Sashe 51
Naga Ta Kaina Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
"Idan ban.kashe shi ba ai shi ya kashemin yarinya Raheema Saar sa ce da zai hau dukanta"?
(Karku manta an Shiga tsakanin Naseer da Waleed shi kansa Naseer baa hayyacinsa yake ba)
"Idan ba yaron nan ya zama dan iska ba""""
"Ka daina cewa dana dan.iska Naseeru kana mahaifinsa kana ce masa dan iska dana ba Dan iska bane"
Nace a tsawace a daidai lokacin da Waleed ya fice daga d'akin a zuciye.
Kafin na ankara har ya fice waje.
A d'akinsu zahira ma ba karamin fada mukayi da Naseer ba kamar zai kawo min duka
Dak'yar su Nadeeya suka janyeni daga d'akin
Sai a lokacin na tambayi su Nadeeya mai ya hada Waleed da Raheema suka ce min Waleed ne yayi fatali da.kayan Raheema da take gogewa akan tayi magana shine ya zageta ta rama daga haka ya hau kwallo da ita.
Dakin Inna Amina na koma Ina kuka itama kukan take tana adduar Allah ya kawo Mana karshen wanan fitintinun Allah ya gaggauta kawo karshen abinda aka yiwa waleed da Zahira.
Naseeha ta hau min akan ta karanci kamar Naseer shima baa hayyacinsa yake ba shima kamar an Shiga tsakanin shi da Waleed.
Na tuna fa ba haka.naseer yake ba a dan zaman da tayi damu ta karanci Naseer na mugun Kaunar Waleed tashi daya daga dawowarsa ya canja na daina biyewa Naseer muna fada akan Waleed
Mu dage da Addu'a banji maganar ta ya shigeni ba dan.gani nake da gangan Naseeru yake haka tunda har Yana neman Kare mahaifiyarsa da kanwarsa daga cutar da suka min.
Sosai nake ji a Raina lokaci yayi da zan ba zama nemawa yarana magani Allah na tuba Inna Amina na iya k'ok'arinta wajen Mana adduoi haka nima inayi Amma inaga sai na had'a da Kara neman taimakon.
Zurfin da Inna Amina taga nayi a tunani yasa ta tambayeni tunanin mai nake.
Ban boye Mata komai ba na gaya.mata abinda ke Raina.
Murmushi tayi tana "Mallamai kawai da Kika bi wajen nemawa Zahira magani da baki samu kin dace da Wanda yayi nassarar cire mata bakkaken aljannu da aka Mata turensu kawai ya Isa yasa ki dau darasi.ki cire tunanin zuwa neman taimako wajen wani mallami.
Ke ma zaki iya zama mallamar kanki ki roki Allah dan wayanda zaki je wajensu suma wajen Allah zasu nema Allahu samiu dua ne zai amsa Miki duk halin da kike ciki Yana sane dake daga lokacin da Kika fara zuwa wajen mallami neman taimako sai Allah ya barki da mallamin shi ya Miki maganin Abunda kike ganin bazai iya ba ko iya fatiha Kika sani ki karanta ki roki Allah dashi ta hanyar bin ladduban Addu'a Ki Kira Allah da sunayensa tsarkaka kyawawa kiyi wa annabinsa sallati ki Kara masa sallati a sujadarki ki yabe shi kiringa addua tamkar kina gabansa idan kin gama ki rufe da sallatin annabi saw insha Allahu zai amsa Miki.
Na Karu sosai dan.a guntun ilimi na ma bansan ladduban Addu'a ba.
A ranar Waleed bai kwana a gida ba Abunda bai tab'a yi ba kwana a waje.
A ranar banyi bacci ba haka na ringa zarya tsakanin gida da waje ko Zan ga dana ya dawo.
Sai dai bai dawo ba sai washegari Sha daya na safe Zahira kuwa ta saci fita duk da kulle ta da Naseer yayi.
Akan Waleed wani irin Mugun fad'a mukeyi da Naseer dan idonsa idon Waleed sai ya dakeshi ko.ya koreshi daga gidan Wanda hakan yasa muke mugun fada har zuciya ta debbeni nace Masa ya barmin gidana ai ba nasa bane.
A ranar yayi zuciya ya barmin gidan kamar yanda na nema.
Inna Amina tayi ta min fadan ban kyauta Abunda nayi wa Naseer ba Bayan duk naseeha data min akan na yiwa Naseer uzuri baa hayyacinsa yake ba
Har da kukanta na hau bata hakuri dan bazata gane ba Naseer ya ficemin a rai burina ma kawai ya sakeni.
