Sashe 11
Kamarsu Ce Daya Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
10am Na'im ya shigo room din Salma cikin Hospital sanye yake cikin light blue shadda yasha kyau kayan hausawa suna masa kyau,sai kamshi ke tashi,mutane ana ta faman kallon bature da kayan hausawa,Salma sai da ta kalleshi ta kara kallonsa kamar ta cinyeshi haka take ji,harara ya watsa mata yau yan wulakancin da rashin mutunci ne a kansa fuskarsa ba rahma yace tashi mu tafi,zumbur ta dawo daga tunanin da ta Lula bata dauki ko tsinke a kayan da ya siya mata ba iya pant da bra ne kadai nasa a jikinta amma rigarta daya ganta da ita farko ita wata nurse ta wanke mata ta gogo mata ta bata tasa abarta sai bakin dankwali data dauka cikin kayansa ta yafa a kanta,duk da bata yi kwalliya ba amma tayi kyau ta kara fresh, dauko kayanki ne fa,ni Bana so ina dasu a gida wanda suka fi wannan kyau ma Raheel ya siya min,
Raheel din daya barki a wahala ga cikin ki ya fara girma kalli ana ganinsa a rigarki kadan amma ko zuwa bayayi yana dubaki,ai gwara ni Na'im da Raheel,Kwalla ta cika mata Ido tace wlh gwara Raheel dina ya fika,ok kin gane kenan yanzu ba Raheel bane ni? Raheel ne mana kai amma mugu ne wancan me kirki me sona sai ka dinga zuwa min a fuska biyu,awai wa zaka yiwa wayo yaro,Bai San sanda murmushi ya kwace masa ba,nine yaron?ae yaro mana danye ma da nawa ka girmeni?ta wani cuno baki tayi gaba yana Binta a baya,sai kallon hips nata yake suna ta rawa abin sha'awa.
Mota security nasa ya bude masa ya zauna a baya ta zauna gefensa Driver yaja,securities sukace Oga wannan kauyen ya kamata ace ayi escorting naka haka Mummy tace,no Need Ku je da sauran cars din gida I wl talk to her never mind,ok sir suka tafi,suma driver yajasu sai hanyar Abuja can rigar su Salma,sai murna takeyi zata ga Ummitu da Affanta har wakoki take rerawa.
Itace ke nuna hanyar kauyen nasu sai gasu a kofar gidan Affa,Na'im yasha kallon rugar fulani kauye daji sosai ana rayuwa a ciki,sai baza ido yake,Salma tace dan kauye kawai ba a saba da ganin hadadden gari ba sai yau ai sai ka tashi anzo,dariya yayi sosai wai nan ne hadadden gari,cike da murna ta bude mota harda wani dirowa kasa kamar Conductor tana mika da hammar gajiya,
Mutane nan take yan fulani suka baibaye motar ana kallo,nan aka gano cewar Salma Living things ce ta dawo daga yawon karuwanci,bariki tayi riba harda Bature tazo yanzu da turawa take harka cewar mutan gari,mata da Maza an cika kofar gidan Affa ba masaka tsinke,tuni Labari ya kai kunnen Affa dake wajen kiwon shanu,Ummitu ma haka nan ta bar girkin da takeyi ba mayafi ta fito,Salma ta kwalla kara tare da fadawa jikin Ummitu,Ummitu babu bata lokaci ta jefar da Salma tare da kwada mata Mari lafiyayye abinda bata taba yi ba,Na'im dake tsaye jikin mota ba shiri ya zaro ido waje,Ummitu tana kumfar baki ta damewa Salma riga tace Jama'a kowa ya matso yasha kallon Katon cikin dake jikin Salma,kowa ya sheda cewar karuwanci takeyi,Karuwace ta kara yin wani cikin bazai wuce wannan baturen ne yayi mata ba,
Na'im ya gane me suke nufi cikin gwarancinsa yace Mummy ina son Iskanci But me am...not....kafin ya karasa Ummitu ta kwalla da karfi tana Salati Kunji ko bayin Allah ko kunya babu wai yana son Iskanci,Sai mutane suka fara tsinewa Salma da Bature Na'im cewar yan iska kwarto da kwartuwa,ana musu ihu sosai an fara watsa musu kasa ana zagi,Na'im me halin turawa so yake lallai sai ya kare kansa kar a zargeshi,ya kara cewa a tsaya pls ni ina son Iskanci sosai da matane Amma....kafin yaci gaba waje ya kara daukan salati ana Allah ya tsine muku etc, da karfi yace ni ina son Mata ina son nayi iskanci,kuma ni ina son Iskanci Amma ni ba.....tas Affa da ya karaso wa wanke Na'im da mari nan take gefen Fuskarsa yayi jajir ya kumbura,(so yake ya fadi gaskiya wai yana son Iskanci da mata Amma shi bai taba Iskanci ba,ba dan iska bane,kuma bai Yiwa Salma ciki ba).
