ganin Bayan Yata a iya sanina ban miki komai ba hasali alheri na Miki kika zalunce Ni
Mai na Miki Haka Mmn maimuna Mai Zahira ta Miki"?
Nace cikin kuka Ina Kara shaketa da k'arfi sai kakari take Ni kuwa na hau jibgarta Ina buga kanta da kasa rantsuwar da nake akan wlh sai ta gayamin Mai Zahira ta Mata yasa take San ganin bayanta da irin shakar Dana Mata yasa cikin azaba tace na saketa zata fadamin
Ban cikata ba nace ta gayamin a Haka Ina jinta ko kuma wlh na dauko wuka yanzu nan na kasheta
Dan sosai na ringa Jin Zan iya kasheta yanda nake Jin zuciyata daga makotaka Mai hadina da ita da zata nemi cutarmin da ya
Ganin magana na Mata wuya yasa na sausauta rikon Dana Mata a wahalce tace "wlh bani bace Mmn Safiyya da Safiyya ne Suka Sakani wlh Allah ranan ma da muka zo k'ofar gidan nan har da Safiyya muka zo.
Tiryan tiryan ta hau bani labarin komai batare da ta rage komai a ciki ba har alewar da suka so bawa Zahira na sata da Abu ya juye ya koma Kan Dan safiyya da Maimunan
Sosai jikina ya dauki rawa na hau sallati........
[7/28, 10:58 PM] Zannura: *NAGA TA KAINA*
*NA SADNAF*🌸🌸
®️ *_PURE MOMENT OF LIFE WRITERS_*
_{We Don't just entertain nd educate we also touch the heat of readers P.M.L}💪🏻_
*Free Novel*
*Page 51*
Rawar da jikina keyi yasa na cikata na zub'e a kasa Ina juya Kai na danake ji kamar zai fado kirjina kuwa sama da kasa.kawai yake ita kuwa numfashin wahala kawai ta ringa saukewa tana "kiyi hakuri mmn Zahira Safiyya ce ta ringa zugani wlh a yau din ma kamar bazan zo ba taje har gida ta sakoni agaba Akan Nazo da kaina"
"Da kin shiga da layyar band'akin Nan Ina Zaki saka layyar Kuma Mai zai biyo baya ki gayamin mmn maimuna"?
Nace Ina tsareta da idona Dan Naga alamar tsorona take ji sosai har yanzu hannunta na rik'e da wuyanta
Mutsu mutsu ta hau yi Ni kuwa Ina ganin Haka na mike na je na kulle k'ofar Gidan na dauko wani sharbaben wuka a d'akina na fito dashi daga gidansa tana ganin Haka ta gwallo Ido ni kuwa nace "Na rantse da Allah idan Baki gayamin ba sai na yanka ki mmn maimuna karki dauka bazan iya ba Dan tunda har a matsayinki na wacce itama take da Yara ta Haifa ta san zafin haihuwa xaa iya had'a Baki dake Dan kawai a cutar mun da 'ya toh Dan na kasheki wlh banyi asara ba Zan iya komai Akan yarana ki bude baki ki gayamin Mai zakiyi da layyar Nan da ace kin Shiga band'akin Nan asirinki Bai tonu ba"
Na nufi wajenta na Kara jawo hijabin jikinta da k'arfi cikin azabar tsoro yanda na Dora wuk'ar a wuyanta ta hau min bayani.
"Dama a ranar da muka zo gidanan da Kika bud'e kofar muka gudu nida Safiyya sabida karki Kama mu sosai muka ji takaicin da bamu idda nufinmu Akan ki ba Kika bud'e kofa a nesa da gidanki muka labe muna hango yanda kika rik'e almajirin da muka so Yana kwankwasa gidan kina bud'ewa ya jefa Kwan a tsakar gidan indai ya fashe toh yanda rubabben Kwan xai ringa wari Haka za a ringa toshe hanci Zahira na wari har ta Rasa Mai Aurenta Dan Safiyya tace Bata so Zahira ta samu miji Mai kudi ta aura har ki Huta
Gudun da almajirin yayi da fad'a Mana da yayi kin kwace Kwan yasa Safiyya taji kamar ta haukace zaginki tayi tayi tana tsine Miki Akan Bata yarda.dake.ba kema akwai wajen bokan da kike xuwa yake Gaya miki duk abinda zai faru dake.
