Sashe 34
Naga Ta Kaina Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Ban ce Masa komai ba nace Masa muje dai yagani da idonsa bazan iya Masa bayani da Baki ba
Duk yanda yaso na Masa bayanin abinda ke faruwa k'i nayi.
Hankali a tashe ya kulle gidan ya biyoni a baya shi da Zahira.
Abin Hawa na tare Mana muka hau Bai Kara min tamabyaa ba har muka iso station din ganin ciki zamu Shiga yasa ya rik'e hannayena Yana "Naeema Dan Allah ki gayamin me ke faruwa mai mukeyi a police station na Shiga uku Ni Naseer"
Ban kula shi ba na fusge hannuna na Shiga station din ya bi bayana shi da Zahira hankalinsa a tashe.
A Kan benci Muka zauna Dan Wanda case Dina ke hannunsa Bai zo ba ance sai karfe goma zai iso.
Naseer har tsawa ya ringa min akan Gaya masa abinda ke faruwa ban Gaya masa ba har sai da Dan sandan yazo
Yana shigowa ya kallemu Yana "wanan ne mijin naki"?
Gyada masa.kai nayi
Ya karewa Naseer kallo ya shige wani office shigarsa ba jimawa wani Dan sanda yace mu Shiga ciki Naseer Haka ya bini office din Dan sanda.
Muna Shiga Dan Sandan ya umarcemu mu zauna gaban teburinsa Kuma Kwaryar da kwai da layyar ke ciki ne a gabansa.
Muna Zama aka shigo da Umma dasu Safiyya da sukayi zuru zuru Safiyya kuwa jikinta duk ya kumbure Dan ta Sha bak'ar duka a wajen wanan mace Yar Sandar .
Saude kuwa tayi wani irin laushi Kamar Mara lafiya
Umma ce dai naganta fes muna hada Ido da ita ta min wani mugun kallon daya tsinkemin zuciya
Zahira kuwa ta Kara matsawa kusa Dani Kamar zata shiga jikina
Naseer kuwa hankali a balain tashe ya mik'e tsaye Yana "Umma"
Umma ko kallonsa batayi ba ta zauna a kasa kamar yanda su Safiyya Suka zub'e a kasa sai wani irin vibrating take
Naseer kuwa hankali a tashe ya fara k'ok'arin nufar wajensu Umma
Dan sanda yace ya koma ya zauna ba Dan Ransa naso ba ya zauna hankalinsa a balain tashe.
Dan sanda Kwaryar ya nunawa Naseer Yana ya iso ya gani da idonsa
Naseer kuwa ya nufi wajensa ya dau Kwaryar ya sunkuya ya hau ganin rubutun da akayi da Sunan Zahira Sam bai gane Mai hakan ke nufi ba
Hakane yasa ya daga kansa ya kalli Dan Sandan ya dawo da kallon sa kaina Ni kuwa na dauke kaina Dan duk na bawa Dan Sandan labarin komai
Dan Sandan kuwa cewa yayi Saude duk ta bashi labarin abinda sukayi da bakinsu kafin yasa a canja Mata kamani Dan taurin Kai ma Safiyya ta gwada musu Taki magana hakane yasa ta Sha mugun duka
Yak'i Bari a daki umman ne sabida yanda Naeema ta daga hankalinta Kuma Yana ganin umman babba ce duk da akwai masu laifiin da Suka fita shekaru suke Kuma musu hukunci
Jiki na rawa Saude ta hau bada labarin duk abinda Suka so yiwa Zahira Bata rage komai ba ta tonawa Umma da Safiyya asiri har asirin satar da suka so yiwa Zahira Allah ya mayar musu Kan kayansu
Tana bada labarin Ina kuka Naseer dake tsaye sai gashi jikinsa na balain rawa har kafafunsa Suka gaza daukarsa ya zub'e a kasan
Yana kallon Umma da Safiyya da suka sunkuyar da Kai
Saude kuwa sai bada hakuri take tana a yafe Mata sharrin shaidan ne
Zahira kuwa kukanta ne ya cika office din dan duk ta fahimci Abunda ke faruwa.
