Sashe 74
Kamarsu Ce Daya Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Sai kuma girki dole matanmu mu kula mu koyi balance diet a dinga balancing abinci,karki zo ko mijinki yana da kwantancen ciwo kin ta dura masa abu daya kullum har ya tashi ciwon,ko yana risk na kamuwa da wata cuta baki sani ba Bai sani ba kizo ki ta bashi wasu abu ya tashi ciwon.
Har kullum ina fadawa mata cewar jikin mace da namiji ba daya bane,mata suna da kariya da yawa a jininsu,suna da wasu sinadarai da Allah ke hallitarsu kadai a jikin mace Immunoglobulins,garkuwace ta cikin jini masu yawa,mata duk suna dasu,namiji kwaya daya yake dashi shima wanda yake gado ne wajen uwarsa yake crossing placenter ya shiga jikinsa,shi kadai ne yake da ability na crossing placenter to the child,ga period tana tafiya da cutuka,gashi idan mace ta haihu jinin biki da wannan ruwa na haihuwa da suke zubarwa duk tafiya yake mata da cutuka,shi yasa cuta tafi saurin tasiri a jikin maza,da ta kama namiji zata nemi hallakashi ko magani bai cika yi masu tasiri ba kamar mace, mata a kiyaye,i internal organs suna da matukar hadari tunda ba a ganinsu, ba ganin kayan ciki ake ba bare kasan kaza ya Kamu da ciwo etc.
karki ga komai ya siyo miki na Jin dadi kice ke kullum dadi za aci,misali zan baku ace mijinki yana da ciwon hanta ta dan Kamu bai sani ba baki sani ba,sabo da kinga kullum akwai kwai a gidanki sai kice kullum ke sai da kwai zaku karya,kiyi ta sarrafa diff food da kwai zalla,kece soya wancan da kwai yi wannan da kwai,maiko,komai protein food to wlh ba zai dade ba zaki kashe mijin ki sabo da ke gani kike kun birge baki San cuta tana ta cin karfinsa ba,ko yana da ciwon sugar ko ya kusa kamashi baki sani ba kizo komai naki na kayan zaki zaki bashi,ko yana da ciwon kafa ba a so yaci Naman dabba kina ta abinci dashi,ya kamata mata mu dinga komai da Ilmi,musamman abinci,a nemi sani ayi ilmi a kansa sabo da lafiyar jikinmu data mazajenmu data yaranmu,a kiyaye yawan cin abu ba balancing,ko kina siririya maybe shi yanda kike siririya haka yake sonki bai son kiba kin samu dadi kika dinga narka sai ki canja ki dawo jibgegiya shi kuma siririya yake so kinga kinwa kanki hhh.
Kar Kuma ace abinci me lafiya a dinga kwabashi ta ko ina ace ai ba dadi ake so ba lafiya yake karawa da matsala tunda nasan akwai masu yin hakan😍😅,
sai addua mata a yawaita addua musamman ta lafiya,idan kina da wani ciwo ko danki ko mijinki,kiyi Bismillah ki daura hannun dama akan ciwon idan ma a ciki ne ki dora hannun kan cikin kullum ki karanta Fatiha kafa bakwai hannunki na saman kan inda yake ciwon to insha'allah ko baki warke ba Allah zai kawo miki maganin ko hanyar maganinsa da gaggawa cikin sauki kuma kina zaune katsam magani zaki ga hanyarsa tazo,ko da kansa ya warke,Allah sa mu dace.
