Sashe 57
Kamarsu Ce Daya Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Salma kuwa tana fita ta hango rabin ranta yana ta jiranta,tace yanzu ina zaka kaini?yace me ai na koresu daga Dakinmu suna Palo,Salma tace amma baka ganin suna Palo ai bai dace ba dani da kai a bedroom,Na'im yayi murmushi yana shafa fuskarta yace kina wasa da aure,a filin yaki ma ta kama kebewa zamuyi,muje ni su ba ruwansu da kike gani,kune Hausawa kuke irin wannan kunyar mu bamu yi,kuma ko Mummy da kike gani ko itace a Palo zamu iya kwana a bedroom bare wani su Irfan yan Iskan duniya.
Ki Bari ki gani suyi aure zaki ga yanda ake rashin kunya,Salma tace to ni zanji kunyarsu ai,kinyi ta banza su basa Jin taki Babyna sai kace kwartanci nazo wai ba mata ta bace,iyakaci fa Ko muna abu baza aji Sound ba wa yasan me mukayi? In ma an sani ai da aurenmu,nan dai Na'im ya dinga tsara Salma har ta yarda ta bishi,Su Irfan bacci yayi nisa basu ma San sun wuce Bedroom ba.
Salma tace ta ya za muyi wanka to?ai da Asuba zaki koma wajen su Mummy,Salma tace to kaga dai wannan Second ne pls karkayi da Zafi Allah dan ma Anan gidan ne ka damu sai ka yi amma ni da bazan yarda ba,Na'im ya kashe Salma da kalamai tayi shuru duk da cewar tana tsoro bata so,haka ya tallafo wuyanta da hannu daya ya fara kissing dinta Daya hannun yana zame mata rigar baccinta dake jikinta,Salma ta fara daukan Zafi zata kama da wuta tana so ta fitar da Sound ba hali,shima haka idan daya zai loosing Control sai daya ya rufe masa baki,Salma da kanta ta cirewa Na'im kaya shima haka,sun firgita junansu yanda ko wanne ke nunawa dan Uwansa kauna ba a cewa komai,I love u kuwa anyi ruwanta kasa kasa,
Salma tasha tsotse iri iri lungu da kwazazzabo duk wani kusurwa, Tudu da gangare tasha murza shima haka sabo da Salma gwana ce wajen Bedding,wannan lokacin Na'im ya kusa Suman dadi Haukacewa yayi sosai yanda yaji Salman tasa wata zam zam,Salma kuwa bata ji Zafi sosai ba can kadan taji bata Sha wahala ba yanda ya bi da ita itama ta dan ji dadinta da Zafi,Na'im kamar ya taka rawa sabo da dadin da yaji a duniya babu kamarsa,ya rasa ma inda zai sa Salma,Ya rasa me zai mata ya birgeta shima,Albarka yake sa mata yana godiya,Salma tace ka daina gode min pls kai da abinka.
Bacci sukayi me dadin gaske wanda babu kamarsa dole a tuno da wannan lokaci,Asuba nayi ta gyara dakin fes kamar ba ayi komai ba,Na'im yace ba zai tashi su Irfan ba sai dai su makara,ana Zafi kawai sukayi wanka tare da Salma dana tsarki da normal wanka da Sabulu,da ruwan Zafi a flask ta gasa jikinta kadan kafin da safe ta samu me yawa, Salma tayi alwala ta lallaba ta tafi Dakin da su Mummy suke,Na'im kuma yayi Sallah har gari ya fara Haske sannan ya tashi su Irfan suma sukayi wanka da Sallah.
Lokacin da Salma ta koma dakin Mummy sun idar da Sallah suna Azkhar,Mummy tace sai yanzu kika dawo? Salma tace Laaa ai kuna bacci da Asuba na shiga dayar toilet din wanka nayi amma ai a nan na kwana,na dawo dana kai masa magani kunyi bacci ne,Dada tace uhmmm gaskiya ne tsari Master yan Iskan karshen Zamani Ku bakwa so mazajenku suyi fushi ko,Mummy tayi murmushi kawai domin tana son mace irin Salma baza su bari mazajensu su shiga damuwa ba,suna kula dasu,taji dadin Samun suruka me Kula da Danta bashi da matsala,ga kunya da girmama surukai,Salma ta kalla tace to yi Sallar mana Rana zata fito,Salma tayi Sallah da Azkhar tayi waje wajen Umma da Anty Rukayya tana tayasu hada breakfast.