Dan Sandan kuwa ya kalli Umma Yana "Mai jikarki ta Miki Haka har kike San ganin bayanta"
"Babu komai"
"Ke Kika haifi babnta kuwa ko tsintarsa kikayi ki gayamin gaskiya"?
"Ni na haifesa ba tsintarsa nayi ba"
"Amma ke kika haifeshi kike San ganin bayan yarsa data kasance jikarki Mai yayi zafi Haka ko wani Abu mahaifiyarta ta Miki shiyasa kike San ganin bayan yarta"
"Ba abinda tamin yallabai sharrin shaidan ne ayi hakuri"
"Ke Kuma uban me ta Miki kike kulla irin wanan makircin"?
Murya a dashe Safiyya tace itama ba Komai ta hau bada hakuri Kamar yanda Umma ta bada hakuri.
Naseer kuwa shima tunda ya sunkuya da kansa Bai Kara dagowa ba
A takaice Dan Sandan kuwa ya jawa su Umma kunne sosai ya ce musu ko tari nayi Dani da Zahira ba Kuma iya Zahira ba har yarana gabadaya wlh sai sun Kama su Kuma an kullesu na har abada
Duk da Basu iya rubutu ba sai da aka d'auko takarda Suka saka hannu Akan sun yarda ba abinda zasu Kara min na sharri indai kuwa anyi sune
Ahaka aka Sallame mu gabadaya muna fitowa Saude ta dib'a a guje Umma kuwa da Safiyya wani azababen kallo Mai dauke da mugun tsana sukamin nida Zahira Suka dau hanya Naseer kuwa a ba yanda zaiyi yabi bayansu Amma ko kallon Inda yake basuyi ba
Ni kuwa hannun Zahira Naja muka hau taxi muka koma gida.
Duk da anmin tsakani dasu banji hankalina ya kwanta ba hakane yasa muna isa gida na bazama neman dilallai Dan wlh siyar da gidana zanyi da komai nawa na bar unguwar in ta kama ma na koma garinmu dan bazan iya ba.
Naseeer kuwa har gidan yabi su Hajara
Suna Shiga gidan.
Safiyya ta d'auko danta daga wajen mmn ayuba data taimaka ta rikeshi
Hajara kuwa a tsakiyar d'akinsu ta tsaya ta kalli Naseer cikin tsananin bacin rai tana "har ni Naeema zata Kai wajen Yan sanda ta kulle mu wani irin girgiza Kai Tayi"
Naseer kuwa dake Jin yazo har wuya ya hau zabga masifa Yana .........
Karku manta nace Zan na tsallaken kwana daya
*Comment*
Haka aka taba yimun 😭niy yarana duka akasa sunansu su 7 aka hada da likafani da sanduna guda bakwai da duwatsu da turare irin na aikin junnu,akaje aka saka wani wuri ,wai yanda akayi dinnan haka yarana zasu zama kamar gawa bazasu taba tsinana ma Kansu komiba a rayuwa,shikuma duwatsun zai zama yadanne zukatansu bazasu taba tunanin nema ma Kansu maganiba,kuma ko annema anbasu bazasu iya amfani dashi ba ,ke mugun abudai😭kawai Allah yanuna mun a barci da kuma yarona guda daya shima Allah yanuna masa da asuba kuwa yazo yake fadamun,nayi mamakin yanda mukaga Abu daya duka lokaci daya,wallahi danayi magana kuwa saiga Abu ya bayyana shine akaje aka dauko abun shinefa akaga wadannan abubuwan Dana lissafa da sunayen yaran nawa duka aciki,aka fada mana kuma abunda akayi asirin yasamesun,Allah yakare ya nuna mana😭
*Advertisement*
Yan uwana yan kasar Niger,chad,camaroon,ghana dama ko ina afadin duniya masu son siyan kaya a nigeria harda ma yan cikin nigeriar amma suna tunanin ta yadda zasu rika siyan kaya cikin aminci to ga dama ta samu cikin sauki da rangwame zaku samu kaya kamarsu kayan kitchen,atamfofi,shaddoji,laces,jakunkuna da takalma toga dama ta samu kawai ku tuntubi Oum_Aabid Herbals and more
08178586888
Whatsapp group
https://chat.whatsapp.com/CRsFCyoGq3i628AujmbxvV
domin samun kaya cikin sauki da rangwame.