Insha Allahu ma.bazai dawo ya sake samun mu a gidanan ba dan mak'otan arziki sun shawaraceni da na bar unguwar hakan kawai zai saka Waleed ya nisanci su shagari
Tuni na saka gidana a kasuwa sai dai duk Wanda yazo baya Taya gidan da daraja ballantana har kudin ya Kai na Kara siyan wani gidan.
Sabida na nisanci Waleed da abokaina na siyar da gidana haka na Kama haya a wani unguwar.
Sauran kudina na hau sana'a gefe guda kuma addua da sadaka daga ni har Inna Amina yi muke.
Komawar mu wani unguwa yasa Waleed ya Kara haduwa da wayanda suka fi shagari hatsabibanci rashin jinsa ya Karu.
Gefe guda Kuma ga maneman Nadeeya da Minal
Ga babbar yayarsu itama da rashin jinta ya karu ta Kara haduwa da kawaye marasa Jin magana.
Abu kad'an zaa Mata ta bar gidan sai nayi dgske zata dawo ta kwana
Banida bambanci da zararriya dan Ina tafe Ina surutu sadakan nan Ina yi addua Nan ina yi Amma duk da haka Banga alamar yarana zasu dawo hayyacinsu.
Ban gayawa Inna Amina ba na fara shirin tafiya Calabar neman su Umma suyi yanda zasuyi Dani su karya asirin da sukayi yiwa yarana......
Wlh banida lafiya Amma haka na daure nayi
[8/21, 11:25 AM] Zannura: *NAGA TA KAINA*
*NA SADNAF*🌸🌸
®️ *_PURE MOMENT OF LIFE WRITERS_*
_{We Don't just entertain nd educate we also touch the heat of readers P.M.L}💪🏻_
*Free Novel*
Page 60
Tashin hankali da damuwa yamin yawa bana iya bacci sabida halin da yarana Suka tsinci kansu a ciki burina kawai yarana suyi hutun makaranta na tafi calabar
Zan zub'e a gabansu ko kasheni ne suyi su karya abinda suka yiwa yarana Zan jadada musu na rabu da Naseer har takarda Zan nemi wani ya rubuta min su dai ga shaida ko hakan zai kwantar musu da hankali
Ko ya na rufe Ido sai na ringa ganin Kamar zaa shigo da Waleed hannunsa d'auke da ankwa ya aikata wani Abun.
Zahira kila ta janyo min magana da zai saka Mana tambarin da ba ita kadai ba har mu sai ta shafa Mana bakin fenti gashi duka yarana Mata ne yanzu ma iya kawaye kawai da take bi ana jifanta da kalmar Yar iska har da masu karyar ta zubar da ciki.
Idan Abun jaje ko na alkhairi ya Kama daya Zama dole na Shiga mak'ota haka zanji Ana zaurence ana labari da ni nasan dani suke yara dai a iya sanina duk Inda ka kai ga ka basu tarbiyya sai Allah ya dafa maka a tarbiyyarsu Amma wasu basu gane haka ba masu yin haka ma sai iyaye uwa data Kira kanta da uwa ita zata zauna ta ringa gulmar Yar wacce Yar iska ce bana Jin akwai Uwar da ko karuwa ce zata so yarta ta zama Yar iska sai dai idan haka Allah ya kaddarta Mata babu yanda zatayi ni nasan nawa yaran na musu tarbiyya da taimakon Allah makiya kawai ke san ganin bayana.
Har ta kai yanzu Zahira idan tsautsayi ya gifta ta samu matsala da kannenta zuciya take ta bar gidan ba Kuma zata kwana ba bansan a Ina take kwanan ba sai dai washegari ta dawo haka ma Waleed.
Ko kullesu nayi sai sun San hanyar da suka fita daga gidan dan tamkar zaman gidan mitsininsu yake Yana musu zafi.
Inna Amina musamman ta tsiri azumi sabida wanan matsalar da na tsinci kaina a ciki.
Ba karamin damuwa take da rashin Naseer ba
Duk gaisawar da zamuyi sai tace ban kyauta korarsa da nayi ba.
Ni kuwa ban tab'a nadamar Abunda na aikata ba San yarana ya rufemin idon da nake ganin duk abinda ya faru shine sila ni da ban aure shi ba ma da kila ban tsinci kaina a ciki halin dana ke ciki ba yanzu.
Damuwa baya bari ma na tsaya zurfin tunani har na gane halin Naseer ne ko ba halin Naseer ba burina dai kawai Allah ya kawo wa yarana sauki.