Haka ta kwana a gidana ko bacci batayi ba muna Kara Shan alwashin komawa wajen bokan namu washegari kuwa da sassafe mukaje Muka Gaya masa duk abinda ya faru ya Kara cajar mu wani kudin.
Dan dai ta Sakani a gaba ne banyi niyyar zuwa ba sabida banida kwanciyar hankali tunda maimuna ta Sha alewar Nan kullum cikin jawomin magana take.
Ahaka taje.tayi buga buga bansan Inda ta samo kudi ba tazo ta sameni shekaranjiya na Rakata wajen bokan muka Kai Masa kudin shine ya d'auko layyar Nan ya bani yace ayi kokari a jefa a masan gidanan yanda Kashi keda wari Haka zata ringa Yi a wajen Samari Haka zatayi bakin jini
Wanan Abu yasa hankalin Safiyya ya tashi Dan bamu San Mai zuwa gidanki har ya Shiga band'akin ki ba ahaka muka dawo gidana muna naziri a karshe tacemin Ni Zan Mata aikin Nan Zata bani Dubu daya
Dayake Ina cikin bukata a Haka na karba ta bani kudin shine yau ta zo akan tana zaune a gidana tana jirana nazo na saka layyar a masai ai bakida wayo indai nace Miki inajin fitsari bazaki hanani shiga bandaki ba
Nidai Dan Allah kiyi hakuri mmn Zahira sharrin shaidan ne nayi nadamar biyewa Safiyya"
Ta karashe tana fashewa da kuka.
Duk maganar da take min sama sama nakejinta sabida tashin hankali Dana shiga Ashe duk Inda nake tunanin su Umma sun Kai wajen mugunta ashe sun wuce nan"
Wuk'ar hannuna na ajiye na cika mmn maimuna cikin rawar murya nace " Mmn maimuna akwai wani Abu Dana Miki da kike ganin na cancanci kiga bayana haka?idan nayiwa maimuna yarki Haka Zaki ji dadi ?mmn maimuna iya alewar da yarki ta Sha take sata Bai Isa yasa kigane Allah ke kareni da yarana daga sharrin su Safiyya ba iya sanina ba abinda na Miki Dana cancanci Haka daga wajenki mmn maimuna kudadena dake wajenki bazasu lissafu ba kema kinsani ban taba Miki Aiken ki bani kudina ba ban taba daga Miki hankali Akan ki bani kudina. Ba ban taba canza Miki fuska ba na daina Baki bashine sabida na lura bakyaso na karu dake ta gaban shagona yaranki zasu wuce wani shagon su siyi Abu da kudi Amma idan bashine sai ki taho wajena
Dan Kuma na daina Baki bashin mmn maimuna sai kiga laifina ko kece inaga matakin Dana dauka Zaki dauka tunda kayan Nan ba kyauta nake samowa na zuba a shagona ba
da kudi nake siyan kayan Nan mmn maimuna bayan hanaki bashi danake mmn maimuna akwai abinda na Miki Wanda bansani ba"?
Girgiza min Kai tayi Tana "Kiyi hakuri mmn Zahira sharrin shaidan ne wlh ki yafe min"
"Kiji tsoron Allah Mmn maimuna karki biyewa San zuciyarki kizo ki aikata abinda Zaki zo kina nadama daga baya ki fita daga abinda Bai shafeki ba Umma da Safiyya Allah yasan ba abinda na musu Suka tsaneni na rabu da Naseer ma basu kyalleni ba kiyayyar har ya tashi daga kaina ya koma Kan zahira da Bata ji ba Bata gani ba a iya sanina ba abinda Zahira ta musu kema Haka Amma tunda abinda kuka zab'a kenan. Mmn maimuna wlh station zamuje ayimin katangar karfe daku gabad'aya duk abinda ya sameni da yarana wlh kune"
Ina fadar Haka na dauki layar da Addu'a a bakina na Shiga d'akina na daga gadona na dauko wanan Kwaryar na jefa layar a ciki na zura hijabina na dauki mukullin gidan nayi waje.
Mmn maimuna a guje tayo wajena tana na rufa Mata asiri Kar na Kai su station ni kuwa hankadata nayi ta Fadi na fita tare da kulle gidan ta waje.