Masu fama da ciwon sanyi kunyi magani harkun gaji to kuma ga dama ta samu ku tuntubeta zaku samu magani sadidan insha Allah
08178586888
[7/31, 7:55 AM] Zannura: *NAGA TA KAINA*
*NA SADNAF*🌸🌸
®️ *_PURE MOMENT OF LIFE WRITERS_*
_{We Don't just entertain nd educate we also touch the heat of readers P.M.L}💪🏻_
*Free Novel*
*Page 52*
"Mai na Miki Umma Mai na Miki a rayuwata kike San ganin bayana Umma wlh ba Naeema Kika tsana ba Ni Kika tsana Umma na rasa Kuma laifin Mai na Miki yanzu Umma Zahira yata kikesan ki watsawa rayuwa?
Yanzu Zahira kike yiwa asirin Sata kike mata asirin wari Dan kawai Kar ta samu Wanda zai Aureta Umma Zahira yata ce fa innalillahi wa Inna ilaihi rajiun Umma tsanar da kikamin har ya Kai Haka Umma bayan kin watsa min rayuwa umma iya Haka Bai isheki ba sai kin taba min yata da bata Miki komai ba?
Umma Anya kina tsoron Allah kuwa?Anya da Zuciya a kirjinki kuwa Umma tunda nake bantaba Jin uwar data ke azabtar da danta ba irinki ban taba ganin uwar da Bata da burin daya wuce taga bayan danta ba irinki duk burina na faranta Miki na miki biyayya har gidana Dana mallaka Kika siyar har gobe kece silar jefani a halin da nake ciki har yanzu ko bulo yanzu banidashi balle gida Amma iya Haka Bai isheki ba Umma har sai kin tab'a diyata toh insha Allahu idan Ina rayye ba abinda zai Samu yayana Naeema Kuma tamin daidai data Kai kararku wajen hukuma daga Rana irin ta yau duk abinda ya samu yarana wlh Umma kece Kuma ko ta kai kararku wlh Ni Zan Mata shaida"
"Baka burgeni ba da tundazu banji ka d'aukeni da Mari ba Naseeru Ni nasan ba a hayyacinka kake ba Naeema ta Dade da asiriceka Dan da a hayyacinka kake mataki zaka dauka akan tsinananiyar yarinya Nan Naeema Ina mahaifiyarka tasa a kullemu har mu kwana"
Naseer bakinciki ne yasa Bai iya ce Mata komai ba ya fito daga d'akin a fusace Safiyya dake labe San Bata San fitowa zaiyi ba kafin tayi k'ok'arin b'uya har ya Kai Mata wani irin cafka ya hau kwallo da ita.
Dak'yar aka kwace ta a ahnnunsa bayan Hajara ta fito aguje tana zaginsa bakinta daya Saba da tsinuwa na tsine Masa Haka ta ringa Shan alwashin ganin bayan Naeema ko da zata mutu
Naseer kuwa Haka ya fito Ransa a tsananin b'ace ya tari abin Hawa ya nufi gidan Naeema.
A lokacin daya Isa Bai samu Naeema ba sai su Zahira.
Shima Bai tambayesu ina taje. Ba ya Shiga d'akinta Agaban mudubi Yaga an ajiye Kwaryar
Hakane yasa ya Shiga bandaki ya d'aura alwala ya fito ya dauki Kwaryar
Yayi waje sai dayaje nesa da gidan ya fasa Kwan ya Kuma binne layar ya dawo gidan
A daidai lokacin da Naeema itama ta dawo.
Daga shi har Naeema ba Wanda yayiwa wani magana Dan Naeema ma wani irin hade Rai tayi hakane yasa Bai samu zarafin Yi Mata magana ba.
Sai daddare da Yara sukayi bacci ya hau Bata hakuri Bata ce Masa komai ba Dan tasan ba abinda hakurinsa zai Mata ita dai yanzu mataki kawai zata dauka bazata tsaya mahaifiyarsa ta salwantar Mata da rayuwa ya ba
Kwana biyu a tsakani akayi ta zuwa ganin gidan
Duk yanda yaso na Masa bayanin abinda ke faruwa k'i nayi.