Saura sati daya Nadeeya ta yi candy duk makaranta ayi hutu na Kara zage damtse wajen Tara kudin da zanyi tafiya dashi dan ba abinda zai dawo dani har sai sun warware abinda suka yiwa yarana.
Nadeeya kawai da Minal na gayawa inaso na yi tafiya Inda na rokesu Kar su sake su bari Inna Amina ta sani dan bazan iya bijire mata ba idan ta hanani.
Yanda take hanani neman taimako a wajen Mallamai ya sa wani zubin shaidan Kan rayya min kila dan bata San zafin haihuwa bane shiyasa take hanani sai idan naga alherinta Kuma a gareni sai nayi istigifari
Tana iya k'ok'arinta wajen nuna min na rungume kaddarar da Allah yamin dan Allah Kan jarrabci bawansa dan.ya gwada imaninsa.
Bansan Mai yasa akan yarana imanina yake neman yin rauni ba
Ana saura kwana biyar na tafi
Na hau mafarkin Ina hauka tuburan a mafarki kafafuna ba takalmi Ina tsince tsince a bola kaina na zura Leda
Yarana nesa Dani Kuma suna ta kallona suna kuka.
Naseer shima Yana daga gefe yana kuka Yana San zuwa wajena ana ririke shi.
Waleed da Zahira su Kuma haka zan gansu a daddaure an jinginasu da bishiya suma suna kukan
Ina ganin haka zan nufi wajensu a guje kafin na Isa wajensu zanga Mahaifiyata na shara tana "karkiyi tafiyan Nan indai Kika taka kafarki Kikaje garin nan sai kin haukace abinda suke so kenan karki je Naeema ki cigaba da ga yawa Allah Yana sane dake Naeema
Daga haka Zan farka.
A jajjere nayi mafarkin har sau uku kuma mafarkin iri daya.
Sosai jikina yayi sanyi da irin mafarkin da nake yi dan ni nasan bana mafarki da mahaifiyata ya zama ba gaske ba
Iya kan had'uwa ta da Inna Amina ya kara tabbatar min da haka.
Amma kwadayin San yarana su warke yasa wani barin zuciyata cemin nayi ta sadaka insha Allahu mafarkine kawai.
Ba nida kudi kamar da akan abinda ya samu yarana da San su samu lafiya na siyar da gidana ban taba zaman haya ba Amma gani Ina zaune a haya
(Karku manta an Shiga tsakanin Naseer da Waleed shi kansa Naseer baa hayyacinsa yake ba)
"Idan ba yaron nan ya zama dan iska ba""""
"Ka daina cewa dana dan.iska Naseeru kana mahaifinsa kana ce masa dan iska dana ba Dan iska bane"
Nace a tsawace a daidai lokacin da Waleed ya fice daga d'akin a zuciye.
Kafin na ankara har ya fice waje.
A d'akinsu zahira ma ba karamin fada mukayi da Naseer ba kamar zai kawo min duka
Dak'yar su Nadeeya suka janyeni daga d'akin
Sai a lokacin na tambayi su Nadeeya mai ya hada Waleed da Raheema suka ce min Waleed ne yayi fatali da.kayan Raheema da take gogewa akan tayi magana shine ya zageta ta rama daga haka ya hau kwallo da ita.
Dakin Inna Amina na koma Ina kuka itama kukan take tana adduar Allah ya kawo Mana karshen wanan fitintinun Allah ya gaggauta kawo karshen abinda aka yiwa waleed da Zahira.
Naseeha ta hau min akan ta karanci kamar Naseer shima baa hayyacinsa yake ba shima kamar an Shiga tsakanin shi da Waleed.
Na tuna fa ba haka.naseer yake ba a dan zaman da tayi damu ta karanci Naseer na mugun Kaunar Waleed tashi daya daga dawowarsa ya canja na daina biyewa Naseer muna fada akan Waleed
Mu dage da Addu'a banji maganar ta ya shigeni ba dan.gani nake da gangan Naseeru yake haka tunda har Yana neman Kare mahaifiyarsa da kanwarsa daga cutar da suka min.
Sosai nake ji a Raina lokaci yayi da zan ba zama nemawa yarana magani Allah na tuba Inna Amina na iya k'ok'arinta wajen Mana adduoi haka nima inayi Amma inaga sai na had'a da Kara neman taimakon.
Zurfin da Inna Amina taga nayi a tunani yasa ta tambayeni tunanin mai nake.
Ban boye Mata komai ba na gaya.mata abinda ke Raina.
