Sashe 15
Kamarsu Ce Daya Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Kamar yanda yace da wuri ya dawo domin su fita da Salma bai turo Driver ba da kansa ya dawo, ta shirya tana Murna Mummy tace ba inda Na'im zai kaita wani yawo suna yawan kebewa,tsoron Mummy kar Salma a kuma ganinta da ciki ace Na'im ne yayi mata bare tace Kamarsu daya da Aljaninta.
Na'im yayi yayi ta fada masa dalilin hana shi fita da Salma amma Mummy tace kawai Bana son fitar ne sabo da tasan Na'im yanzu nan zaiki yarda da maganarta yace sai ya ganar da ita gaskiya,gaskiyar magana kuma Na'im tunda yake tare da Salma bai taba kawowa ransa cewar zai ko rike hannun Salma da niyyar yi mata wani abu dan yaji dadi ko har ta kai da ciki,duk kuwa da cewa Bai taba ganin me kyan sura irin Salma ba,kuma komai nata yayi masa amma Bai taba ma tunanin ko rike mata hannu da niyyar yin wani abu na Jin dadi ba,kamar kanwarsa blood sis yake ganinta.
Na'im Bai taba kai mace Hotel ko wani waje daban dan yayi romancing ba,a gidansu yake kirasu,baya zuwa ko ina yayi wani bad abu,Salma kuma tunda ta gano hakan shike nan ta Zama me gadi,kullum tana makale a corner na kusa da Room din Na'im,da mace tazo ko wace baza ta shiga dakin ba,sai ta koreta ko ta wanne haline,Mummy tana gani amma bata hanata ba dadi ma taji tunda ta fuskanci Na'im ya fara iskancewa shima nan gaba abin yawa zaiyi,Mummy ma turai tana taba ta,indai ba gani tayi da idonta ba kana wani abu marar kyau to baza ta zarge ka ba bare ta sa ma Ido har ya kai da ta ma fada,sai dai tayima addua,sai ma idan Salma ta fada mata tasan gaskiya ne Salma ke fadi shi yasa take musu fada,yanzu kuwa tunda taga Salma na kafawa ta tsare tasan da dalili.
Na'im yanzu haushinma Salma yake ji ta takura masa gaba daya ta hanashi sakewa,ko wacce duk ta rabashi dasu ko waya ya kira bata taba dauka duk wacce ya samo indai yace tazo gidansu tana zuwa sai ya nemeta ya rasa ta gudu kuma idan ya kira back baza ma tayi picking ba bare ta dawo,ya rasa me Salma ke musu kuma ko yaushe kamar aljana indai yace wata tazo sai yaga Salma a kusa da bedroom dinsa tana ko danna wayar Aisha ko computer ko tana Jin kida.
Amma yace sai ya gano me takewa matansa suna tserewa,Mummy kuma tace tunda ta gano Na'im ya koma neman mata gwara suje Kebbi ita da Dada kawai akwai wasu yan mata dama su biyu yan Uwanta, Na'im ya zabi daya ciki shima Irfan Ya dauka ayi musu auren zumunci a karfafa zumunci.
Dan haka Mummy tayi shiri ita da Dada suka tafi Kebbi wajen iyayen Rasheeda da Hamziyya a Nemo aurensu,kafin dangin uban Na'im suzo da Kansu.
Kafin Mummy taje Raheel ya rigata zuwa yayi suffar manyan kawayen wannan yara ya hure musu kunne kar su yarda ya basu dalili masu Zafi,iyayen yaran ma ya koma dattijo yaje a suffar abokan iyayen na kwarai ya zuga su tas ko ina saida ya dauresu da hujjoji sannan ya tafi,basu gane ba mutum bane.
Mummy suna zuwa Family house Aka kira mata Hamziyya da Rasheeda kyawawan yan mata tare da Iyayensu kaf maza da mata aka taru a babban Palo yasha alatu na alfarma,bayan gaisuwa da addua Mummy ta gabatar da Abinda ke tafe dasu,sai ko Yan matan suka tabe baki Hamziyya tace nidai wlh ina da wanda nake so,baya ga haka ma me zanyi da Bature wanda ya taso a turai wa yasan me suke aikatawa acan sai Allah,Rasheeda tace gane min hanya Mata ne yanzu sun lalace da son abin duniya da ance wane a turai yake da Zama ko ya taso ko acan yayi karatu ba ruwansu da halayensa sai ayi ta rubibi ana auresu,sai daga baya Ido ya raina fata agansu daga shaye shaye sai neman mata wasu ma abin yafi haka,duk da ba duk aka taru aka Zama daya ba ni dai wlh ba dani ba.