Hankali a tashe ya kulle gidan ya biyoni a baya shi da Zahira.
Abin Hawa na tare Mana muka hau Bai Kara min tamabyaa ba har muka iso station din ganin ciki zamu Shiga yasa ya rik'e hannayena Yana "Naeema Dan Allah ki gayamin me ke faruwa mai mukeyi a police station na Shiga uku Ni Naseer"
Ban kula shi ba na fusge hannuna na Shiga station din ya bi bayana shi da Zahira hankalinsa a tashe.
A Kan benci Muka zauna Dan Wanda case Dina ke hannunsa Bai zo ba ance sai karfe goma zai iso.
Naseer har tsawa ya ringa min akan Gaya masa abinda ke faruwa ban Gaya masa ba har sai da Dan sandan yazo
Yana shigowa ya kallemu Yana "wanan ne mijin naki"?
Gyada masa.kai nayi
Ya karewa Naseer kallo ya shige wani office shigarsa ba jimawa wani Dan sanda yace mu Shiga ciki Naseer Haka ya bini office din Dan sanda.
Muna Shiga Dan Sandan ya umarcemu mu zauna gaban teburinsa Kuma Kwaryar da kwai da layyar ke ciki ne a gabansa.
Muna Zama aka shigo da Umma dasu Safiyya da sukayi zuru zuru Safiyya kuwa jikinta duk ya kumbure Dan ta Sha bak'ar duka a wajen wanan mace Yar Sandar .
Saude kuwa tayi wani irin laushi Kamar Mara lafiya
Umma ce dai naganta fes muna hada Ido da ita ta min wani mugun kallon daya tsinkemin zuciya
Zahira kuwa ta Kara matsawa kusa Dani Kamar zata shiga jikina
Naseer kuwa hankali a balain tashe ya mik'e tsaye Yana "Umma"
Umma ko kallonsa batayi ba ta zauna a kasa kamar yanda su Safiyya Suka zub'e a kasa sai wani irin vibrating take
Naseer kuwa hankali a tashe ya fara k'ok'arin nufar wajensu Umma
Dan sanda yace ya koma ya zauna ba Dan Ransa naso ba ya zauna hankalinsa a balain tashe.
Dan sanda Kwaryar ya nunawa Naseer Yana ya iso ya gani da idonsa
Naseer kuwa ya nufi wajensa ya dau Kwaryar ya sunkuya ya hau ganin rubutun da akayi da Sunan Zahira Sam bai gane Mai hakan ke nufi ba
Hakane yasa ya daga kansa ya kalli Dan Sandan ya dawo da kallon sa kaina Ni kuwa na dauke kaina Dan duk na bawa Dan Sandan labarin komai
Dan Sandan kuwa cewa yayi Saude duk ta bashi labarin abinda sukayi da bakinsu kafin yasa a canja Mata kamani Dan taurin Kai ma Safiyya ta gwada musu Taki magana hakane yasa ta Sha mugun duka
Yak'i Bari a daki umman ne sabida yanda Naeema ta daga hankalinta Kuma Yana ganin umman babba ce duk da akwai masu laifiin da Suka fita shekaru suke Kuma musu hukunci
Jiki na rawa Saude ta hau bada labarin duk abinda Suka so yiwa Zahira Bata rage komai ba ta tonawa Umma da Safiyya asiri har asirin satar da suka so yiwa Zahira Allah ya mayar musu Kan kayansu
Tana bada labarin Ina kuka Naseer dake tsaye sai gashi jikinsa na balain rawa har kafafunsa Suka gaza daukarsa ya zub'e a kasan
Yana kallon Umma da Safiyya da suka sunkuyar da Kai
Saude kuwa sai bada hakuri take tana a yafe Mata sharrin shaidan ne
Zahira kuwa kukanta ne ya cika office din dan duk ta fahimci Abunda ke faruwa.
