Sashe 16
Kamarsu Ce Daya Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Salma tace kai ba acewa cinyewa iskanci ne fa,to fada min sunansa da Hausa ta rasa me zata ce tayi shuru tace amma ka canja word ko in English ne ka fada better akan da Hausa,Na'im yace shima turanci dan ba yare naka bane amma idan naka ne zaka ce yayi Bad da yawa word din.
To naji bani kudin mota zanje kauyen na dawo,muje Driver ya kaiki,so kake su kara ce min yar iska?,kawai ka bani kudi naje a taxi alright je ,je ki shirya,tana shiri ta fito tare da yiwa Mummy Sallama cewar zata dawo watarana ga kayanta nan baza ta dauki komai ba,suna fita Driver ya tsaida Taxi ya biya mata Drop ta shiga ta Wuce shi kuma ya tafi wajen aikinsa cike da tunanin Salma karfa ta bace,ko taki dawowa gidansu.
Maimuna matar Hashim har yanzu burinta ta kaiwa Malam Musa Karar Hashim ya takura mata,sai taje ta dinga Shan magungunan mata kuma idan ya makale mata tazo cikin gida tana terere dashi,harda kai kara wajen Malam,yau ma tun jiya Hashim yake abu daya har rana yaki hakura,har kuka tayi,aiko tanayin wanka ta fito sanye da hijab,taje har zaure wajen Malam Musa yana hutawa suka gaisa tace Malam ni dai bazan iya ba ta fashe da kuka dama tuni ya gano karar da ta kawo, da Masifa yace haba Maimuna Waiko baki da Ilmi ne ke?haka kikaga wasu matan nayi ko kunya bakya ji,yaro fa hakkinsa ne da hannuna na biya Sadaki,mene auren to?,ya kike so ayi miki ina ganinki me hankali,wancan lokacin na goya miko baya banda wannan kam,yaro ya wanke goma ya tsoma biyar ba abinda ya dameni,gonarsa ce abinda yaga dama shi zaiyi idan zaki iya zaman auren kiyi idan baki yi ga hanya tashi ki bani waje,da gudu Maimuna ta koma wajenta ta fada bed ta dinga kukan munafurci,Malam yace ja'irar yarinya ai gwara na nuna mata nima dan zamani ne, in banda iskanci wani wahala take Sha,munafukai suna so suna kaiwa kasuwa,yaron nan tunda na kaishi kaciya tun yana karami abarsa ba wata ta azo a gani bace amma ko Fall wire ce karewar tsayi ai ta saurara haka nan dai Malam ya dinga fada shi kadai a zaure.
Da yamma kuwa Maimuna ba a fito majalisar matan gidan da wuri ba saida ta gama komai ta fito tana cijewa,tana dingishi tare da nishi,matar shehu tace yau naga abinda ya isheni kamar daren farko ai tunda na ganki sai yanzu nasan mai afkuwa ta afku,ya maganin yayi miki?a hankali Muna ta zauna tana yarfe hannu tace uhm ba a cewa komai yau ai bajewa nayi na saki fanka tayi wa wajen fifita saida ta saisaita ya huce,nan mata sun kai goma suka saki shewa,Wata tace ni banga wani abin wahala anan ba,wannan Harka ta taimakon juna yaji dadi kiji ke kullum a korafi,wata ma tace Ni inama nice na samu me naci haka ai da kakata ta yanke saka,ai mu har jira muke magriba ta kawo jiki to mu ai Shar kuma cewar wata.nan ma aka sheke da dariya,
Suna cikin iskancin hirarsu sai fa Hashim ya shugo gidan zai wuce ta gabansu ko wacce ta zuba masa Ido ana kallon yanda yake nishadi na lallai fa yana jin dadin Harka da Munansa,yana shiga cikin gidan matan suka kalli Maimuna suna rafsa Shewa ga gwaninta ya shigo,Maimuna kuwa har yanga take wai ita ga wacce miji ke nacewa,Wata da batafi sa'ar Maimuna ba tace gafa Ogan naki sai washe baki akeyi kunne harda motsi,sai ki tashi kije,Maimuna tace kyaleshi can na gaji tana yarfe hannu,
Can kuwa saiga Hashim ya bude gidan kofarsu tare da kwalawa Maimuna kira Muna zo mana ya koma ciki,sai suka fara kus kus ana tofa Muna da rana da yamma ma ba a huta ba,yau kinga ta kanki,matar Malam musa surukar Muna wacce fitowarta kenan tace ai sai kije a bawa dana hakkinsa wlh a daina tauye masa hakki ehe,Maimuna harda yar kunya ta tashi da dan farin hijab dinta ta shige kamar walkiya.