Uban Rasheeda ma ya goya mata baya,haka na Hamziyya ma,can kuma iyaye mata suka ce yo mu ai abinda mazaje suka ce bama ketarewa.
Halin Dan Adam kenan kaf danginsu Mummy ke taimaka musu ba abinda bata musu ba a rayuwa duk da cewa suna da Hali suma amma ta taimakesu da dama kan wasu abubuwa amma suka murza Ido sukace wlh baza su auri yan kasar waje ba Sam.Mummy tayi murmushin yake tace ba komai Allah tabbatar da abinda yake mafi alkhairi,Dada harda kuka anci mutuncin jikokinta,Mummy tace mene wannan ai ba komai bane suma suna da hujjarsu wlh banga laifinsu ba,washe gari Suka dawo gida ba nasara.
Dada ta tara Na'im,Irfan,Hunaif da Aisha tace ba wanda zata dagawa kafa tunda sun lalace ko wanne ya nemo matar aure za ayi masa musamman Na'im da shine Babba.
Na'im ganin watarana Salma tana harararsa tana fari da Ido tare da murguda baki shine Bai San mene a hausa ba kawai ya gallawa Dada Harara sannan ya murguda mata baki shima.
Dada ta rafka Salati tana tafa hannu tare da cewa ta tabbata Na'im ya lalace har rashin kunya ya koya ni kake murgudawa baki ko kunya baka ji ba jibgege dakai sai kace dan daudu?
Suka dinga dariya banda Na'im yace shi kam aure ba yanzu ba,Salma ce ta fito tasha wanka kamar yar Shugaban kasa yanda take shiga ta kece raini,taji ana zancen cewa Na'im sai yayi aure,kusa dashi taje ta zauna itama kamar an ce tazo,Dada ta gaisar da Mummy suka amsa da fara'a, Dada tace oh yar nan ko har ke za a hada ayiwa auren ne?Salma yau wai kunya take ji kuma har da jawo rigar Na'im ta rufe fuskarta,ya fisge abarsa yana dariya dungure mata kai yayi see this girl zakiyi mini yamutsatse da kaya(zaki yamutsa min kaya)
Irfan Ya tabe baki yace sai kace wata kunya ce da ita ma,kullum cikin rashin kunya take iri iri,ance hausa Fulani masu kunyane more especially na kauye amma wannan abinda takeyi ko wanda yaje kasar waje bazai yi ba,Harararsa tayi ta murguda baki tare da juya Ido,Na'im ya kalleta abin ya birgeshi yace dan kara yi mugani? Me? Salma ta tambaya,yace murgudede da nan ya nuna mata kumatu,tace sai idan zaka bani Dari biyar,aiko ya fyallo 1k yace gashi tayi masa guda tana murmushi tace to kalla,tayi masa da yawa,yace wannan ma yafi na dazu kyau,tace da zaka karo kudin sai na maka wanda yafi wannan,da wuri yace nawa nawa? Tace 2k me tsada ne wannan,ya bata kuwa ta kwalla tafi yanda yan kauye keyin tafi da hannu tare da murgudawa da yawa,Dada ce ta duma mata dundu a baya,yau nake jin yan iskan yara dama haka kukeyi,Amma ke kina gani Maman Na'im kike kyalesu lallai dole yara su lalace,ke Salamatu dake zan tafi ki zauna a gidana tunda kema duk daya kuke da yan turai zamuce ta tadda mujemu,Humm uhm wlh bazan je ba a nan zan zauna ko kin kaini sai na gudu nan gidan.
Mummy tace kyaleta Salma wannan me gadice a gidan nan ta dalilinta sun rage halayensu na banza,Dada tace ai shike nan tunda ke kike biye musu,Salma tace kuma ni ba sunana Salamatu ba Salma sunana inji Raheel,Na'im yace Raheel everything Raheel tsinanne Raheel Allah ya tsine masa da yawa da yawa,Salma ta cuno baki tace kana zagin kanka ne tunda kamarku daya ai,Allah yaye min nayi kama da Aljani dan iska cewar Na'im.