Sati biyu Afrah ta gyaru ta gane komai,ita kanta yanzu tafi jin dadin jikinta bata kwanciya kullum ba exercise aikin gidanta shine exercise nata ana motsa jiki ana kara samu lafiya da karfin jiki,kullum cikin kazar kazar,Girki kuwa ta fara iyawa da yawa Salma ma tana koya mata wasu,Zainura tayi namijin kokari sabo da kullum sai taje a Keke,yauma ta dawo suuuuu a keken ta hango Irfan,Na'im,da Hunaif suna tsaye suna tattaunawa sai nishadi da zumunci sukeyi,su Kansu sunyi dariya ganin Zainura a keke tana ta tsere da keke a gidan nan,Shi kanshi Irfan Bai taba Sanin ta iya kekenta ba sai yau,sabo da bai San tana hawa ba,tunaninsa ma a kafa take zuwa har gidan Hunaif tunda tace masa itama exercise zata fara,ashe a kekensa take zuwa,dariya suka dingayi,Na'im yace matar nan taka bata Ji akwai kiriniya,Irfan ya daga mata hannu ta daga masa itama ta figi kekenta tayi part dinta ta koma ciki,ta huta sannan ta tayi sabon wanka ta dau wankan kananan kaya na daukan magana tare da fadawa kitchen tana shirya abinci.
Ta baya Zainura taji Irfan ya rungumeta yana sinsinar wuyanta tare da shakar kamshinta,ba tare da ta juyo ba tace sannu da Zuwa habibty muje ka huta,nooo... Muyi girkin a haka,hannunsa suna rungume da hips dinta ya kwanta a jikinta gaba daya a haka suke aikin,Zeena ta mika hannu zata dauki plate hannunsa a haka ya dauko mata yana jikinta,sai ya karbi spoon din yana juya abincin kuma still yana rungume da ita kwance a bayanta hannun kawai yake dagowa daga hips dinta yayi abinda zaiyi ya maida abinsa, tana soya naman kaza yana dauka a haka ya ci itama yana bata a baki.
Afrah kuwa yau tuwon danyar shinkafa tayi miyar egusi tayi dadi sosai,Hunaif yana son sa sosai ya dinga murna yana godewa Afrah,ita kuma sai dadi take ji tare da godewa Zeena,Afrah ko Dattijuwa me taimaka mata bata bari ta zauna a Palo idan Hunaif yana gida tsoro wai takeji Kar ta kwace mata mijinta abin alfaharinta.
Kwance take cikin Jin dadi amma abu daya ya hanata sukuni wato rashin su Affa a kusa,i dan ta tuna yanda suka riketa da Amana tun tana karama amma yanzu gashi lokacin da zasu ji dadin abin basa tare,tana tunani bata San Sanda hawaye ya fara sintiri a fuskar ta ba, tana wannan Na'im ya shigo yana Sallama amma bata San yanayi ba,ganin tana kuka ya karaso da sauri tare da mikar da ita zaune ya daurata a jikinsa yasan bazai wuce su Affa take tunani ba,tunda ita Salma dasu ta shaku sunfi kowa a wajenta,Na'im yace su Affane? Ta daga kai cike da shagwaba,its ok ko kidnapping dinsu wlh zanyi na kawo miki su,ko suna so ko basa so Salma na sai na kawo miki su very soon surprise zan miki ina sane dasu,sai lokacin Salma tayi murmushin jin dadi,yana lallashinta yana lashe mata hawaye da harshensa har ya samu tayi shuru sannan ya dauki abarsa suka shiga wanka.
Ayi Sharhi fans,kar a gaji.
AsmaBaffa[1/14, 5:14 PM] Sis Asma: 🏉KAMARSU CE DAYA🏉
221-225 256-230
Official
By
AsmaBaffa
ASMABAFFA FANS CLUB INA MATUKAR GODIYA.