Salma abin yafi karfinta ta kasa gane kan su Affa,tunaninta kawai dan fushi sukayi da ita,taje wajen Affa ta fara bashi hakuri ya samu ya sa Sanda ya maketa ta fadi kasa sai da ta daina gani na wani lokaci,tana tashi Affa yace daga yau babu mu bake,ki kaddara baki taba saninmu ba,wlh na kara ganinki kofar gidana sai na miki gunduwa gunduwa,Ummitu ma ta Dora da yanzu kam bama sanki,jaraba me farar kafa,kin jawo mana talauci,karuwar banza Allah ya taimakemu mun farfado zaki kara dawowa ki jefa mu a Uku,Kije can kici gaba da duniyancinki,fuuuu Ummitu ta shiga gida kaf kayan Salma dama ta hada su har soson wanka duk akwatunanta sun kai goma sha biyu na zamani ta watso mata su waje,tace Maza ku bar mana gida kafin mutan gari da me gari su jefeku daga ke har bakin naki,Affa ya juya ya tafi wajen kiwon shanunsa cike da tausayin Salma Sabo da ba karya a zaman tare dole sai sun shaku da juna,amma yana tuna talauci da Halin da ya taba shiga sanadiyyar Salma kawai sai yaji farin ciki yaji ya tsaneta.
Ummitu kuwa tana shiga gida Salma ta bita a baya tana Kuka wiwi kamar me tana bata hakuri,har durkusawa takeyi kasa tana rike kafafunta tana kururuwar kuka tana gunji ta cika unguwar,ta dinga birgima a kasa tana tsala ihu tana su yafe mata baza ta kara ba,amma ina,bin Ummitu tayi cikin gidan tana roko Amma Ummitu ta rufe ido ta jawota kamar wani kayan wanki tun daga Cikin gida kirrrrr a kasa ta watso Salma waje,Salma zata Bita again Ummitu tasa kafa ta harbota baya,duk me Imani sai ya tausayawa Salma a wannan lokacin,a wajen ta tsuguna tare da dun kulewa waje daya,Na'im takaicin Sharrin da akayi masa ta dalilin Salma yasa Driver yace suyi tafiyarsu matsalarsu ce,
Mutane duk su. Watse sai Salma kadai a kofar gidan ta dunkule waje daya tana kuka.
Na'im har sunyi Nisa yaji hankalinsa bai kwanta ba yanda yaji tausayin Salma,Driver yasa ya juya su koma kauyen,shi kanshi Driver yaji dadi kaga Doctor Me Imani,suna komawa Salma ya hango ita daya a kofar gidan ta dunkule tana Kuka akwatunanta a gefe a watse,Driver ya fito ya kwashi akwatuna ya zuba a Boot,Na'im yaje gaban Salma ya riko hannunta sai lokacin ta dago fuskarta ta kalleshi Amma saída tayi Murmushi Sabo da kauna ganinsa take Raheel ne,nan take ta fada jikinsa tare da rungumeshi tana ta Kukanta ya lallasheta tare da cewa muje na kaiki Borno state wajen danginki ?karki sawa kanki damuwa abin zai kara rikice miki Ok,hawayenta ta share ta shiga motar kamar dazu suka juya motarsu tare da Barin kofar gidan Affa.
Ganin Salma da gaske ta tafi Saida Ummitu itama tayi hawaye da Kuka sosai na shakuwar zaman tare,amma dai ai sun huta a ganinsu.
Direct airport Driver ya kaisu cikin kayan Salma akwati daya suka dauka yayi musu booking Flight yacewa Driver ya koma gida ya kai masa dukkan akwatunan Salma Part dinsa kuma yacewa Mummy ya tafi business meeting Borno state zuwa can dare zai dawo.
Salma dama Raheel ya sa ta saba da shiga jirage n sama ya koya mata komai,tana kusa da Na'im a sit ta kwantar da kanta saman kafadarsa Bai hanata ba don turai ta ratsashi ita kuma gani take fa Raheel ne.
Suna sauka taxi lafiyayya ya daukar musu Drop har gidan Su Salma gaskiya talakawane dangin Salma cewar Na'im a ransa,Malam Musa da Shehu suka tarar a kofar gidan saman tabarma katuwa suna hirar zumunci dama dukansu cikin gida daya suke gidan yawa gaba daya Family kowa da wajensa.