Tana shiga Hashim ya harareta yace au ke idan na shigo ma sai na je nace kizo zaki zo? Munafukai aikinku kenan gulma a tsakar gida,na hanaki zuwa kinki ji,abinda ke burge Hashim da Maimunansa Tsafta ko ina na gidansa da kayansa da jikinta tsaf tsaf yana kamshi,bata son kazanta,bata fita hirar ta bar gidansu da dirty sai ta gyara komai tayi abinci,har wankin kayansa tana masa tayi masa guga bashi da matsala.
Abinci ta kawo masa jullof rice ta masu karamin karfi tayi dadi ta Sha curry me dadi,harda zobon da ta hada me sanyi.
Maimuna munafukar komawa tayi ta manne jikin Hashim tana shafa kirjinsa yana cin abinci,nan ta dinga masa abubuwa iri iri na tayar da sha'awa,dama kuma Kadan Hashim yake jira,nan take ya rikide ya fara murzar Maimuna har ya samu abinda yake so,Maimuna tana bada hadin kai sosai dan ba karamin dadi take ji ba,Hashim gwarzo ne Ashe Maimuna duk karya takewa mutan gida cewar Hashim ke damunta itace take tsokanoshi,dama tana so itama,banga laifin Maimuna nan ba tunda tana so sai tayi masa abinda kullum zai manne mata yayi mata ko yaushe.ta dinga kunnashi kawai yafi.
Salma an sauka Lafiya a kauye kamar irin ba matsala ta sallami Taxi ta shige gidan Affa tana kwala Sallama yamma lis,Affa yana saman tabarma shi da Ummitu sun zuge tsinken tsure ga yogourt a gabansu yau dadi ake sharba.suna jin Muryar Salma takaici ya kamasu nan Ummitu tace me bakin halice ta dawo goga mana talaucinta shi yasa Babanta ya rasu a wajen gadi.
Dauke ledar naman tayi tare da turawa a bayanta Affa ya Mike cike da masifa,Ummitu tana tayashi,Muzurun da suke kiwo na gidan Ashe yazo jikin Ummitu yayi arba da naman a bayanta haba ya fara dinner da shagali kafin kace me ya cinye naman tsiren tas yana lashe baki har kulin naman Bai bari ba ya lashe komai sannan yayi mika ya juya yayi tafiyarsa,Ummitu ana ta balbalawa Salma masifa ta bar musu gida wlh ko Zama baza tayi a gidansu ba,nan Affa ya gaji da hakurin da take bashi sandarsa ya sura ya kifaa Salma har wajen gari suna zuba gudu da tsere,Salma ga nacin tsiya bakinta baya shuru still tana gudu tana Affa kayi hakuri tana dariya kuma har sai da ya Rakata har gefen titi sannan ya dawo gida ya kyaleta yana ta zage zage,Tana ta maida numfashi da dan guntun hawayenta tana dariya, bugul sai ga Raheel yau da kansa yazo a dalleliyar uwar mota,tunanin Salma ko dai Na'im ne ko Raheel?ta rasa ganewa,murmushi ya sakar mata na birgewa tare da kallon so me ratsa zuciya nan ta gane Raheel ne,bude gaban motar tayi ta shige suka bace bat sai a Borno aka tsinto Salma kofar gidan Yan uwanta can nesa kadan.
Shehu ya ganeta suna hada Ido ya Galla mata harara,ita dariya ma ya bata yanda yayi mugun muni da yayi hararar saiko ta sheke da dariya,Shehu yace zaki ci ubanki zaki karaso ne,Salma tasan basu ma hakura ba kawai ta murgudawa Shehu baki,ta rike kugu ta Harareshi sannan tayi tafi da hannu,Haka Malam musa ma yana fitowa Shehu ya nuna masa abinda Salma keyi can nesa,Malam ma ya kalli Salma ya nunata da yatsa zaki ci ubanki ne akwai lokaci,Salma ta kara murguda baki da kugu tana rikewa tana murgudashi tace heeeee dama ba hakuri nazo baku ba tsokanarku kawai nazo yi wullu ta musu gwalo tayi tafiyarta,Raheel ya dauketa suka tafi ko ina kuma zasu je oho,amma dama Salma tun a gidan su Na'im ta tashi da son zuwa ta tsokani su Affa shi yasa tajashi suka dinga gudu a kauyen riiiiii,haka ma tayiwa su Shehu nasu kalar,takanas sabo da haka tasa Na'im yayi asarar kudin motarsa.