Na dauki hanyar station Ina kuka Kamar karamar Yarinya Dan Nagaji da abinda su umma sukemin bansani ba ko matakin Nan da Zan d'auka shi zai saka na samu kwanciyar hankali gwara ayimin tsakani dasu tun kafin su shirya abinda yafi wanan tunda Ashe sau uku kenan suna gwada cutar min da 'ya Allah na Kare mu.
Wanan shine karshen abinda zanyi da zai saka kila na samu Salama sai dai Naseer Yaji Haushin na Kai karar mahaifiyarsa da kanwarsa wajen yan sanda
Da kafa na karasa station din da kyar na tsagaita kukan da nake na musu bayanin abinda ke tafe Dani
Take kuwa wani daga cikin Yan sanda ya tambayeni Ina ita mmn maimuna take yanzu nace Masa tana gidana na kulleta
Gyada min Kai yayi ya Kira wata Yar sanda da kallo daya zaka Mata gabanka ya Fadi sabida girmanta ga kib'a ga tsayi iya hannunta idan ta damke mutum dashi sai yaji a jikinsa ce Mata yayi su dau mota ita da wasu Yan Sandan guda biyu su bini gidana a d'auko mmn maimuna ta Kai su gidan su Safiyya a d'auko Safiyya da Umma daga Nan su taho station.
Ni kuwa Ina Jin Haka nace Masa Ni ba wani Abu nace a musu ba katangar karfe kawai zaa Mana tsakaninmu a Kuma ja musu kunne na karashe da su taimakamin.
Cemin yayi kar na damu na je Amma inza a d'auko uwar mijin nawa Kar na bisu na hau wani motar Nazo da Kwaryar da kuma Zahira yata da suke ta San ganin bayanta.
Yanda layyan ya Fado Haka naji Kamar kirjina xai Fado.
Da Sauri ta tsugunna ta rufe layyar da hijabinta ta d'auka tana k'ok'arin Shiga band'akin
Cikin zafin nama na taso kafin ta karasa band'akin na jawo
doguwar hijabinta da karfi da har sai daya shake Mata wuya na Kara jawo hijabin har sai data zub'e a kasa
Banyi wata wata ba na Kara shaketa da hijabin Dana cukwikuye burinta kawai ta cire hijabin Dana shaketa dashi Sabida matsar Dana Mata
Azaba yasa ta saki layyar
Bansan inada karfi ba sai a ranar saman kanta na hayye har lokacin Ina shake da ita na dau daya hannun nawa dake balain rawa bakina d'auke da Addu'a na Dago layyar da aka caccaka allurai a ciki ga sunayen Zahira Nan a zagaye da layyar.
Ihun sallati na saka na saki layyar Cikin tashin hankali na Kara shaketa da hannu biyu cikin kuka na hau ce Mata "Mai na Miki mmn maimuna da kike San ganin bayana Ashe kece kike San ganin Bayan Zahira Basu Umma ba Mai na Miki da zafi Haka Mmn maimuna da kike San ganin Bayan Yata a iya sanina ban miki komai ba hasali alheri na Miki kika zalunce Ni
Mai na Miki Haka Mmn maimuna Mai Zahira ta Miki"?
Nace cikin kuka Ina Kara shaketa da k'arfi sai kakari take Ni kuwa na hau jibgarta Ina buga kanta da kasa rantsuwar da nake akan wlh sai ta gayamin Mai Zahira ta Mata yasa take San ganin bayanta da irin shakar Dana Mata yasa cikin azaba tace na saketa zata fadamin
Ban cikata ba nace ta gayamin a Haka Ina jinta ko kuma wlh na dauko wuka yanzu nan na kasheta
Dan sosai na ringa Jin Zan iya kasheta yanda nake Jin zuciyata daga makotaka Mai hadina da ita da zata nemi cutarmin da ya
Ganin magana na Mata wuya yasa na sausauta rikon Dana Mata a wahalce tace "wlh bani bace Mmn Safiyya da Safiyya ne Suka Sakani wlh Allah ranan ma da muka zo k'ofar gidan nan har da Safiyya muka zo.
Tiryan tiryan ta hau bani labarin komai batare da ta rage komai a ciki ba har alewar da suka so bawa Zahira na sata da Abu ya juye ya koma Kan Dan safiyya da Maimunan
Sosai jikina ya dauki rawa na hau sallati........