Bayan sunyi wanka zaune suke yana dan janta da surutu ko zata daina tunani amma bata wani magana sosai,kallonta yake a nutse kana yace wato sweetheart ban isa nace ki daina abu ko daina ba ko,su Affa nace Insha'allah zan kawo miki su mene abun damuwa,haba Babyna,why r u doing ths to me? Salma Hawaye taci gaba da yi abinta,yana kallon ikon Allah dazu fa ya lallasheta,tana shesheka tace na...dai...dai....na, baki yarda dani ba My love?nace miki zan kawo miki su kuma insha'allah zasu dawo dake kamar da,Salma a hankali tace Na yarda mana,amma kike kuka again? Cike da shagwaba tace ai na daina,kwantar da ita yayi saman Bed din rabinsa yana samanta,fuskarta yake shafawa a hankali ya hade fuskarsu tare da furta Smile Baby,murmushi tayi masa me shiga zuciya, nan take wani shauki ya kwashe shi ba bata lokaci ya mika lips dinsa tare da niyyar kissing dinta itama ta miko tare da lumshe ido sai ya fasa,sai ya kara haka,haka har ya hade lips dinsu yana kissing kadan yana janyewa har ya yi me gaba daya wato ya fara mata hot and deep kiss har hakoransu suna haduwa,tuni Salma ta karbi sakon hannu bibiyu.
Yau kimanin wata 3 kenan da auren su Zainura Soyayya suke zubawa kawai,sun kusa tafiya Saudiya,Zainura taje gidan Aisha tare da Afrah,Salma ce bata je ba tukun,Mummy kuwa suna sosai suna gaisheta,zaman lafiya suke ba a magana.
Aisha ma sunzo da Doctor Aliyunta sunyi zumunci,Kwana nan kuma Zainura ta fara Dan Zazzabi da tashin zuciya sama sama,Yau Saturday Irfan yana gida zaune saman Sofa dake palon,tun safe Zainura bata iya cin komai tashin zuciya take,Tana gefensa yana lallabata taci ko kadan ne,tace Sam idan ba yashin Madina ba babu abinda zata iya Sha,Da sauri ya fita har wajen Tsohuwar nan dake Islamiyyar yara ya siyowa Zainura Yashin Madina da yawa,ta zauna tana ta sha kamar ta samu Nama,tana gamawa tace yaje gidan Salma ya karbo mata Wainar flour da danwake,haka yaje duk ya damu,Na'im yana gida yana shagalinsa a jikin Salma,Irfan yaje ya dameta yayi sauri ta yiwa Zainura abinda tace,Na'im yace idan zaka kaita hospital ma ka kaita ba kazo ka damu mutane ba,Irfan bai ce komai ba ta lafiyar Zainura yake,ana gamawa ta bashi a flask ya tafi da sauri ya kai mata,tana ci tana murna,abin Zainura bai tsaya nan ba sai da yaga ta fita neman inda ake siyar da agwalima,yaje ya siyo mata yace ta shirya su tafi asibiti,asibitin Na'im suka je ya samu Doctor mace ta aunata tare da tabbatar musu cewar ciki ne da ita har na wata biyu da sati biyu,Zainura harda Rawa sabo da murna,Irfan kuwa kamar ya tsage da ihun murna haka yake ji,Suna parking a compound Zainura ta fito kamar wasa ta dage ta kwalla da karfi jama'aaaaaa.......I naaaaa...da.....cikiiii,kuuuuu.....fito....ciki...ne dani....Irfan yana dariya yazo shima ya tsaya kusa da ita ya dage da karfi nayiii....mataaa....ciki....sai....niiiii.....kyakyawan result har ya fito,Zainura tace sai....mijinaa...me....lafiya.....Wlh...good...job..suna ta dariya tare da Haki, duk yan gidan da ma'aikata sai da suka fito da sauri sun dauka wani abu ne tunda basa iya jin me akewa magana kawai suke ji da karfi,Sai da suka saurari abinda su Irfan suke cewa sannan suka gane, ai Salma da Afrah kamar sune da cikin,ikon Allah Salma ta riga aure da wajen shekara ma amma ga Zainura ita wata Uku kacal har ta samu ciki,
Na'im da Hunaif sai murna suke tayasu haka matan ma da ma'aikata,ba bata lokaci suka kira Mummy suka fada musu da abokan arziki,har na kauyen su Zainura frnds,iyaye da yan Uwa sunji labari ta waya.