Murmushi tayi tana "Mallamai kawai da Kika bi wajen nemawa Zahira magani da baki samu kin dace da Wanda yayi nassarar cire mata bakkaken aljannu da aka Mata turensu kawai ya Isa yasa ki dau darasi.ki cire tunanin zuwa neman taimako wajen wani mallami.
Ke ma zaki iya zama mallamar kanki ki roki Allah dan wayanda zaki je wajensu suma wajen Allah zasu nema Allahu samiu dua ne zai amsa Miki duk halin da kike ciki Yana sane dake daga lokacin da Kika fara zuwa wajen mallami neman taimako sai Allah ya barki da mallamin shi ya Miki maganin Abunda kike ganin bazai iya ba ko iya fatiha Kika sani ki karanta ki roki Allah dashi ta hanyar bin ladduban Addu'a Ki Kira Allah da sunayensa tsarkaka kyawawa kiyi wa annabinsa sallati ki Kara masa sallati a sujadarki ki yabe shi kiringa addua tamkar kina gabansa idan kin gama ki rufe da sallatin annabi saw insha Allahu zai amsa Miki.
Na Karu sosai dan.a guntun ilimi na ma bansan ladduban Addu'a ba.
A ranar Waleed bai kwana a gida ba Abunda bai tab'a yi ba kwana a waje.
A ranar banyi bacci ba haka na ringa zarya tsakanin gida da waje ko Zan ga dana ya dawo.
Sai dai bai dawo ba sai washegari Sha daya na safe Zahira kuwa ta saci fita duk da kulle ta da Naseer yayi.
Akan Waleed wani irin Mugun fad'a mukeyi da Naseer dan idonsa idon Waleed sai ya dakeshi ko.ya koreshi daga gidan Wanda hakan yasa muke mugun fada har zuciya ta debbeni nace Masa ya barmin gidana ai ba nasa bane.
A ranar yayi zuciya ya barmin gidan kamar yanda na nema.
Inna Amina tayi ta min fadan ban kyauta Abunda nayi wa Naseer ba Bayan duk naseeha data min akan na yiwa Naseer uzuri baa hayyacinsa yake ba
Har da kukanta na hau bata hakuri dan bazata gane ba Naseer ya ficemin a rai burina ma kawai ya sakeni.
Insha Allahu ma.bazai dawo ya sake samun mu a gidanan ba dan mak'otan arziki sun shawaraceni da na bar unguwar hakan kawai zai saka Waleed ya nisanci su shagari
Tuni na saka gidana a kasuwa sai dai duk Wanda yazo baya Taya gidan da daraja ballantana har kudin ya Kai na Kara siyan wani gidan.
Sabida na nisanci Waleed da abokaina na siyar da gidana haka na Kama haya a wani unguwar.
Sauran kudina na hau sana'a gefe guda kuma addua da sadaka daga ni har Inna Amina yi muke.
Komawar mu wani unguwa yasa Waleed ya Kara haduwa da wayanda suka fi shagari hatsabibanci rashin jinsa ya Karu.
Gefe guda Kuma ga maneman Nadeeya da Minal
Ga babbar yayarsu itama da rashin jinta ya karu ta Kara haduwa da kawaye marasa Jin magana.
Abu kad'an zaa Mata ta bar gidan sai nayi dgske zata dawo ta kwana
Banida bambanci da zararriya dan Ina tafe Ina surutu sadakan nan Ina yi addua Nan ina yi Amma duk da haka Banga alamar yarana zasu dawo hayyacinsu.
Ban gayawa Inna Amina ba na fara shirin tafiya Calabar neman su Umma suyi yanda zasuyi Dani su karya asirin da sukayi yiwa yarana......
Wlh banida lafiya Amma haka na daure nayi
[8/21, 11:25 AM] Zannura: *NAGA TA KAINA*
*NA SADNAF*🌸🌸
®️ *_PURE MOMENT OF LIFE WRITERS_*
_{We Don't just entertain nd educate we also touch the heat of readers P.M.L}💪🏻_
*Free Novel*
Page 60
Tashin hankali da damuwa yamin yawa bana iya bacci sabida halin da yarana Suka tsinci kansu a ciki burina kawai yarana suyi hutun makaranta na tafi calabar
Zan zub'e a gabansu ko kasheni ne suyi su karya abinda suka yiwa yarana Zan jadada musu na rabu da Naseer har takarda Zan nemi wani ya rubuta min su dai ga shaida ko hakan zai kwantar musu da hankali
Ko ya na rufe Ido sai na ringa ganin Kamar zaa shigo da Waleed hannunsa d'auke da ankwa ya aikata wani Abun.