Irfan ya Kalli Na'im da ya Mike saman doguwar kujera yana ta shakar bacci,Hunaif yace wlh Na'im yafi kowa jaraba Allah ne kadai ya kareshi bai taba kusantar mace ba sai da yayi aure,amma bashi da hakuri a harkar ko kadan,Irfan yayi dariya tare da cewa dan rainin Hankali ka ganshi dai kamar baiyi komai ba,yanzu zai ta yiwa mutane muzuran banza,Hunaif yace cewa zaiyi ma bata zo ba shi kadai ya kwana bari ya tashi kaji.
Na'im bayan yasha bacci ya tashi Hunaif yace Wai Anty Salman Mummy ta barta tazo wajenka kuwa jiya ai kace Mummy ta hanata da farko,Na'im ya basar yace bata zo ba fa ai Mummy ta bani matsala ta hanata haka na kwana ni kadai,da kyar ma nayi bacci jiya,Hunaif yayi dariya yace gaskiya kam ka kwana ba bacci Salma bata kusa,Na'im yace hmm kai dai bari waya nayi ta dannawa ina aiki ciki,Irfan yace ah lallai kasha aiki maimakon kazo ka tashemu mu koma Bed din,Na'im yana tabe baki yace mantawa nayi,
Irfan yace wlh karka raina mana hankali Bro naga sanda kuka bar Palon nan tare da ita da asuba har da kin tashin mu Sallar asuba,Na'im ya bata rai yace zanci Kutmar...bai karasa ba yayi kwafa tare da cewa yan sa idon banza yau baza ku kwana a nan ba Allah.Hunaif ya dinga dariya yace haba dan Allah mu ai yan zaman dakinku ne yanzu muna yara me muka sani,Zaman daki muke muku.
Salma da hijab dinta ta shigo ita da Anty Rukayya suka jere musu breakfast,Hunaif yace Anty ina kwana Salma tace lfy,yace nifa ba da ke nake gaisarwa ba babbar Anty Rukayya,Rukayya ta amsa tana dariya suka gaisa,yanda suke birgeta ba ruwansu da wani girman kai yan turai kenan,Salma cike da shagwaba ta kalli Na'im wai ni bazai gaisheni ba sabo da ya girmeni,Na'im yayi murmushi yace kyaleshi mu bama son gaisuwarsa.
Irfan yace ita waccen wai sai ta gudu gida taki fitowa,Zainura ai tazo gida ta manta kowa kuma ma ai yanzu safiya ce me zata fito tayi maka cewar Na'im.
Bayan sun karya kowa yayi shiri suka fito gaba daya za aje gidan su Zainura su gaisa da iyayenta,Irfan yafi kowa Zumudi.
Suna zuwa sunsha tarba da karramawa Mummy taji dadi Iyayen Zainura ba ruwansu wayayyu dasu,Umman Zainura itama akwai Surutu da hira sosai,Zainura bata gidan ma wai ta tafi gidan yan uwansu.
Sun Dade sannan suka dinga zuwa gida gidan da suke mutunci dasu Salma frnds harda me gari duk sunje, dangin Malam dana Umma duk sunje an gaisa sun musu godiya,ko wanne gida in dai sunje to zasu Sha kyautar kudade kuwa,har na gari idan aka gaisa in dai Na'im ya sanshi to sai an masa kyautar kudi,gari ya dau Murna da jin dadi.
Na'im yace Zai gina musu makaranta da hospital Gomnati zata dauki ma'aikata,zai musu titin kwalta,sannan kuma za ayi musu tuka tuka da yawa a garin,yan gari sai murna da jin dadi ana godiya,Yace kuma Malam da Umma su shirya dasu zasu tafi,Malam yace ba da ba jika zasu bisu zasu dinga zuwa ganin dangi ana gaisawa.
Zainura ba a ganinta gaba daya tunda sukaje a yawo take wajen yan Uwa da abokan arziki.
Abubakar da Rahina kuwa Na'im ya bawa Abubakar Manager na Company nasa a Kano tare da kyautar gida dallele da mota sabuwa,sannan yace ya koma Ya karasa Degree dinsa,Dangin Rahina da Abubakar sai godiya domin Salma Dubu Dari ta bawa Rahina Jari.