AsmaBaffa
[1/14, 5:14 PM] Sis Asma: 🏉KAMARSU CE DAYA🏉
56-60
Official
By
AsmaBaffa
Koda Raheel ya dauketa Bai ajiyeta ko ina ba sai wani daji ba a San ina bane yace danginsa ne a nan su gaisa,a zahiri kuwa babu wanda ke ganin Salma itama kuma cikin gida ta ganta na alfarma,tayi sati guda a cikin wannan gida da mutane daji suke gani,ba a kara ganin Salma ba sai a kasar Enugu can cikin wani kauyen Igbo,Ta dinga kalle kalle Duk kudin dake Hannunta wanda Na'im ya bata babu ko kwandala bata San ina suka shige ba,sabo da duk wani abu da wani zai bata to indai Raheel yazo sai an nemeshi an rasa,duk abinda Raheel ne ya bata kuwa baya bacewa,haka ya bata sabuwar waya Samsung latest ta kai Dubu Dari biyu,dubawa tayi taga fa lallai wayace sabuwa Raheel ya bata,nan take ta duba Balance taga kudi 10k,card din da Na'im ya bata a Hospital ta shiga dubawa dama Pakistan na India ne a jikinta me kyau da wando harda aljihu,a ciki ta zuba cards din,dubawa ta shiga yi Allah ya taimaketa Cards din suna ciki,nan take ta dannawa Na'im kira.
Na'im tunda Salma ta bar gidan Sam ya kasa yin komai,ya kasa samin nutsuwa,missing dinta yakeyi ga tunanin kar Raheel fa ya gudu da ita gaskiya idan ya dawo sai yayi mata magani ko zata warke,ko yaje aiki baya iya yin abin kirki sai tunanin Salma,gashi ba waya a hannunta,yanzu ko zaman Palo ya dainayi gaba daya,sai Bedroom,yan matan ma bashi da time nasu sai tunanin Ina Salma take yanzu?
Haka zai fito yayi ta faman kallon inda take Zama yana tuna acting dinta,haka dakinsa ma zai zauna yayi ta kallon inda take Zama,Abincin ma ya rage ci,Mummy tayi fadan har ta gaji,ya daina walwala Sam,kullum cikin kunci,har ya dan rame ya zabge,Dada ma da yaje mata sai data masa fada tace rashin mata ne da yayi aure da ya huta.
Sai dai yaje ya kwanta a room yayi shuru ko gefen Bed yana tagumi da tunanin Salma,ina ta shiga,sai yanzu ma yake ganin yayi gangancin barinta ta tafi tunda yasan da Aljanu tare da ita.
To naji bani kudin mota zanje kauyen na dawo,muje Driver ya kaiki,so kake su kara ce min yar iska?,kawai ka bani kudi naje a taxi alright je ,je ki shirya,tana shiri ta fito tare da yiwa Mummy Sallama cewar zata dawo watarana ga kayanta nan baza ta dauki komai ba,suna fita Driver ya tsaida Taxi ya biya mata Drop ta shiga ta Wuce shi kuma ya tafi wajen aikinsa cike da tunanin Salma karfa ta bace,ko taki dawowa gidansu.
Maimuna matar Hashim har yanzu burinta ta kaiwa Malam Musa Karar Hashim ya takura mata,sai taje ta dinga Shan magungunan mata kuma idan ya makale mata tazo cikin gida tana terere dashi,harda kai kara wajen Malam,yau ma tun jiya Hashim yake abu daya har rana yaki hakura,har kuka tayi,aiko tanayin wanka ta fito sanye da hijab,taje har zaure wajen Malam Musa yana hutawa suka gaisa tace Malam ni dai bazan iya ba ta fashe da kuka dama tuni ya gano karar da ta kawo, da Masifa yace haba Maimuna Waiko baki da Ilmi ne ke?haka kikaga wasu matan nayi ko kunya bakya ji,yaro fa hakkinsa ne da hannuna na biya Sadaki,mene auren to?,ya kike so ayi miki ina ganinki me hankali,wancan lokacin na goya miko baya banda wannan kam,yaro ya wanke goma ya tsoma biyar ba abinda ya dameni,gonarsa ce abinda yaga dama shi zaiyi idan zaki iya zaman auren kiyi idan baki yi ga hanya tashi ki bani waje,da gudu Maimuna ta koma wajenta ta fada bed ta dinga kukan munafurci,Malam yace ja'irar yarinya ai gwara na nuna mata nima dan zamani ne, in banda iskanci wani wahala take Sha,munafukai suna so suna kaiwa kasuwa,yaron nan tunda na kaishi kaciya tun yana karami abarsa ba wata ta azo a gani bace amma ko Fall wire ce karewar tsayi ai ta saurara haka nan dai Malam ya dinga fada shi kadai a zaure.