Dan Sandan kuwa ya kalli Umma Yana "Mai jikarki ta Miki Haka har kike San ganin bayanta"
"Babu komai"
"Ke Kika haifi babnta kuwa ko tsintarsa kikayi ki gayamin gaskiya"?
"Ni na haifesa ba tsintarsa nayi ba"
"Amma ke kika haifeshi kike San ganin bayan yarsa data kasance jikarki Mai yayi zafi Haka ko wani Abu mahaifiyarta ta Miki shiyasa kike San ganin bayan yarta"
"Ba abinda tamin yallabai sharrin shaidan ne ayi hakuri"
"Ke Kuma uban me ta Miki kike kulla irin wanan makircin"?
Murya a dashe Safiyya tace itama ba Komai ta hau bada hakuri Kamar yanda Umma ta bada hakuri.
Naseer kuwa shima tunda ya sunkuya da kansa Bai Kara dagowa ba
A takaice Dan Sandan kuwa ya jawa su Umma kunne sosai ya ce musu ko tari nayi Dani da Zahira ba Kuma iya Zahira ba har yarana gabadaya wlh sai sun Kama su Kuma an kullesu na har abada
Duk da Basu iya rubutu ba sai da aka d'auko takarda Suka saka hannu Akan sun yarda ba abinda zasu Kara min na sharri indai kuwa anyi sune
Ahaka aka Sallame mu gabadaya muna fitowa Saude ta dib'a a guje Umma kuwa da Safiyya wani azababen kallo Mai dauke da mugun tsana sukamin nida Zahira Suka dau hanya Naseer kuwa a ba yanda zaiyi yabi bayansu Amma ko kallon Inda yake basuyi ba
Ni kuwa hannun Zahira Naja muka hau taxi muka koma gida.
Duk da anmin tsakani dasu banji hankalina ya kwanta ba hakane yasa muna isa gida na bazama neman dilallai Dan wlh siyar da gidana zanyi da komai nawa na bar unguwar in ta kama ma na koma garinmu dan bazan iya ba.
Naseeer kuwa har gidan yabi su Hajara
Suna Shiga gidan.
Safiyya ta d'auko danta daga wajen mmn ayuba data taimaka ta rikeshi
Hajara kuwa a tsakiyar d'akinsu ta tsaya ta kalli Naseer cikin tsananin bacin rai tana "har ni Naeema zata Kai wajen Yan sanda ta kulle mu wani irin girgiza Kai Tayi"
Naseer kuwa dake Jin yazo har wuya ya hau zabga masifa Yana .........
Karku manta nace Zan na tsallaken kwana daya
*Comment*
Haka aka taba yimun 😭niy yarana duka akasa sunansu su 7 aka hada da likafani da sanduna guda bakwai da duwatsu da turare irin na aikin junnu,akaje aka saka wani wuri ,wai yanda akayi dinnan haka yarana zasu zama kamar gawa bazasu taba tsinana ma Kansu komiba a rayuwa,shikuma duwatsun zai zama yadanne zukatansu bazasu taba tunanin nema ma Kansu maganiba,kuma ko annema anbasu bazasu iya amfani dashi ba ,ke mugun abudai😭kawai Allah yanuna mun a barci da kuma yarona guda daya shima Allah yanuna masa da asuba kuwa yazo yake fadamun,nayi mamakin yanda mukaga Abu daya duka lokaci daya,wallahi danayi magana kuwa saiga Abu ya bayyana shine akaje aka dauko abun shinefa akaga wadannan abubuwan Dana lissafa da sunayen yaran nawa duka aciki,aka fada mana kuma abunda akayi asirin yasamesun,Allah yakare ya nuna mana😭
*Advertisement*
Yan uwana yan kasar Niger,chad,camaroon,ghana dama ko ina afadin duniya masu son siyan kaya a nigeria harda ma yan cikin nigeriar amma suna tunanin ta yadda zasu rika siyan kaya cikin aminci to ga dama ta samu cikin sauki da rangwame zaku samu kaya kamarsu kayan kitchen,atamfofi,shaddoji,laces,jakunkuna da takalma toga dama ta samu kawai ku tuntubi Oum_Aabid Herbals and more
08178586888
Whatsapp group
https://chat.whatsapp.com/CRsFCyoGq3i628AujmbxvV
domin samun kaya cikin sauki da rangwame.