Zahira kila ta janyo min magana da zai saka Mana tambarin da ba ita kadai ba har mu sai ta shafa Mana bakin fenti gashi duka yarana Mata ne yanzu ma iya kawaye kawai da take bi ana jifanta da kalmar Yar iska har da masu karyar ta zubar da ciki.
Idan Abun jaje ko na alkhairi ya Kama daya Zama dole na Shiga mak'ota haka zanji Ana zaurence ana labari da ni nasan dani suke yara dai a iya sanina duk Inda ka kai ga ka basu tarbiyya sai Allah ya dafa maka a tarbiyyarsu Amma wasu basu gane haka ba masu yin haka ma sai iyaye uwa data Kira kanta da uwa ita zata zauna ta ringa gulmar Yar wacce Yar iska ce bana Jin akwai Uwar da ko karuwa ce zata so yarta ta zama Yar iska sai dai idan haka Allah ya kaddarta Mata babu yanda zatayi ni nasan nawa yaran na musu tarbiyya da taimakon Allah makiya kawai ke san ganin bayana.
Har ta kai yanzu Zahira idan tsautsayi ya gifta ta samu matsala da kannenta zuciya take ta bar gidan ba Kuma zata kwana ba bansan a Ina take kwanan ba sai dai washegari ta dawo haka ma Waleed.
Ko kullesu nayi sai sun San hanyar da suka fita daga gidan dan tamkar zaman gidan mitsininsu yake Yana musu zafi.
Inna Amina musamman ta tsiri azumi sabida wanan matsalar da na tsinci kaina a ciki.
Ba karamin damuwa take da rashin Naseer ba
Duk gaisawar da zamuyi sai tace ban kyauta korarsa da nayi ba.
Ni kuwa ban tab'a nadamar Abunda na aikata ba San yarana ya rufemin idon da nake ganin duk abinda ya faru shine sila ni da ban aure shi ba ma da kila ban tsinci kaina a ciki halin dana ke ciki ba yanzu.
Damuwa baya bari ma na tsaya zurfin tunani har na gane halin Naseer ne ko ba halin Naseer ba burina dai kawai Allah ya kawo wa yarana sauki.
Saura sati daya Nadeeya ta yi candy duk makaranta ayi hutu na Kara zage damtse wajen Tara kudin da zanyi tafiya dashi dan ba abinda zai dawo dani har sai sun warware abinda suka yiwa yarana.
Nadeeya kawai da Minal na gayawa inaso na yi tafiya Inda na rokesu Kar su sake su bari Inna Amina ta sani dan bazan iya bijire mata ba idan ta hanani.
Yanda take hanani neman taimako a wajen Mallamai ya sa wani zubin shaidan Kan rayya min kila dan bata San zafin haihuwa bane shiyasa take hanani sai idan naga alherinta Kuma a gareni sai nayi istigifari
Tana iya k'ok'arinta wajen nuna min na rungume kaddarar da Allah yamin dan Allah Kan jarrabci bawansa dan.ya gwada imaninsa.
Bansan Mai yasa akan yarana imanina yake neman yin rauni ba
Ana saura kwana biyar na tafi
Na hau mafarkin Ina hauka tuburan a mafarki kafafuna ba takalmi Ina tsince tsince a bola kaina na zura Leda
Yarana nesa Dani Kuma suna ta kallona suna kuka.
Naseer shima Yana daga gefe yana kuka Yana San zuwa wajena ana ririke shi.
Waleed da Zahira su Kuma haka zan gansu a daddaure an jinginasu da bishiya suma suna kukan
Ina ganin haka zan nufi wajensu a guje kafin na Isa wajensu zanga Mahaifiyata na shara tana "karkiyi tafiyan Nan indai Kika taka kafarki Kikaje garin nan sai kin haukace abinda suke so kenan karki je Naeema ki cigaba da ga yawa Allah Yana sane dake Naeema
Daga haka Zan farka.
A jajjere nayi mafarkin har sau uku kuma mafarkin iri daya.
Sosai jikina yayi sanyi da irin mafarkin da nake yi dan ni nasan bana mafarki da mahaifiyata ya zama ba gaske ba
Iya kan had'uwa ta da Inna Amina ya kara tabbatar min da haka.
Amma kwadayin San yarana su warke yasa wani barin zuciyata cemin nayi ta sadaka insha Allahu mafarkine kawai.
Ba nida kudi kamar da akan abinda ya samu yarana da San su samu lafiya na siyar da gidana ban taba zaman haya ba Amma gani Ina zaune a haya