Zo kuga kula da Zainura wajen Irfan Kamar wata kwai.
Har kullum ina fadawa mata cewar jikin mace da namiji ba daya bane,mata suna da kariya da yawa a jininsu,suna da wasu sinadarai da Allah ke hallitarsu kadai a jikin mace Immunoglobulins,garkuwace ta cikin jini masu yawa,mata duk suna dasu,namiji kwaya daya yake dashi shima wanda yake gado ne wajen uwarsa yake crossing placenter ya shiga jikinsa,shi kadai ne yake da ability na crossing placenter to the child,ga period tana tafiya da cutuka,gashi idan mace ta haihu jinin biki da wannan ruwa na haihuwa da suke zubarwa duk tafiya yake mata da cutuka,shi yasa cuta tafi saurin tasiri a jikin maza,da ta kama namiji zata nemi hallakashi ko magani bai cika yi masu tasiri ba kamar mace, mata a kiyaye,i internal organs suna da matukar hadari tunda ba a ganinsu, ba ganin kayan ciki ake ba bare kasan kaza ya Kamu da ciwo etc.
karki ga komai ya siyo miki na Jin dadi kice ke kullum dadi za aci,misali zan baku ace mijinki yana da ciwon hanta ta dan Kamu bai sani ba baki sani ba,sabo da kinga kullum akwai kwai a gidanki sai kice kullum ke sai da kwai zaku karya,kiyi ta sarrafa diff food da kwai zalla,kece soya wancan da kwai yi wannan da kwai,maiko,komai protein food to wlh ba zai dade ba zaki kashe mijin ki sabo da ke gani kike kun birge baki San cuta tana ta cin karfinsa ba,ko yana da ciwon sugar ko ya kusa kamashi baki sani ba kizo komai naki na kayan zaki zaki bashi,ko yana da ciwon kafa ba a so yaci Naman dabba kina ta abinci dashi,ya kamata mata mu dinga komai da Ilmi,musamman abinci,a nemi sani ayi ilmi a kansa sabo da lafiyar jikinmu data mazajenmu data yaranmu,a kiyaye yawan cin abu ba balancing,ko kina siririya maybe shi yanda kike siririya haka yake sonki bai son kiba kin samu dadi kika dinga narka sai ki canja ki dawo jibgegiya shi kuma siririya yake so kinga kinwa kanki hhh.
Kar Kuma ace abinci me lafiya a dinga kwabashi ta ko ina ace ai ba dadi ake so ba lafiya yake karawa da matsala tunda nasan akwai masu yin hakan😍😅,
sai addua mata a yawaita addua musamman ta lafiya,idan kina da wani ciwo ko danki ko mijinki,kiyi Bismillah ki daura hannun dama akan ciwon idan ma a ciki ne ki dora hannun kan cikin kullum ki karanta Fatiha kafa bakwai hannunki na saman kan inda yake ciwon to insha'allah ko baki warke ba Allah zai kawo miki maganin ko hanyar maganinsa da gaggawa cikin sauki kuma kina zaune katsam magani zaki ga hanyarsa tazo,ko da kansa ya warke,Allah sa mu dace.