Masu fama da ciwon sanyi kunyi magani harkun gaji to kuma ga dama ta samu ku tuntubeta zaku samu magani sadidan insha Allah
08178586888
[7/31, 7:55 AM] Zannura: *NAGA TA KAINA*
*NA SADNAF*🌸🌸
®️ *_PURE MOMENT OF LIFE WRITERS_*
_{We Don't just entertain nd educate we also touch the heat of readers P.M.L}💪🏻_
*Free Novel*
*Page 52*
"Mai na Miki Umma Mai na Miki a rayuwata kike San ganin bayana Umma wlh ba Naeema Kika tsana ba Ni Kika tsana Umma na rasa Kuma laifin Mai na Miki yanzu Umma Zahira yata kikesan ki watsawa rayuwa?
Yanzu Zahira kike yiwa asirin Sata kike mata asirin wari Dan kawai Kar ta samu Wanda zai Aureta Umma Zahira yata ce fa innalillahi wa Inna ilaihi rajiun Umma tsanar da kikamin har ya Kai Haka Umma bayan kin watsa min rayuwa umma iya Haka Bai isheki ba sai kin taba min yata da bata Miki komai ba?
Umma Anya kina tsoron Allah kuwa?Anya da Zuciya a kirjinki kuwa Umma tunda nake bantaba Jin uwar data ke azabtar da danta ba irinki ban taba ganin uwar da Bata da burin daya wuce taga bayan danta ba irinki duk burina na faranta Miki na miki biyayya har gidana Dana mallaka Kika siyar har gobe kece silar jefani a halin da nake ciki har yanzu ko bulo yanzu banidashi balle gida Amma iya Haka Bai isheki ba Umma har sai kin tab'a diyata toh insha Allahu idan Ina rayye ba abinda zai Samu yayana Naeema Kuma tamin daidai data Kai kararku wajen hukuma daga Rana irin ta yau duk abinda ya samu yarana wlh Umma kece Kuma ko ta kai kararku wlh Ni Zan Mata shaida"
"Baka burgeni ba da tundazu banji ka d'aukeni da Mari ba Naseeru Ni nasan ba a hayyacinka kake ba Naeema ta Dade da asiriceka Dan da a hayyacinka kake mataki zaka dauka akan tsinananiyar yarinya Nan Naeema Ina mahaifiyarka tasa a kullemu har mu kwana"
Naseer bakinciki ne yasa Bai iya ce Mata komai ba ya fito daga d'akin a fusace Safiyya dake labe San Bata San fitowa zaiyi ba kafin tayi k'ok'arin b'uya har ya Kai Mata wani irin cafka ya hau kwallo da ita.
Dak'yar aka kwace ta a ahnnunsa bayan Hajara ta fito aguje tana zaginsa bakinta daya Saba da tsinuwa na tsine Masa Haka ta ringa Shan alwashin ganin bayan Naeema ko da zata mutu
Naseer kuwa Haka ya fito Ransa a tsananin b'ace ya tari abin Hawa ya nufi gidan Naeema.
A lokacin daya Isa Bai samu Naeema ba sai su Zahira.
Shima Bai tambayesu ina taje. Ba ya Shiga d'akinta Agaban mudubi Yaga an ajiye Kwaryar
Hakane yasa ya Shiga bandaki ya d'aura alwala ya fito ya dauki Kwaryar
Yayi waje sai dayaje nesa da gidan ya fasa Kwan ya Kuma binne layar ya dawo gidan
A daidai lokacin da Naeema itama ta dawo.
Daga shi har Naeema ba Wanda yayiwa wani magana Dan Naeema ma wani irin hade Rai tayi hakane yasa Bai samu zarafin Yi Mata magana ba.
Sai daddare da Yara sukayi bacci ya hau Bata hakuri Bata ce Masa komai ba Dan tasan ba abinda hakurinsa zai Mata ita dai yanzu mataki kawai zata dauka bazata tsaya mahaifiyarsa ta salwantar Mata da rayuwa ya ba
Kwana biyu a tsakani akayi ta zuwa ganin gidan