[7/28, 10:58 PM] Zannura: *NAGA TA KAINA*
*NA SADNAF*🌸🌸
®️ *_PURE MOMENT OF LIFE WRITERS_*
_{We Don't just entertain nd educate we also touch the heat of readers P.M.L}💪🏻_
*Free Novel*
*Page 51*
Rawar da jikina keyi yasa na cikata na zub'e a kasa Ina juya Kai na danake ji kamar zai fado kirjina kuwa sama da kasa.kawai yake ita kuwa numfashin wahala kawai ta ringa saukewa tana "kiyi hakuri mmn Zahira Safiyya ce ta ringa zugani wlh a yau din ma kamar bazan zo ba taje har gida ta sakoni agaba Akan Nazo da kaina"
"Da kin shiga da layyar band'akin Nan Ina Zaki saka layyar Kuma Mai zai biyo baya ki gayamin mmn maimuna"?
Nace Ina tsareta da idona Dan Naga alamar tsorona take ji sosai har yanzu hannunta na rik'e da wuyanta
Mutsu mutsu ta hau yi Ni kuwa Ina ganin Haka na mike na je na kulle k'ofar Gidan na dauko wani sharbaben wuka a d'akina na fito dashi daga gidansa tana ganin Haka ta gwallo Ido ni kuwa nace "Na rantse da Allah idan Baki gayamin ba sai na yanka ki mmn maimuna karki dauka bazan iya ba Dan tunda har a matsayinki na wacce itama take da Yara ta Haifa ta san zafin haihuwa xaa iya had'a Baki dake Dan kawai a cutar mun da 'ya toh Dan na kasheki wlh banyi asara ba Zan iya komai Akan yarana ki bude baki ki gayamin Mai zakiyi da layyar Nan da ace kin Shiga band'akin Nan asirinki Bai tonu ba"
Na nufi wajenta na Kara jawo hijabin jikinta da k'arfi cikin azabar tsoro yanda na Dora wuk'ar a wuyanta ta hau min bayani.
"Dama a ranar da muka zo gidanan da Kika bud'e kofar muka gudu nida Safiyya sabida karki Kama mu sosai muka ji takaicin da bamu idda nufinmu Akan ki ba Kika bud'e kofa a nesa da gidanki muka labe muna hango yanda kika rik'e almajirin da muka so Yana kwankwasa gidan kina bud'ewa ya jefa Kwan a tsakar gidan indai ya fashe toh yanda rubabben Kwan xai ringa wari Haka za a ringa toshe hanci Zahira na wari har ta Rasa Mai Aurenta Dan Safiyya tace Bata so Zahira ta samu miji Mai kudi ta aura har ki Huta
Gudun da almajirin yayi da fad'a Mana da yayi kin kwace Kwan yasa Safiyya taji kamar ta haukace zaginki tayi tayi tana tsine Miki Akan Bata yarda.dake.ba kema akwai wajen bokan da kike xuwa yake Gaya miki duk abinda zai faru dake.
Haka ta kwana a gidana ko bacci batayi ba muna Kara Shan alwashin komawa wajen bokan namu washegari kuwa da sassafe mukaje Muka Gaya masa duk abinda ya faru ya Kara cajar mu wani kudin.
Dan dai ta Sakani a gaba ne banyi niyyar zuwa ba sabida banida kwanciyar hankali tunda maimuna ta Sha alewar Nan kullum cikin jawomin magana take.
Ahaka taje.tayi buga buga bansan Inda ta samo kudi ba tazo ta sameni shekaranjiya na Rakata wajen bokan muka Kai Masa kudin shine ya d'auko layyar Nan ya bani yace ayi kokari a jefa a masan gidanan yanda Kashi keda wari Haka zata ringa Yi a wajen Samari Haka zatayi bakin jini
Wanan Abu yasa hankalin Safiyya ya tashi Dan bamu San Mai zuwa gidanki har ya Shiga band'akin ki ba ahaka muka dawo gidana muna naziri a karshe tacemin Ni Zan Mata aikin Nan Zata bani Dubu daya
Dayake Ina cikin bukata a Haka na karba ta bani kudin shine yau ta zo akan tana zaune a gidana tana jirana nazo na saka layyar a masai ai bakida wayo indai nace Miki inajin fitsari bazaki hanani shiga bandaki ba
Nidai Dan Allah kiyi hakuri mmn Zahira sharrin shaidan ne nayi nadamar biyewa Safiyya"
Ta karashe tana fashewa da kuka.