Suna ganin Salma da Bature suka Mike tsaye,Malam Musa yace Salma....ina ganinki me hankali Ashe abinda Affanki suka fada mana gaskiya ne?to maza sanki kanin kafarki ki bar nan bamu ba ke,munafuka Sumi Sumi cewar Shehu,wanda ya hada zumunci ya raba tunda baya raye ai ba dole kije can ki nemi danginki bamu ba,au har wani cikin kika kara zuwa dashi?mu ga yan iska ko?sabo da kin raina mana hankali harda zuwa ma a gabanmu da Bature,Na'im zaiyi magana kenan Malam Musa yace ahir dinka me Jan kunne ka kiyaye mu wato ka koyo hausa kazo munafuki kuyi gaba to.
Hashim ne ya fito yaga abinda akeyi yace dan Allah Ku daina haka Baba kuyi mata Uzuri Ku saurareta,me yasa hausawa muke hakane gamu musulmai amma mune muke abinda ya kamata ace yahudu ne keyi?babban yatsa Na'im ya dagawa Hashim irin ya birgeshi,Hashim yasa hannu gefen kunne ya kame yayi wa Na'im irin wai Sara masa yanda sojoji keyi,
Salma na bada hakuri amma sai sauran dangi ma da matan gida suka fito tare da yowa caaaa kan Salma suna korarta,Hashim kadai ne yake bin bayan Salma,
Salma ta tafi kenan zata zube gwiwoyinta a kasa domin rokar gafararsu ta basu hakuri caraf Na'im ya riketa tare da janta cikin Taxi din da suka zo cike da fushi me tsanani, kawai yace a maidasu airport.
Mutanen dangi sukace Umma ta gaida ashsha dama nan akafi kauri a Karuwanci.
Sharhi readers fa
AsmaBaffa
[1/14, 5:14 PM] Sis Asma: 🏉KAMARSU CE DAYA🏉
46-50
Official
By
AsmaBaffa
Basu tsaya ko ina ba sai airport Salma kanta na a saman cinyar Na'im cikin jirgi tana ta faman rafsa kuka idonta ya kimbura,da kyar ma ya dan lallasheta ta dan rage Kukanta,har suka dawo cikin Abuja gidan su Na'im lokacin magrib tayi,yau ba yanga da wuri ya fita tana binsa a baya har palo,Momma sun idar da Sallah suna palo zasu fara Dinner Na'im ya shugo tare da Salma,
Mummy tace ya na ganka da Salma dama ba a kaita ba?relax Momma zani fada maku anjima,Aisha dauka nata ka bata room daya a gidan nan,ba wanda yace komai haka Salma tayiwa Mummy sannu da gida ta wuce,kanta a sama tana so tace ita Raheel zata bi room dinsa amma tana taunawa sunce ba shi bane.
Raheel din daya barki a wahala ga cikin ki ya fara girma kalli ana ganinsa a rigarki kadan amma ko zuwa bayayi yana dubaki,ai gwara ni Na'im da Raheel,Kwalla ta cika mata Ido tace wlh gwara Raheel dina ya fika,ok kin gane kenan yanzu ba Raheel bane ni? Raheel ne mana kai amma mugu ne wancan me kirki me sona sai ka dinga zuwa min a fuska biyu,awai wa zaka yiwa wayo yaro,Bai San sanda murmushi ya kwace masa ba,nine yaron?ae yaro mana danye ma da nawa ka girmeni?ta wani cuno baki tayi gaba yana Binta a baya,sai kallon hips nata yake suna ta rawa abin sha'awa.
Mota security nasa ya bude masa ya zauna a baya ta zauna gefensa Driver yaja,securities sukace Oga wannan kauyen ya kamata ace ayi escorting naka haka Mummy tace,no Need Ku je da sauran cars din gida I wl talk to her never mind,ok sir suka tafi,suma driver yajasu sai hanyar Abuja can rigar su Salma,sai murna takeyi zata ga Ummitu da Affanta har wakoki take rerawa.