Anty Rukayya da dukkan frnds din Salma dana Na'im tare da iyayen. Zainura kujerar Makkah ko wanne za a tattarasu su tafi gaba daya,Zainura tace pls a hada da ita,Irfan yace a'a sai idan Zasu je a gidansu dasu Na'im zasu tafi har ita.
Basu bar garin ba saida akayiwa masu tafiya aikin Hajji passport a garin Katsina,aka bada kwangilarsu an biya kudaden da komai,sannan aikin da Na'im yace Zai gina musu a garin duk an kawo kayan da komai shima an fitar da kudi an bada kwangila me gari ne jagorana aikin har a gama,tafiya Saudiya harda me gari,Su Barira dasu Jamila kamar zasu haukace zasu je Makkah,Salma tace duk iya frnds dinta da sukayi Kamu tare kayan daki idan aure ya tashi ita zata musu kyauta gudun muwa, suka dinga ihu shewa da tafi,Na'im sai da yaje sukayi magana da chairman na local government din su Malam ana kammala aikin makaranta da Hospital a turo ma'aikata su dinga aiki gomnati na biya su albashi.
Chairman yazo garin anyi komai dashi anyi godiya tare da jinjinawa su Mummy masu taimakon aluma Basai lallai ace Gomnati ba.
Kwana biyar sukayi zasu tafi Malam yace zasu biyo bayansu amma tunda zasu je Saudiya da mutanen kauye zai zauna sai sunje sun dawo sai su taho Abuja shi da Umma,Salma tace suna dawowa ma zata musu booking Flight su dawo Abuja.
Salma takaicinta su Affa sunki gane gaskiya taso ace sune aka fara yiwa haka,suma suji dadi Sanadiyyar riketa da sukayi amma ina,sai tayi tunanin kara komawa sai ta fasa kawai sabo da tasan zai wahala ma su yarda da ita,h aka yan uwan mahaifinta ta rasa me ta musu da basa kaunarta ita,amma tana addua Allah ganar dasu.
Kwanan su Na'im biyar a kauyen nan sai da suka gama saita komai sannan suka nemo Zainura da kyar suka ce tazo su tafi Abuja,k afin su Mummy su fito saida ta tambayi Irfan a sirri ko yana son Zainura?yace Sam shi ba soyayya suke ba kawai frnds ne tasu ce tazo daya ba so bane,Mummy tace shike nan amma taso ace sonta yake da sai ayiwa iyayenta magana tun kafin su bar kauyen a tsayar da magana amma yace ba soyayya bace shi.
Ki Bari ki gani suyi aure zaki ga yanda ake rashin kunya,Salma tace to ni zanji kunyarsu ai,kinyi ta banza su basa Jin taki Babyna sai kace kwartanci nazo wai ba mata ta bace,iyakaci fa Ko muna abu baza aji Sound ba wa yasan me mukayi? In ma an sani ai da aurenmu,nan dai Na'im ya dinga tsara Salma har ta yarda ta bishi,Su Irfan bacci yayi nisa basu ma San sun wuce Bedroom ba.
Salma tace ta ya za muyi wanka to?ai da Asuba zaki koma wajen su Mummy,Salma tace to kaga dai wannan Second ne pls karkayi da Zafi Allah dan ma Anan gidan ne ka damu sai ka yi amma ni da bazan yarda ba,Na'im ya kashe Salma da kalamai tayi shuru duk da cewar tana tsoro bata so,haka ya tallafo wuyanta da hannu daya ya fara kissing dinta Daya hannun yana zame mata rigar baccinta dake jikinta,Salma ta fara daukan Zafi zata kama da wuta tana so ta fitar da Sound ba hali,shima haka idan daya zai loosing Control sai daya ya rufe masa baki,Salma da kanta ta cirewa Na'im kaya shima haka,sun firgita junansu yanda ko wanne ke nunawa dan Uwansa kauna ba a cewa komai,I love u kuwa anyi ruwanta kasa kasa,
Salma tasha tsotse iri iri lungu da kwazazzabo duk wani kusurwa, Tudu da gangare tasha murza shima haka sabo da Salma gwana ce wajen Bedding,wannan lokacin Na'im ya kusa Suman dadi Haukacewa yayi sosai yanda yaji Salman tasa wata zam zam,Salma kuwa bata ji Zafi sosai ba can kadan taji bata Sha wahala ba yanda ya bi da ita itama ta dan ji dadinta da Zafi,Na'im kamar ya taka rawa sabo da dadin da yaji a duniya babu kamarsa,ya rasa ma inda zai sa Salma,Ya rasa me zai mata ya birgeta shima,Albarka yake sa mata yana godiya,Salma tace ka daina gode min pls kai da abinka.
