← Book details Kamarsu Ce Daya Part 1 Complete Hausa Novel Local reading mode
READING PART 71 OF 80

Sashe 71

Kamarsu Ce Daya Part 1 Complete Hausa Novel · about 7 min read

Salma kwance jikin Na'im kwance yace a bani Lunch Salma tace Bana son samun ciki da wuri Allah nazo ina ta laulayi shike nan baza mu dinga yin eh...yane ba,ai da cikin anfi yi ma,Salma tace ana cutar?yace yeah ai baza kiyi cutar ba on Bed,Salma tayi murmushi tace to a kara yi,Salma sabo da maitar ta ko Zainura bata tunowa tunda ta samu mijinta shike nan kamar zasu cinye juna,Ko fita Na'im yayi idan taga dama da waya zata kira shi ta tayar masa da hankali ya dawo gida su jiyar da juna dadi,Salma tafi kowa son Iskanci watarana har ta Sha kan Na'im,badan Na'im gwarzo bane da Salma tafi karfin shi,amma sai dukkansu suke haka.

Hunaif kuwa Jaraba kenan ko ba xxx to fa yana manne da ita komai tare sukeyi,tace ya kaita gidan Zainura tasha dariya amma yaki yarda Sam shi za a takura masa,Doctor Aliyu kuwa da Aisha tun bata sakin jiki dashi har ta fara,yanzu sai kace dama can Masoya ne na gaske,sabo da Doctor shi ko baccin rana baya yi sai da Aisha kome take yi sai bari sun kwanta ko bata Jin bacci to fa sai ta kwanta a jikinsa boobs dinta yana bakinsa yake bacci,kullum shi kwanciya baza ayi komai ba sai yace shi dai a kwanta,duk kallo da waye bata lokaci ne kawai a kwanta ko bazai komai ba yayi dan tabe tabensa,haka tun bata saba ta saba,ba sai yace ba ma yanzu sabo da itama a jininsu Na'im gadon jaraba suka yo na sarakai da babansu,sabi da Abbansu yaci uwarsu a kwarzaba😀😀😀shi yasa gaba daya haka suke,Doctor Aliyu ba haka yake ba amma Aisha ta sa ya koma haka sabo da shi Yafi ganewa Romancing duk da cewa yana so amma yana son Romancing,to yanzu Aisha ta sa ya wuce tunaninta ma,sabo da watarana idan ta siyo maganin mata masu Inganci ta hada to harda shi take bashi,ko ta siyo harda na maza,Mummy duk tafi hado musu tana aiko musu dashi har na mazan,har hadin su kankana take aikowa dasu etc.

Yau dai Hunaif yace Afrah ta shirya zasu je part din Zainura,Na'im mayen mata ne baza suje yanzu ba,Zainura an cakare cikin wani shegen lace fari tana kwance a jikin Irfan suna kallo ga fruits a gefe suna Sha,Hunaif ya danna doorbell Irfan ya bude suka tafa kamar wasu abokai,Afrah tana rike da hannun Hunaif daya suka shigo da Sallama,Zainura ta amsa tana murmushi,wai sannunku manyan baki,Ya kamata a daina yiwa Afrah turanci da larabci sabo da ta koyi hausa,Hunaif yace ai na fara koya mata Zeena,Irfan ne ya kawo musu kayan ci da Sha,Hunaif yace lalle kina hutawa Zeena,Zainura tace ya ranka komai yi min yake,Irfan yazo yana mata rada a kunne,Hunaif basu San me suke cewa ba,Zainura tace Afrah ya Amarci ni baza ki sani yin turanci ba sai dai mijinki ya fassara miki,Hunaif ya fassara Afrah tana dariya tace Alhmdllh so Sweet Zainura tace Ku fa turai ba kunya mene so sweet nima ai na sani wa ta isa ta gaya min,Irfan sukayi dariya Hunaif ya radawa Afrah me Zainura tace,tana ta dariya,Afrah da turanci take ta yiwa Zainura magana tun bata biye mata suyi turanci har suka koma turancin,Idan Zainura ta kakare sai tace Irfan Yama ake cewa mutum kaza?sai ya fada mata,Zainura tace ke Afrah muje ciki kiji wata magana,Afrah tace what? Bata gane ba tace kai Hunaif na gaji da turanci ni,Hunaif ya fada mata ta bi Zainura Bedroom,Zainura tace me take Sha na Larabawa me kyau na harkar mata,aiko Afrah ta dinga fada mata tace to ta aiko me aikinta ta kawo mata kalar su ta dan dana,ita Afrah har an kai mata ma'aikata sabo da bata aiki sai girki,su ma su Zainura sune suka ce sai nan gaba,amma akwai ma'aikata masu gyara gidan kaf da komai,ta bata wasu a leda katuwa tare da fada mata yanda zatayi amfani dasu itama Ummanta ce ta hado mata.

Afrah an San kan gari har murna ta dingayi tana godiya,Suna fitowa Hunaif yace karfa ki koya mata gulma Zeena,dariya sukayi kawai,Irfan ya tashi yana Bedroom Zainura tana kitchen,suna tashi Hunaif ya koma jikin Afrah ya fara iya shegensa,Zainura ta fito ta gani amma ta nuna kamar bata ga komai ba har dare yayi Hunaif ya damu su tafi Gida dole,suna tafiya Zainura ita kadai tace oh Ashe yan Iskan suna da yawa,Irfan yana dawowa daga Masallaci Zainura tace yanzu Salma ma haka sukeyi? Ga su Hunaif?gamu muma ai wlh da bamu da aure sai kifar da gidan nan,ma'aikatan suna da yawa,Irfan yace ai Lada ake kwasa kullum shi yasa gidan nan Albarka zaiyi,Zainura tayi dariya tare da cewa wannan dan Hunaif dinma yafi ka naci Habibty kasa fitowa nakeyi,Irfan yace baki je gidan Salma bane kiri kiri Na'im zai ce ki tafi gida zasu kwanta,Zainura tace sai naje kuwa gobe,Irfan yace ai yanzu zamu tafi kinga 9pm to Na'im sai ya kusa Kuka mun damesu ni tsokanarsa ma nakeyi shi yasa nake zuwa.