Da yamma kuwa Maimuna ba a fito majalisar matan gidan da wuri ba saida ta gama komai ta fito tana cijewa,tana dingishi tare da nishi,matar shehu tace yau naga abinda ya isheni kamar daren farko ai tunda na ganki sai yanzu nasan mai afkuwa ta afku,ya maganin yayi miki?a hankali Muna ta zauna tana yarfe hannu tace uhm ba a cewa komai yau ai bajewa nayi na saki fanka tayi wa wajen fifita saida ta saisaita ya huce,nan mata sun kai goma suka saki shewa,Wata tace ni banga wani abin wahala anan ba,wannan Harka ta taimakon juna yaji dadi kiji ke kullum a korafi,wata ma tace Ni inama nice na samu me naci haka ai da kakata ta yanke saka,ai mu har jira muke magriba ta kawo jiki to mu ai Shar kuma cewar wata.nan ma aka sheke da dariya,
Suna cikin iskancin hirarsu sai fa Hashim ya shugo gidan zai wuce ta gabansu ko wacce ta zuba masa Ido ana kallon yanda yake nishadi na lallai fa yana jin dadin Harka da Munansa,yana shiga cikin gidan matan suka kalli Maimuna suna rafsa Shewa ga gwaninta ya shigo,Maimuna kuwa har yanga take wai ita ga wacce miji ke nacewa,Wata da batafi sa'ar Maimuna ba tace gafa Ogan naki sai washe baki akeyi kunne harda motsi,sai ki tashi kije,Maimuna tace kyaleshi can na gaji tana yarfe hannu,
Can kuwa saiga Hashim ya bude gidan kofarsu tare da kwalawa Maimuna kira Muna zo mana ya koma ciki,sai suka fara kus kus ana tofa Muna da rana da yamma ma ba a huta ba,yau kinga ta kanki,matar Malam musa surukar Muna wacce fitowarta kenan tace ai sai kije a bawa dana hakkinsa wlh a daina tauye masa hakki ehe,Maimuna harda yar kunya ta tashi da dan farin hijab dinta ta shige kamar walkiya.
Tana shiga Hashim ya harareta yace au ke idan na shigo ma sai na je nace kizo zaki zo? Munafukai aikinku kenan gulma a tsakar gida,na hanaki zuwa kinki ji,abinda ke burge Hashim da Maimunansa Tsafta ko ina na gidansa da kayansa da jikinta tsaf tsaf yana kamshi,bata son kazanta,bata fita hirar ta bar gidansu da dirty sai ta gyara komai tayi abinci,har wankin kayansa tana masa tayi masa guga bashi da matsala.
Abinci ta kawo masa jullof rice ta masu karamin karfi tayi dadi ta Sha curry me dadi,harda zobon da ta hada me sanyi.
Maimuna munafukar komawa tayi ta manne jikin Hashim tana shafa kirjinsa yana cin abinci,nan ta dinga masa abubuwa iri iri na tayar da sha'awa,dama kuma Kadan Hashim yake jira,nan take ya rikide ya fara murzar Maimuna har ya samu abinda yake so,Maimuna tana bada hadin kai sosai dan ba karamin dadi take ji ba,Hashim gwarzo ne Ashe Maimuna duk karya takewa mutan gida cewar Hashim ke damunta itace take tsokanoshi,dama tana so itama,banga laifin Maimuna nan ba tunda tana so sai tayi masa abinda kullum zai manne mata yayi mata ko yaushe.ta dinga kunnashi kawai yafi.
Salma an sauka Lafiya a kauye kamar irin ba matsala ta sallami Taxi ta shige gidan Affa tana kwala Sallama yamma lis,Affa yana saman tabarma shi da Ummitu sun zuge tsinken tsure ga yogourt a gabansu yau dadi ake sharba.suna jin Muryar Salma takaici ya kamasu nan Ummitu tace me bakin halice ta dawo goga mana talaucinta shi yasa Babanta ya rasu a wajen gadi.