Dada ce ta katsesu tace to nidai na fada muku aure zaku nemo da wuri ko karuwace gwara a daura da ita Ku karata,Salma ta radawa Na'im alkawarina da kayi min a hospital wlh baza ka karya shi ba na fada ma ko zaka shekara Dubu ba aure sai ka cika min shi amma Sai idan Raheel Bai aureni ba kasan shi nake jira,sai yanzu Na'im ya tuna ma da maganar da sukayi a Hospital,y ace God....na zauna ina jiran shegen banza ko? Dada ta kallesu tare da tabe baki tace wannan kwai yan iska a gidan nan abinda sukeyi kenan,Irfan yace yafi haka ma,abinda wannan ita ko Sallah ba.....kafin ya karasa Na'im ya buga masa tsawa if u dear ehh.....shuru Irfan yayi tare da cewa na rufa mata asiri,Mummy ma saida ta Harare Irfan.
Salma tace nasan me zakace dai Bana Sallah to banayi din idan zan shiga Aljanna ka datse kofar mu gani,Na'im yace yama isa shi a wa yana can yana ta kansa, muje yau dole dole sai kinyi ta azahar ko? Ta makale kafada zatayi kuka wai baza tayi ba,yace to na daina kulaki nima,karki kara yi min magana,tace ae naji din,akan kawai kiyi sallar? Tace ae to sai dai idan jam'i zaka ja mu muyi tare zan bika,yace to za ayi,Irfan yace indai ji kunya(an dai ji kunya).
Dada tace na tafi gida ni wannan gidan naku na yahudawa ne bani iya yini daya ciki sai bakin ciki ya hallakani,tsohuwa driver dinta ya jata sai gida.
Yau Salma dai anbi Na'im sallah sunyi tare jam'i tayi azahar,magrib da isha duka Ukun yau sai gori take yiwa Irfan ta hanashi sakewa akan tayi Sallah har uku rana daya.
Mummy dariya ma take basu.
Washe gari da rigima Salma ta tashi ita kauyensu zata tafi taga lafiyar Ummitu da Affanta, kuma sai ta je can Borno state wajen su Malam Musa,tana Palo tana ta shure shure ita kadai,kowa yazo ya wuce ta ba wanda ya saurareta,Na'im yana fitowa cikin shirin Office yasha kyau yace schl zan mai dake naga abin naki harda naki iya shege shege.
Kauye sunce basu na Sonki,yar iska ke,yace ni na shinyeka na baka Baby fa(wai tuna mata yake su Ummitu sunce mata ita Karuwanci takeyi kuma sunce shine ya cinyeta ya mata ciki)
Na'im yayi yayi ta fada masa dalilin hana shi fita da Salma amma Mummy tace kawai Bana son fitar ne sabo da tasan Na'im yanzu nan zaiki yarda da maganarta yace sai ya ganar da ita gaskiya,gaskiyar magana kuma Na'im tunda yake tare da Salma bai taba kawowa ransa cewar zai ko rike hannun Salma da niyyar yi mata wani abu dan yaji dadi ko har ta kai da ciki,duk kuwa da cewa Bai taba ganin me kyan sura irin Salma ba,kuma komai nata yayi masa amma Bai taba ma tunanin ko rike mata hannu da niyyar yin wani abu na Jin dadi ba,kamar kanwarsa blood sis yake ganinta.
Na'im Bai taba kai mace Hotel ko wani waje daban dan yayi romancing ba,a gidansu yake kirasu,baya zuwa ko ina yayi wani bad abu,Salma kuma tunda ta gano hakan shike nan ta Zama me gadi,kullum tana makale a corner na kusa da Room din Na'im,da mace tazo ko wace baza ta shiga dakin ba,sai ta koreta ko ta wanne haline,Mummy tana gani amma bata hanata ba dadi ma taji tunda ta fuskanci Na'im ya fara iskancewa shima nan gaba abin yawa zaiyi,Mummy ma turai tana taba ta,indai ba gani tayi da idonta ba kana wani abu marar kyau to baza ta zarge ka ba bare ta sa ma Ido har ya kai da ta ma fada,sai dai tayima addua,sai ma idan Salma ta fada mata tasan gaskiya ne Salma ke fadi shi yasa take musu fada,yanzu kuwa tunda taga Salma na kafawa ta tsare tasan da dalili.