Bacci sukayi me dadin gaske wanda babu kamarsa dole a tuno da wannan lokaci,Asuba nayi ta gyara dakin fes kamar ba ayi komai ba,Na'im yace ba zai tashi su Irfan ba sai dai su makara,ana Zafi kawai sukayi wanka tare da Salma dana tsarki da normal wanka da Sabulu,da ruwan Zafi a flask ta gasa jikinta kadan kafin da safe ta samu me yawa, Salma tayi alwala ta lallaba ta tafi Dakin da su Mummy suke,Na'im kuma yayi Sallah har gari ya fara Haske sannan ya tashi su Irfan suma sukayi wanka da Sallah.
Lokacin da Salma ta koma dakin Mummy sun idar da Sallah suna Azkhar,Mummy tace sai yanzu kika dawo? Salma tace Laaa ai kuna bacci da Asuba na shiga dayar toilet din wanka nayi amma ai a nan na kwana,na dawo dana kai masa magani kunyi bacci ne,Dada tace uhmmm gaskiya ne tsari Master yan Iskan karshen Zamani Ku bakwa so mazajenku suyi fushi ko,Mummy tayi murmushi kawai domin tana son mace irin Salma baza su bari mazajensu su shiga damuwa ba,suna kula dasu,taji dadin Samun suruka me Kula da Danta bashi da matsala,ga kunya da girmama surukai,Salma ta kalla tace to yi Sallar mana Rana zata fito,Salma tayi Sallah da Azkhar tayi waje wajen Umma da Anty Rukayya tana tayasu hada breakfast.
Irfan ya Kalli Na'im da ya Mike saman doguwar kujera yana ta shakar bacci,Hunaif yace wlh Na'im yafi kowa jaraba Allah ne kadai ya kareshi bai taba kusantar mace ba sai da yayi aure,amma bashi da hakuri a harkar ko kadan,Irfan yayi dariya tare da cewa dan rainin Hankali ka ganshi dai kamar baiyi komai ba,yanzu zai ta yiwa mutane muzuran banza,Hunaif yace cewa zaiyi ma bata zo ba shi kadai ya kwana bari ya tashi kaji.
Na'im bayan yasha bacci ya tashi Hunaif yace Wai Anty Salman Mummy ta barta tazo wajenka kuwa jiya ai kace Mummy ta hanata da farko,Na'im ya basar yace bata zo ba fa ai Mummy ta bani matsala ta hanata haka na kwana ni kadai,da kyar ma nayi bacci jiya,Hunaif yayi dariya yace gaskiya kam ka kwana ba bacci Salma bata kusa,Na'im yace hmm kai dai bari waya nayi ta dannawa ina aiki ciki,Irfan yace ah lallai kasha aiki maimakon kazo ka tashemu mu koma Bed din,Na'im yana tabe baki yace mantawa nayi,
Irfan yace wlh karka raina mana hankali Bro naga sanda kuka bar Palon nan tare da ita da asuba har da kin tashin mu Sallar asuba,Na'im ya bata rai yace zanci Kutmar...bai karasa ba yayi kwafa tare da cewa yan sa idon banza yau baza ku kwana a nan ba Allah.Hunaif ya dinga dariya yace haba dan Allah mu ai yan zaman dakinku ne yanzu muna yara me muka sani,Zaman daki muke muku.
Salma da hijab dinta ta shigo ita da Anty Rukayya suka jere musu breakfast,Hunaif yace Anty ina kwana Salma tace lfy,yace nifa ba da ke nake gaisarwa ba babbar Anty Rukayya,Rukayya ta amsa tana dariya suka gaisa,yanda suke birgeta ba ruwansu da wani girman kai yan turai kenan,Salma cike da shagwaba ta kalli Na'im wai ni bazai gaisheni ba sabo da ya girmeni,Na'im yayi murmushi yace kyaleshi mu bama son gaisuwarsa.