Itace ke nuna hanyar kauyen nasu sai gasu a kofar gidan Affa,Na'im yasha kallon rugar fulani kauye daji sosai ana rayuwa a ciki,sai baza ido yake,Salma tace dan kauye kawai ba a saba da ganin hadadden gari ba sai yau ai sai ka tashi anzo,dariya yayi sosai wai nan ne hadadden gari,cike da murna ta bude mota harda wani dirowa kasa kamar Conductor tana mika da hammar gajiya,
Mutane nan take yan fulani suka baibaye motar ana kallo,nan aka gano cewar Salma Living things ce ta dawo daga yawon karuwanci,bariki tayi riba harda Bature tazo yanzu da turawa take harka cewar mutan gari,mata da Maza an cika kofar gidan Affa ba masaka tsinke,tuni Labari ya kai kunnen Affa dake wajen kiwon shanu,Ummitu ma haka nan ta bar girkin da takeyi ba mayafi ta fito,Salma ta kwalla kara tare da fadawa jikin Ummitu,Ummitu babu bata lokaci ta jefar da Salma tare da kwada mata Mari lafiyayye abinda bata taba yi ba,Na'im dake tsaye jikin mota ba shiri ya zaro ido waje,Ummitu tana kumfar baki ta damewa Salma riga tace Jama'a kowa ya matso yasha kallon Katon cikin dake jikin Salma,kowa ya sheda cewar karuwanci takeyi,Karuwace ta kara yin wani cikin bazai wuce wannan baturen ne yayi mata ba,
Na'im ya gane me suke nufi cikin gwarancinsa yace Mummy ina son Iskanci But me am...not....kafin ya karasa Ummitu ta kwalla da karfi tana Salati Kunji ko bayin Allah ko kunya babu wai yana son Iskanci,Sai mutane suka fara tsinewa Salma da Bature Na'im cewar yan iska kwarto da kwartuwa,ana musu ihu sosai an fara watsa musu kasa ana zagi,Na'im me halin turawa so yake lallai sai ya kare kansa kar a zargeshi,ya kara cewa a tsaya pls ni ina son Iskanci sosai da matane Amma....kafin yaci gaba waje ya kara daukan salati ana Allah ya tsine muku etc, da karfi yace ni ina son Mata ina son nayi iskanci,kuma ni ina son Iskanci Amma ni ba.....tas Affa da ya karaso wa wanke Na'im da mari nan take gefen Fuskarsa yayi jajir ya kumbura,(so yake ya fadi gaskiya wai yana son Iskanci da mata Amma shi bai taba Iskanci ba,ba dan iska bane,kuma bai Yiwa Salma ciki ba).
Salma abin yafi karfinta ta kasa gane kan su Affa,tunaninta kawai dan fushi sukayi da ita,taje wajen Affa ta fara bashi hakuri ya samu ya sa Sanda ya maketa ta fadi kasa sai da ta daina gani na wani lokaci,tana tashi Affa yace daga yau babu mu bake,ki kaddara baki taba saninmu ba,wlh na kara ganinki kofar gidana sai na miki gunduwa gunduwa,Ummitu ma ta Dora da yanzu kam bama sanki,jaraba me farar kafa,kin jawo mana talauci,karuwar banza Allah ya taimakemu mun farfado zaki kara dawowa ki jefa mu a Uku,Kije can kici gaba da duniyancinki,fuuuu Ummitu ta shiga gida kaf kayan Salma dama ta hada su har soson wanka duk akwatunanta sun kai goma sha biyu na zamani ta watso mata su waje,tace Maza ku bar mana gida kafin mutan gari da me gari su jefeku daga ke har bakin naki,Affa ya juya ya tafi wajen kiwon shanunsa cike da tausayin Salma Sabo da ba karya a zaman tare dole sai sun shaku da juna,amma yana tuna talauci da Halin da ya taba shiga sanadiyyar Salma kawai sai yaji farin ciki yaji ya tsaneta.
Ummitu kuwa tana shiga gida Salma ta bita a baya tana Kuka wiwi kamar me tana bata hakuri,har durkusawa takeyi kasa tana rike kafafunta tana kururuwar kuka tana gunji ta cika unguwar,ta dinga birgima a kasa tana tsala ihu tana su yafe mata baza ta kara ba,amma ina,bin Ummitu tayi cikin gidan tana roko Amma Ummitu ta rufe ido ta jawota kamar wani kayan wanki tun daga Cikin gida kirrrrr a kasa ta watso Salma waje,Salma zata Bita again Ummitu tasa kafa ta harbota baya,duk me Imani sai ya tausayawa Salma a wannan lokacin,a wajen ta tsuguna tare da dun kulewa waje daya,Na'im takaicin Sharrin da akayi masa ta dalilin Salma yasa Driver yace suyi tafiyarsu matsalarsu ce,
Mutane duk su. Watse sai Salma kadai a kofar gidan ta dunkule waje daya tana kuka.