Na'im yanzu haushinma Salma yake ji ta takura masa gaba daya ta hanashi sakewa,ko wacce duk ta rabashi dasu ko waya ya kira bata taba dauka duk wacce ya samo indai yace tazo gidansu tana zuwa sai ya nemeta ya rasa ta gudu kuma idan ya kira back baza ma tayi picking ba bare ta dawo,ya rasa me Salma ke musu kuma ko yaushe kamar aljana indai yace wata tazo sai yaga Salma a kusa da bedroom dinsa tana ko danna wayar Aisha ko computer ko tana Jin kida.
Amma yace sai ya gano me takewa matansa suna tserewa,Mummy kuma tace tunda ta gano Na'im ya koma neman mata gwara suje Kebbi ita da Dada kawai akwai wasu yan mata dama su biyu yan Uwanta, Na'im ya zabi daya ciki shima Irfan Ya dauka ayi musu auren zumunci a karfafa zumunci.
Dan haka Mummy tayi shiri ita da Dada suka tafi Kebbi wajen iyayen Rasheeda da Hamziyya a Nemo aurensu,kafin dangin uban Na'im suzo da Kansu.
Kafin Mummy taje Raheel ya rigata zuwa yayi suffar manyan kawayen wannan yara ya hure musu kunne kar su yarda ya basu dalili masu Zafi,iyayen yaran ma ya koma dattijo yaje a suffar abokan iyayen na kwarai ya zuga su tas ko ina saida ya dauresu da hujjoji sannan ya tafi,basu gane ba mutum bane.
Mummy suna zuwa Family house Aka kira mata Hamziyya da Rasheeda kyawawan yan mata tare da Iyayensu kaf maza da mata aka taru a babban Palo yasha alatu na alfarma,bayan gaisuwa da addua Mummy ta gabatar da Abinda ke tafe dasu,sai ko Yan matan suka tabe baki Hamziyya tace nidai wlh ina da wanda nake so,baya ga haka ma me zanyi da Bature wanda ya taso a turai wa yasan me suke aikatawa acan sai Allah,Rasheeda tace gane min hanya Mata ne yanzu sun lalace da son abin duniya da ance wane a turai yake da Zama ko ya taso ko acan yayi karatu ba ruwansu da halayensa sai ayi ta rubibi ana auresu,sai daga baya Ido ya raina fata agansu daga shaye shaye sai neman mata wasu ma abin yafi haka,duk da ba duk aka taru aka Zama daya ba ni dai wlh ba dani ba.
Uban Rasheeda ma ya goya mata baya,haka na Hamziyya ma,can kuma iyaye mata suka ce yo mu ai abinda mazaje suka ce bama ketarewa.
Halin Dan Adam kenan kaf danginsu Mummy ke taimaka musu ba abinda bata musu ba a rayuwa duk da cewa suna da Hali suma amma ta taimakesu da dama kan wasu abubuwa amma suka murza Ido sukace wlh baza su auri yan kasar waje ba Sam.Mummy tayi murmushin yake tace ba komai Allah tabbatar da abinda yake mafi alkhairi,Dada harda kuka anci mutuncin jikokinta,Mummy tace mene wannan ai ba komai bane suma suna da hujjarsu wlh banga laifinsu ba,washe gari Suka dawo gida ba nasara.
Dada ta tara Na'im,Irfan,Hunaif da Aisha tace ba wanda zata dagawa kafa tunda sun lalace ko wanne ya nemo matar aure za ayi masa musamman Na'im da shine Babba.
Na'im ganin watarana Salma tana harararsa tana fari da Ido tare da murguda baki shine Bai San mene a hausa ba kawai ya gallawa Dada Harara sannan ya murguda mata baki shima.
Dada ta rafka Salati tana tafa hannu tare da cewa ta tabbata Na'im ya lalace har rashin kunya ya koya ni kake murgudawa baki ko kunya baka ji ba jibgege dakai sai kace dan daudu?