Zainura tace muje to idan zasu Raina mana hankali sai mu shige bedroom muma,Shiri tayi sunci kyau sai gidan Salma,Na'im har anyi shirin shiga bedroom ya Mike kenan yaji doorbell,Salma kananan kaya ne na masifa a jikinta hijab har kasa tasa sannan yace nasan bazai wuce uban naci ba ya bude,Zainura da Irfan suka shigo,Salma ta daka tsalle tare da rungume Zainura sai murna take ta rasa inda zata sa ta,Na'im yace kune da dare haka baza ku bari sai da safe ba ko da rana sannu da zuwa Amarya,Zainura tace ai yau nan zamu raba dare muna hira da kawata,Na'im cikinsa ya Duri ruwa yasan surutun Zainura,Irfan dariya yake a boye Na'im yasan yana sani ya kawo Zainura yanzu ya harari Irfan sannan yace sai ka zauna ai Munafuki,Salma da Zainura sun Dade a bedroom suna hira da karawa juna sani sannan suka dawo Palo,Na'im ya kalli Irfan ya kifta masa ido wai su tafi,Irfan yace yaki da Ido,Salma kuwa da Zainura sabuwar hira suka dasa a palon,Na'im sai cewa yake bacci nake ji,amma Zainura tayi banza dashi kamar bata ji,ku shiga bedroom din can idan kwana zakuyi cewar Na'im nan ma ba wanda ya kulashi Sai Zainura tace mufa yau hira nazo rana tace,Na'im ko ya shiga Bedroom sai ya fito ya gani ko sun gama amma sai yaga ina,Haushi ya kamashi har 11pm sunki tafiya,ya fito yace Salma muje mu kwanta na gaji,Irfan yace mene haka wai ana hira mu bamu gaji ba,Na'im yace Irfan kai yaro ne?baka da hankali Shi yasa nafi son Hunaif kai baka da tunani ko kadan haka ake hira ni wlh bazan jira ba,Irfan ya dinga dariya yace to bari mu tafi sai gobe zamu dawo,Na'im yace wlh bazan bude ma kofa ba karma kazo na fada ma.

Zainura a hanya sai dariya take tace yau naga maita amma Salma tana aiki,saura gidan Hunaif muje jibi,Suna dawowa shirin bacci sukayi,Irfan yace nima fa da kyar na daure na bari muka zauna haka,Zainura tana jikin mirror tana kalkale kalkale ta fara Rawar Shaku Shaku sabo ta dan koyi step biyu ta iya shike nan haka kawai ma sai ta Mike ta fara yi tana kida da bakinta,Irfan ta wani kara birgeshi ya kasa daurewa ya taso tare da rungumeta ta baya hannayensa saman kirjinta,Zainura ta saki ajiyar zuciyar,a wajen suka cirewa juna Night wear salon yau daban ne ba sai a bed ba.
Salma kuwa tunda ya figi abarsa ciki ta daura towel zata shiga wanka,tana fitowa ya tarbeta a hanyar toilet tare da Zare towel din ya jefar dashi ya sunkuceta duk ya rude ya susuce mata.

Duk naga Comments dinku ina godiya.
Pls aci gaba da comment shine Jin dadina shi zai sa nayi Novel din dai dai yanda ya kamata.love u all

AsmaBaffa
[1/14, 5:14 PM] Sis Asma: 🏉KAMARSU CE DAYA🏉

211-215 216-220

Official

By
AsmaBaffa

Babbar masoyiya ta a Mutu ga page naki HAJEER na gode da kauna.

Godiya gareku
MAMAN BABY
OUMMEE
SUBY
HADIZA MUKHTAR
NERNERH MARYAM
HAFSAT KHAIRAN

Salma tana Jin dadin yanda Na'im ke bi da ita cikin nutsuwa da kwanciyar hankali,bayan sun samu nutsuwa bacci me dadi ya kwashesu,washe gari zai je Office,kafin ya tashi Salma ta zame jikinta a hankali bai sani ba,dan danan taje ta shirya lafiyayyan abincin kari,sannan ta gyara ko ina na part din das das har toilet din Na'im da dakin ta gama gyarawa gadon da yake kaine kawai bata gyara ba ko ina ya dau kamshi da sheki,room dinta ta koma tare da salla wanka,ta shirya cikin kana nan kaya wando crazy Jean fari Kal pencil sai Riga peach color me dogon hannu sama ta Dame kasa ta dan bude kadan iya mazaunanta ta tsaya,ba karamin kyau Salma tayi ba sabo da kyan diri da surarta,ba wata kwalliya tayi ba powder da red jambaki ta shafa sai kwalli da ta zizara tasha kyau ba a cewa komai sai kamshi ke tashi ta ko wanne lungu na jikinta,da sauri ta koma bedroom din wayam taga ba Na'im saman bed,karar ruwa taji a toilet ta gane ya shiga wanka,kafin ya fito ta gyara bed din tare da kara gyara dakin neat ta zabowa Na'im kayan da zai sa tunda fita zaiyi zai je office yau.
Chapter 71 · 0% Book details