Irfan yace ita waccen wai sai ta gudu gida taki fitowa,Zainura ai tazo gida ta manta kowa kuma ma ai yanzu safiya ce me zata fito tayi maka cewar Na'im.
Bayan sun karya kowa yayi shiri suka fito gaba daya za aje gidan su Zainura su gaisa da iyayenta,Irfan yafi kowa Zumudi.
Suna zuwa sunsha tarba da karramawa Mummy taji dadi Iyayen Zainura ba ruwansu wayayyu dasu,Umman Zainura itama akwai Surutu da hira sosai,Zainura bata gidan ma wai ta tafi gidan yan uwansu.
Sun Dade sannan suka dinga zuwa gida gidan da suke mutunci dasu Salma frnds harda me gari duk sunje, dangin Malam dana Umma duk sunje an gaisa sun musu godiya,ko wanne gida in dai sunje to zasu Sha kyautar kudade kuwa,har na gari idan aka gaisa in dai Na'im ya sanshi to sai an masa kyautar kudi,gari ya dau Murna da jin dadi.
Na'im yace Zai gina musu makaranta da hospital Gomnati zata dauki ma'aikata,zai musu titin kwalta,sannan kuma za ayi musu tuka tuka da yawa a garin,yan gari sai murna da jin dadi ana godiya,Yace kuma Malam da Umma su shirya dasu zasu tafi,Malam yace ba da ba jika zasu bisu zasu dinga zuwa ganin dangi ana gaisawa.
Zainura ba a ganinta gaba daya tunda sukaje a yawo take wajen yan Uwa da abokan arziki.
Abubakar da Rahina kuwa Na'im ya bawa Abubakar Manager na Company nasa a Kano tare da kyautar gida dallele da mota sabuwa,sannan yace ya koma Ya karasa Degree dinsa,Dangin Rahina da Abubakar sai godiya domin Salma Dubu Dari ta bawa Rahina Jari.
Anty Rukayya da dukkan frnds din Salma dana Na'im tare da iyayen. Zainura kujerar Makkah ko wanne za a tattarasu su tafi gaba daya,Zainura tace pls a hada da ita,Irfan yace a'a sai idan Zasu je a gidansu dasu Na'im zasu tafi har ita.
Basu bar garin ba saida akayiwa masu tafiya aikin Hajji passport a garin Katsina,aka bada kwangilarsu an biya kudaden da komai,sannan aikin da Na'im yace Zai gina musu a garin duk an kawo kayan da komai shima an fitar da kudi an bada kwangila me gari ne jagorana aikin har a gama,tafiya Saudiya harda me gari,Su Barira dasu Jamila kamar zasu haukace zasu je Makkah,Salma tace duk iya frnds dinta da sukayi Kamu tare kayan daki idan aure ya tashi ita zata musu kyauta gudun muwa, suka dinga ihu shewa da tafi,Na'im sai da yaje sukayi magana da chairman na local government din su Malam ana kammala aikin makaranta da Hospital a turo ma'aikata su dinga aiki gomnati na biya su albashi.
Chairman yazo garin anyi komai dashi anyi godiya tare da jinjinawa su Mummy masu taimakon aluma Basai lallai ace Gomnati ba.
Kwana biyar sukayi zasu tafi Malam yace zasu biyo bayansu amma tunda zasu je Saudiya da mutanen kauye zai zauna sai sunje sun dawo sai su taho Abuja shi da Umma,Salma tace suna dawowa ma zata musu booking Flight su dawo Abuja.
Salma takaicinta su Affa sunki gane gaskiya taso ace sune aka fara yiwa haka,suma suji dadi Sanadiyyar riketa da sukayi amma ina,sai tayi tunanin kara komawa sai ta fasa kawai sabo da tasan zai wahala ma su yarda da ita,h aka yan uwan mahaifinta ta rasa me ta musu da basa kaunarta ita,amma tana addua Allah ganar dasu.
Kwanan su Na'im biyar a kauyen nan sai da suka gama saita komai sannan suka nemo Zainura da kyar suka ce tazo su tafi Abuja,k afin su Mummy su fito saida ta tambayi Irfan a sirri ko yana son Zainura?yace Sam shi ba soyayya suke ba kawai frnds ne tasu ce tazo daya ba so bane,Mummy tace shike nan amma taso ace sonta yake da sai ayiwa iyayenta magana tun kafin su bar kauyen a tsayar da magana amma yace ba soyayya bace shi.