Suka dinga dariya banda Na'im yace shi kam aure ba yanzu ba,Salma ce ta fito tasha wanka kamar yar Shugaban kasa yanda take shiga ta kece raini,taji ana zancen cewa Na'im sai yayi aure,kusa dashi taje ta zauna itama kamar an ce tazo,Dada ta gaisar da Mummy suka amsa da fara'a, Dada tace oh yar nan ko har ke za a hada ayiwa auren ne?Salma yau wai kunya take ji kuma har da jawo rigar Na'im ta rufe fuskarta,ya fisge abarsa yana dariya dungure mata kai yayi see this girl zakiyi mini yamutsatse da kaya(zaki yamutsa min kaya)
Irfan Ya tabe baki yace sai kace wata kunya ce da ita ma,kullum cikin rashin kunya take iri iri,ance hausa Fulani masu kunyane more especially na kauye amma wannan abinda takeyi ko wanda yaje kasar waje bazai yi ba,Harararsa tayi ta murguda baki tare da juya Ido,Na'im ya kalleta abin ya birgeshi yace dan kara yi mugani? Me? Salma ta tambaya,yace murgudede da nan ya nuna mata kumatu,tace sai idan zaka bani Dari biyar,aiko ya fyallo 1k yace gashi tayi masa guda tana murmushi tace to kalla,tayi masa da yawa,yace wannan ma yafi na dazu kyau,tace da zaka karo kudin sai na maka wanda yafi wannan,da wuri yace nawa nawa? Tace 2k me tsada ne wannan,ya bata kuwa ta kwalla tafi yanda yan kauye keyin tafi da hannu tare da murgudawa da yawa,Dada ce ta duma mata dundu a baya,yau nake jin yan iskan yara dama haka kukeyi,Amma ke kina gani Maman Na'im kike kyalesu lallai dole yara su lalace,ke Salamatu dake zan tafi ki zauna a gidana tunda kema duk daya kuke da yan turai zamuce ta tadda mujemu,Humm uhm wlh bazan je ba a nan zan zauna ko kin kaini sai na gudu nan gidan.
Mummy tace kyaleta Salma wannan me gadice a gidan nan ta dalilinta sun rage halayensu na banza,Dada tace ai shike nan tunda ke kike biye musu,Salma tace kuma ni ba sunana Salamatu ba Salma sunana inji Raheel,Na'im yace Raheel everything Raheel tsinanne Raheel Allah ya tsine masa da yawa da yawa,Salma ta cuno baki tace kana zagin kanka ne tunda kamarku daya ai,Allah yaye min nayi kama da Aljani dan iska cewar Na'im.
Dada ce ta katsesu tace to nidai na fada muku aure zaku nemo da wuri ko karuwace gwara a daura da ita Ku karata,Salma ta radawa Na'im alkawarina da kayi min a hospital wlh baza ka karya shi ba na fada ma ko zaka shekara Dubu ba aure sai ka cika min shi amma Sai idan Raheel Bai aureni ba kasan shi nake jira,sai yanzu Na'im ya tuna ma da maganar da sukayi a Hospital,y ace God....na zauna ina jiran shegen banza ko? Dada ta kallesu tare da tabe baki tace wannan kwai yan iska a gidan nan abinda sukeyi kenan,Irfan yace yafi haka ma,abinda wannan ita ko Sallah ba.....kafin ya karasa Na'im ya buga masa tsawa if u dear ehh.....shuru Irfan yayi tare da cewa na rufa mata asiri,Mummy ma saida ta Harare Irfan.
Salma tace nasan me zakace dai Bana Sallah to banayi din idan zan shiga Aljanna ka datse kofar mu gani,Na'im yace yama isa shi a wa yana can yana ta kansa, muje yau dole dole sai kinyi ta azahar ko? Ta makale kafada zatayi kuka wai baza tayi ba,yace to na daina kulaki nima,karki kara yi min magana,tace ae naji din,akan kawai kiyi sallar? Tace ae to sai dai idan jam'i zaka ja mu muyi tare zan bika,yace to za ayi,Irfan yace indai ji kunya(an dai ji kunya).
Dada tace na tafi gida ni wannan gidan naku na yahudawa ne bani iya yini daya ciki sai bakin ciki ya hallakani,tsohuwa driver dinta ya jata sai gida.
Yau Salma dai anbi Na'im sallah sunyi tare jam'i tayi azahar,magrib da isha duka Ukun yau sai gori take yiwa Irfan ta hanashi sakewa akan tayi Sallah har uku rana daya.
Mummy dariya ma take basu.
Washe gari da rigima Salma ta tashi ita kauyensu zata tafi taga lafiyar Ummitu da Affanta, kuma sai ta je can Borno state wajen su Malam Musa,tana Palo tana ta shure shure ita kadai,kowa yazo ya wuce ta ba wanda ya saurareta,Na'im yana fitowa cikin shirin Office yasha kyau yace schl zan mai dake naga abin naki harda naki iya shege shege.
Kauye sunce basu na Sonki,yar iska ke,yace ni na shinyeka na baka Baby fa(wai tuna mata yake su Ummitu sunce mata ita Karuwanci takeyi kuma sunce shine ya cinyeta ya mata ciki)