Duk maganar da take min sama sama nakejinta sabida tashin hankali Dana shiga Ashe duk Inda nake tunanin su Umma sun Kai wajen mugunta ashe sun wuce nan"
Wuk'ar hannuna na ajiye na cika mmn maimuna cikin rawar murya nace " Mmn maimuna akwai wani Abu Dana Miki da kike ganin na cancanci kiga bayana haka?idan nayiwa maimuna yarki Haka Zaki ji dadi ?mmn maimuna iya alewar da yarki ta Sha take sata Bai Isa yasa kigane Allah ke kareni da yarana daga sharrin su Safiyya ba iya sanina ba abinda na Miki Dana cancanci Haka daga wajenki mmn maimuna kudadena dake wajenki bazasu lissafu ba kema kinsani ban taba Miki Aiken ki bani kudina ba ban taba daga Miki hankali Akan ki bani kudina. Ba ban taba canza Miki fuska ba na daina Baki bashine sabida na lura bakyaso na karu dake ta gaban shagona yaranki zasu wuce wani shagon su siyi Abu da kudi Amma idan bashine sai ki taho wajena
Dan Kuma na daina Baki bashin mmn maimuna sai kiga laifina ko kece inaga matakin Dana dauka Zaki dauka tunda kayan Nan ba kyauta nake samowa na zuba a shagona ba
da kudi nake siyan kayan Nan mmn maimuna bayan hanaki bashi danake mmn maimuna akwai abinda na Miki Wanda bansani ba"?
Girgiza min Kai tayi Tana "Kiyi hakuri mmn Zahira sharrin shaidan ne wlh ki yafe min"
"Kiji tsoron Allah Mmn maimuna karki biyewa San zuciyarki kizo ki aikata abinda Zaki zo kina nadama daga baya ki fita daga abinda Bai shafeki ba Umma da Safiyya Allah yasan ba abinda na musu Suka tsaneni na rabu da Naseer ma basu kyalleni ba kiyayyar har ya tashi daga kaina ya koma Kan zahira da Bata ji ba Bata gani ba a iya sanina ba abinda Zahira ta musu kema Haka Amma tunda abinda kuka zab'a kenan. Mmn maimuna wlh station zamuje ayimin katangar karfe daku gabad'aya duk abinda ya sameni da yarana wlh kune"
Ina fadar Haka na dauki layar da Addu'a a bakina na Shiga d'akina na daga gadona na dauko wanan Kwaryar na jefa layar a ciki na zura hijabina na dauki mukullin gidan nayi waje.
Mmn maimuna a guje tayo wajena tana na rufa Mata asiri Kar na Kai su station ni kuwa hankadata nayi ta Fadi na fita tare da kulle gidan ta waje.
Na dauki hanyar station Ina kuka Kamar karamar Yarinya Dan Nagaji da abinda su umma sukemin bansani ba ko matakin Nan da Zan d'auka shi zai saka na samu kwanciyar hankali gwara ayimin tsakani dasu tun kafin su shirya abinda yafi wanan tunda Ashe sau uku kenan suna gwada cutar min da 'ya Allah na Kare mu.
Wanan shine karshen abinda zanyi da zai saka kila na samu Salama sai dai Naseer Yaji Haushin na Kai karar mahaifiyarsa da kanwarsa wajen yan sanda
Da kafa na karasa station din da kyar na tsagaita kukan da nake na musu bayanin abinda ke tafe Dani
Take kuwa wani daga cikin Yan sanda ya tambayeni Ina ita mmn maimuna take yanzu nace Masa tana gidana na kulleta
Gyada min Kai yayi ya Kira wata Yar sanda da kallo daya zaka Mata gabanka ya Fadi sabida girmanta ga kib'a ga tsayi iya hannunta idan ta damke mutum dashi sai yaji a jikinsa ce Mata yayi su dau mota ita da wasu Yan Sandan guda biyu su bini gidana a d'auko mmn maimuna ta Kai su gidan su Safiyya a d'auko Safiyya da Umma daga Nan su taho station.
Ni kuwa Ina Jin Haka nace Masa Ni ba wani Abu nace a musu ba katangar karfe kawai zaa Mana tsakaninmu a Kuma ja musu kunne na karashe da su taimakamin.
Cemin yayi kar na damu na je Amma inza a d'auko uwar mijin nawa Kar na bisu na hau wani motar Nazo da Kwaryar da kuma Zahira yata da suke ta San ganin bayanta.