Sati biyu Afrah ta gyaru ta gane komai,ita kanta yanzu tafi jin dadin jikinta bata kwanciya kullum ba exercise aikin gidanta shine exercise nata ana motsa jiki ana kara samu lafiya da karfin jiki,kullum cikin kazar kazar,Girki kuwa ta fara iyawa da yawa Salma ma tana koya mata wasu,Zainura tayi namijin kokari sabo da kullum sai taje a Keke,yauma ta dawo suuuuu a keken ta hango Irfan,Na'im,da Hunaif suna tsaye suna tattaunawa sai nishadi da zumunci sukeyi,su Kansu sunyi dariya ganin Zainura a keke tana ta tsere da keke a gidan nan,Shi kanshi Irfan Bai taba Sanin ta iya kekenta ba sai yau,sabo da bai San tana hawa ba,tunaninsa ma a kafa take zuwa har gidan Hunaif tunda tace masa itama exercise zata fara,ashe a kekensa take zuwa,dariya suka dingayi,Na'im yace matar nan taka bata Ji akwai kiriniya,Irfan ya daga mata hannu ta daga masa itama ta figi kekenta tayi part dinta ta koma ciki,ta huta sannan ta tayi sabon wanka ta dau wankan kananan kaya na daukan magana tare da fadawa kitchen tana shirya abinci.
Ta baya Zainura taji Irfan ya rungumeta yana sinsinar wuyanta tare da shakar kamshinta,ba tare da ta juyo ba tace sannu da Zuwa habibty muje ka huta,nooo... Muyi girkin a haka,hannunsa suna rungume da hips dinta ya kwanta a jikinta gaba daya a haka suke aikin,Zeena ta mika hannu zata dauki plate hannunsa a haka ya dauko mata yana jikinta,sai ya karbi spoon din yana juya abincin kuma still yana rungume da ita kwance a bayanta hannun kawai yake dagowa daga hips dinta yayi abinda zaiyi ya maida abinsa, tana soya naman kaza yana dauka a haka ya ci itama yana bata a baki.
Afrah kuwa yau tuwon danyar shinkafa tayi miyar egusi tayi dadi sosai,Hunaif yana son sa sosai ya dinga murna yana godewa Afrah,ita kuma sai dadi take ji tare da godewa Zeena,Afrah ko Dattijuwa me taimaka mata bata bari ta zauna a Palo idan Hunaif yana gida tsoro wai takeji Kar ta kwace mata mijinta abin alfaharinta.
Kwance take cikin Jin dadi amma abu daya ya hanata sukuni wato rashin su Affa a kusa,i dan ta tuna yanda suka riketa da Amana tun tana karama amma yanzu gashi lokacin da zasu ji dadin abin basa tare,tana tunani bata San Sanda hawaye ya fara sintiri a fuskar ta ba, tana wannan Na'im ya shigo yana Sallama amma bata San yanayi ba,ganin tana kuka ya karaso da sauri tare da mikar da ita zaune ya daurata a jikinsa yasan bazai wuce su Affa take tunani ba,tunda ita Salma dasu ta shaku sunfi kowa a wajenta,Na'im yace su Affane? Ta daga kai cike da shagwaba,its ok ko kidnapping dinsu wlh zanyi na kawo miki su,ko suna so ko basa so Salma na sai na kawo miki su very soon surprise zan miki ina sane dasu,sai lokacin Salma tayi murmushin jin dadi,yana lallashinta yana lashe mata hawaye da harshensa har ya samu tayi shuru sannan ya dauki abarsa suka shiga wanka.
Ayi Sharhi fans,kar a gaji.
AsmaBaffa[1/14, 5:14 PM] Sis Asma: 🏉KAMARSU CE DAYA🏉
221-225 256-230
Official
By
AsmaBaffa
ASMABAFFA FANS CLUB INA MATUKAR GODIYA.