Dauke ledar naman tayi tare da turawa a bayanta Affa ya Mike cike da masifa,Ummitu tana tayashi,Muzurun da suke kiwo na gidan Ashe yazo jikin Ummitu yayi arba da naman a bayanta haba ya fara dinner da shagali kafin kace me ya cinye naman tsiren tas yana lashe baki har kulin naman Bai bari ba ya lashe komai sannan yayi mika ya juya yayi tafiyarsa,Ummitu ana ta balbalawa Salma masifa ta bar musu gida wlh ko Zama baza tayi a gidansu ba,nan Affa ya gaji da hakurin da take bashi sandarsa ya sura ya kifaa Salma har wajen gari suna zuba gudu da tsere,Salma ga nacin tsiya bakinta baya shuru still tana gudu tana Affa kayi hakuri tana dariya kuma har sai da ya Rakata har gefen titi sannan ya dawo gida ya kyaleta yana ta zage zage,Tana ta maida numfashi da dan guntun hawayenta tana dariya, bugul sai ga Raheel yau da kansa yazo a dalleliyar uwar mota,tunanin Salma ko dai Na'im ne ko Raheel?ta rasa ganewa,murmushi ya sakar mata na birgewa tare da kallon so me ratsa zuciya nan ta gane Raheel ne,bude gaban motar tayi ta shige suka bace bat sai a Borno aka tsinto Salma kofar gidan Yan uwanta can nesa kadan.
Shehu ya ganeta suna hada Ido ya Galla mata harara,ita dariya ma ya bata yanda yayi mugun muni da yayi hararar saiko ta sheke da dariya,Shehu yace zaki ci ubanki zaki karaso ne,Salma tasan basu ma hakura ba kawai ta murgudawa Shehu baki,ta rike kugu ta Harareshi sannan tayi tafi da hannu,Haka Malam musa ma yana fitowa Shehu ya nuna masa abinda Salma keyi can nesa,Malam ma ya kalli Salma ya nunata da yatsa zaki ci ubanki ne akwai lokaci,Salma ta kara murguda baki da kugu tana rikewa tana murgudashi tace heeeee dama ba hakuri nazo baku ba tsokanarku kawai nazo yi wullu ta musu gwalo tayi tafiyarta,Raheel ya dauketa suka tafi ko ina kuma zasu je oho,amma dama Salma tun a gidan su Na'im ta tashi da son zuwa ta tsokani su Affa shi yasa tajashi suka dinga gudu a kauyen riiiiii,haka ma tayiwa su Shehu nasu kalar,takanas sabo da haka tasa Na'im yayi asarar kudin motarsa.
AsmaBaffa
[1/14, 5:14 PM] Sis Asma: 🏉KAMARSU CE DAYA🏉
56-60
Official
By
AsmaBaffa
Koda Raheel ya dauketa Bai ajiyeta ko ina ba sai wani daji ba a San ina bane yace danginsa ne a nan su gaisa,a zahiri kuwa babu wanda ke ganin Salma itama kuma cikin gida ta ganta na alfarma,tayi sati guda a cikin wannan gida da mutane daji suke gani,ba a kara ganin Salma ba sai a kasar Enugu can cikin wani kauyen Igbo,Ta dinga kalle kalle Duk kudin dake Hannunta wanda Na'im ya bata babu ko kwandala bata San ina suka shige ba,sabo da duk wani abu da wani zai bata to indai Raheel yazo sai an nemeshi an rasa,duk abinda Raheel ne ya bata kuwa baya bacewa,haka ya bata sabuwar waya Samsung latest ta kai Dubu Dari biyu,dubawa tayi taga fa lallai wayace sabuwa Raheel ya bata,nan take ta duba Balance taga kudi 10k,card din da Na'im ya bata a Hospital ta shiga dubawa dama Pakistan na India ne a jikinta me kyau da wando harda aljihu,a ciki ta zuba cards din,dubawa ta shiga yi Allah ya taimaketa Cards din suna ciki,nan take ta dannawa Na'im kira.
Na'im tunda Salma ta bar gidan Sam ya kasa yin komai,ya kasa samin nutsuwa,missing dinta yakeyi ga tunanin kar Raheel fa ya gudu da ita gaskiya idan ya dawo sai yayi mata magani ko zata warke,ko yaje aiki baya iya yin abin kirki sai tunanin Salma,gashi ba waya a hannunta,yanzu ko zaman Palo ya dainayi gaba daya,sai Bedroom,yan matan ma bashi da time nasu sai tunanin Ina Salma take yanzu?
Haka zai fito yayi ta faman kallon inda take Zama yana tuna acting dinta,haka dakinsa ma zai zauna yayi ta kallon inda take Zama,Abincin ma ya rage ci,Mummy tayi fadan har ta gaji,ya daina walwala Sam,kullum cikin kunci,har ya dan rame ya zabge,Dada ma da yaje mata sai data masa fada tace rashin mata ne da yayi aure da ya huta.
Sai dai yaje ya kwanta a room yayi shuru ko gefen Bed yana tagumi da tunanin Salma,ina ta shiga,sai yanzu ma yake ganin yayi gangancin barinta ta tafi tunda yasan da Aljanu tare da ita.