Na'im har sunyi Nisa yaji hankalinsa bai kwanta ba yanda yaji tausayin Salma,Driver yasa ya juya su koma kauyen,shi kanshi Driver yaji dadi kaga Doctor Me Imani,suna komawa Salma ya hango ita daya a kofar gidan ta dunkule tana Kuka akwatunanta a gefe a watse,Driver ya fito ya kwashi akwatuna ya zuba a Boot,Na'im yaje gaban Salma ya riko hannunta sai lokacin ta dago fuskarta ta kalleshi Amma saída tayi Murmushi Sabo da kauna ganinsa take Raheel ne,nan take ta fada jikinsa tare da rungumeshi tana ta Kukanta ya lallasheta tare da cewa muje na kaiki Borno state wajen danginki ?karki sawa kanki damuwa abin zai kara rikice miki Ok,hawayenta ta share ta shiga motar kamar dazu suka juya motarsu tare da Barin kofar gidan Affa.
Ganin Salma da gaske ta tafi Saida Ummitu itama tayi hawaye da Kuka sosai na shakuwar zaman tare,amma dai ai sun huta a ganinsu.
Direct airport Driver ya kaisu cikin kayan Salma akwati daya suka dauka yayi musu booking Flight yacewa Driver ya koma gida ya kai masa dukkan akwatunan Salma Part dinsa kuma yacewa Mummy ya tafi business meeting Borno state zuwa can dare zai dawo.
Salma dama Raheel ya sa ta saba da shiga jirage n sama ya koya mata komai,tana kusa da Na'im a sit ta kwantar da kanta saman kafadarsa Bai hanata ba don turai ta ratsashi ita kuma gani take fa Raheel ne.
Suna sauka taxi lafiyayya ya daukar musu Drop har gidan Su Salma gaskiya talakawane dangin Salma cewar Na'im a ransa,Malam Musa da Shehu suka tarar a kofar gidan saman tabarma katuwa suna hirar zumunci dama dukansu cikin gida daya suke gidan yawa gaba daya Family kowa da wajensa.
Suna ganin Salma da Bature suka Mike tsaye,Malam Musa yace Salma....ina ganinki me hankali Ashe abinda Affanki suka fada mana gaskiya ne?to maza sanki kanin kafarki ki bar nan bamu ba ke,munafuka Sumi Sumi cewar Shehu,wanda ya hada zumunci ya raba tunda baya raye ai ba dole kije can ki nemi danginki bamu ba,au har wani cikin kika kara zuwa dashi?mu ga yan iska ko?sabo da kin raina mana hankali harda zuwa ma a gabanmu da Bature,Na'im zaiyi magana kenan Malam Musa yace ahir dinka me Jan kunne ka kiyaye mu wato ka koyo hausa kazo munafuki kuyi gaba to.
Hashim ne ya fito yaga abinda akeyi yace dan Allah Ku daina haka Baba kuyi mata Uzuri Ku saurareta,me yasa hausawa muke hakane gamu musulmai amma mune muke abinda ya kamata ace yahudu ne keyi?babban yatsa Na'im ya dagawa Hashim irin ya birgeshi,Hashim yasa hannu gefen kunne ya kame yayi wa Na'im irin wai Sara masa yanda sojoji keyi,
Salma na bada hakuri amma sai sauran dangi ma da matan gida suka fito tare da yowa caaaa kan Salma suna korarta,Hashim kadai ne yake bin bayan Salma,
Salma ta tafi kenan zata zube gwiwoyinta a kasa domin rokar gafararsu ta basu hakuri caraf Na'im ya riketa tare da janta cikin Taxi din da suka zo cike da fushi me tsanani, kawai yace a maidasu airport.
Mutanen dangi sukace Umma ta gaida ashsha dama nan akafi kauri a Karuwanci.
Sharhi readers fa
AsmaBaffa
[1/14, 5:14 PM] Sis Asma: 🏉KAMARSU CE DAYA🏉
46-50
Official
By
AsmaBaffa
Basu tsaya ko ina ba sai airport Salma kanta na a saman cinyar Na'im cikin jirgi tana ta faman rafsa kuka idonta ya kimbura,da kyar ma ya dan lallasheta ta dan rage Kukanta,har suka dawo cikin Abuja gidan su Na'im lokacin magrib tayi,yau ba yanga da wuri ya fita tana binsa a baya har palo,Momma sun idar da Sallah suna palo zasu fara Dinner Na'im ya shugo tare da Salma,
Mummy tace ya na ganka da Salma dama ba a kaita ba?relax Momma zani fada maku anjima,Aisha dauka nata ka bata room daya a gidan nan,ba wanda yace komai haka Salma tayiwa Mummy sannu da gida ta wuce,kanta a sama tana so tace ita Raheel zata bi room dinsa amma tana taunawa sunce ba shi bane.