Bayan sunyi wanka zaune suke yana dan janta da surutu ko zata daina tunani amma bata wani magana sosai,kallonta yake a nutse kana yace wato sweetheart ban isa nace ki daina abu ko daina ba ko,su Affa nace Insha'allah zan kawo miki su mene abun damuwa,haba Babyna,why r u doing ths to me? Salma Hawaye taci gaba da yi abinta,yana kallon ikon Allah dazu fa ya lallasheta,tana shesheka tace na...dai...dai....na, baki yarda dani ba My love?nace miki zan kawo miki su kuma insha'allah zasu dawo dake kamar da,Salma a hankali tace Na yarda mana,amma kike kuka again? Cike da shagwaba tace ai na daina,kwantar da ita yayi saman Bed din rabinsa yana samanta,fuskarta yake shafawa a hankali ya hade fuskarsu tare da furta Smile Baby,murmushi tayi masa me shiga zuciya, nan take wani shauki ya kwashe shi ba bata lokaci ya mika lips dinsa tare da niyyar kissing dinta itama ta miko tare da lumshe ido sai ya fasa,sai ya kara haka,haka har ya hade lips dinsu yana kissing kadan yana janyewa har ya yi me gaba daya wato ya fara mata hot and deep kiss har hakoransu suna haduwa,tuni Salma ta karbi sakon hannu bibiyu.
Yau kimanin wata 3 kenan da auren su Zainura Soyayya suke zubawa kawai,sun kusa tafiya Saudiya,Zainura taje gidan Aisha tare da Afrah,Salma ce bata je ba tukun,Mummy kuwa suna sosai suna gaisheta,zaman lafiya suke ba a magana.
Aisha ma sunzo da Doctor Aliyunta sunyi zumunci,Kwana nan kuma Zainura ta fara Dan Zazzabi da tashin zuciya sama sama,Yau Saturday Irfan yana gida zaune saman Sofa dake palon,tun safe Zainura bata iya cin komai tashin zuciya take,Tana gefensa yana lallabata taci ko kadan ne,tace Sam idan ba yashin Madina ba babu abinda zata iya Sha,Da sauri ya fita har wajen Tsohuwar nan dake Islamiyyar yara ya siyowa Zainura Yashin Madina da yawa,ta zauna tana ta sha kamar ta samu Nama,tana gamawa tace yaje gidan Salma ya karbo mata Wainar flour da danwake,haka yaje duk ya damu,Na'im yana gida yana shagalinsa a jikin Salma,Irfan yaje ya dameta yayi sauri ta yiwa Zainura abinda tace,Na'im yace idan zaka kaita hospital ma ka kaita ba kazo ka damu mutane ba,Irfan bai ce komai ba ta lafiyar Zainura yake,ana gamawa ta bashi a flask ya tafi da sauri ya kai mata,tana ci tana murna,abin Zainura bai tsaya nan ba sai da yaga ta fita neman inda ake siyar da agwalima,yaje ya siyo mata yace ta shirya su tafi asibiti,asibitin Na'im suka je ya samu Doctor mace ta aunata tare da tabbatar musu cewar ciki ne da ita har na wata biyu da sati biyu,Zainura harda Rawa sabo da murna,Irfan kuwa kamar ya tsage da ihun murna haka yake ji,Suna parking a compound Zainura ta fito kamar wasa ta dage ta kwalla da karfi jama'aaaaaa.......I naaaaa...da.....cikiiii,kuuuuu.....fito....ciki...ne dani....Irfan yana dariya yazo shima ya tsaya kusa da ita ya dage da karfi nayiii....mataaa....ciki....sai....niiiii.....kyakyawan result har ya fito,Zainura tace sai....mijinaa...me....lafiya.....Wlh...good...job..suna ta dariya tare da Haki, duk yan gidan da ma'aikata sai da suka fito da sauri sun dauka wani abu ne tunda basa iya jin me akewa magana kawai suke ji da karfi,Sai da suka saurari abinda su Irfan suke cewa sannan suka gane, ai Salma da Afrah kamar sune da cikin,ikon Allah Salma ta riga aure da wajen shekara ma amma ga Zainura ita wata Uku kacal har ta samu ciki,
Na'im da Hunaif sai murna suke tayasu haka matan ma da ma'aikata,ba bata lokaci suka kira Mummy suka fada musu da abokan arziki,har na kauyen su Zainura frnds,iyaye da yan Uwa sunji labari ta waya.
Zo kuga kula da Zainura wajen Irfan Kamar wata kwai.