Sashe 51
Kamarsu Ce Daya Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Zainura tace na tuna Salma ma ba a abin arziki da ita wlh sai abinda yace,bari muje na tsokaneta kaji,suna ta hira har suka karasa gida,Salma anci wanka ko fita zasuyi oho,Zainura tace Salma gobe zaki min kitso? Salma nan take tace wa?wai ni? Wlh ki nemi me kitsonki ma tun dare bai miki ba,Bazai ma yarda ba baya son gashin wata sai nawa,yaje ya makale min a jiki ya gani a jikina yasan ba kalar nawa bane,Zainura ta rike baki tace dan Allah kiyi min bazai gane ba,Salma tace wlh Allah kinji na rantse Bazan miki ba sai in shine yace da kansa, Zainura tace ni din Salma akan namiji? Karfa ki manta watarana kishiya zai miki ki daina burin ke kadai zaki zauna Salma,Salma ta harari Zainura to ba sai ki masa auren ba mu gani ba,Salma ki guji da Namiji Salma,Salma ta murdewa Zainura Kunne,Irfan yace ke saketa tunda baza ki mata ba mene na cin zalinta,Salma tayi dariya tare da rankwashin Zainura a ka,Na'im ta sama ya leko tare da cewa Honey? Wankan fa? Kuma yunwa nakeji ya fada cike da shagwaba,Salma ta daga kai sama am coming My Heart kana ji wai nayi mata kitso? Na'im yace mene haka? Salma tace kitso na mata na schl,Na'im yace karma ki soma ni bana son kitso ana tabawa wasu gashi da me zaki bani abinci naci kyankyami zanji,Zainura tace ba komai kuce duk abinda zakuce Saloon za a kaini,
Hunaif da shigowarsa kenan yace ke ina wayarki ayi ta kiranki baza ki daga ba?
Irfan yace wlh dazu sai da na gaji da kiranta ina wayar ?Zainura tace tana daki a jaka ta,to mene amfaninta cewar Irfan,Zainura tace tsoro nakeji wlh a kirani haka kawai wannan waya kamar Tv wasu su bugeni a hanya yan fashi da makami ko yan garkuwa su kamani,suka dinga Dariya har Mummy da fitowarta daga kitchen kenan.
Aisha ta warke sumul yanzu ta kwantar da kai kamar ta tuba,sai ko take koyawa Zainura turanci da Assignment,koya Zainura tayi zama ana hango kirjinta idan ta sunkuya Aisha ta kafeta da ido,nan danan jikinta zai mutu,Yau ma suna karatu a palo Zainura ta kwanta ta kifa ciki Biro a hannunta kirjinta kadan ya dan bayyana masu kyau dagwas Aisha tana ta kallo kamar Tv,Zainura tana ta surutu Aisha kuwa hankalinta ya tafi can,Zainura ta kalleta taga inda take kallo,ta mike zaune tare da girgiza Aisha kamar abin arziki ta nuna kirjinta tare da cewa Aisha lfy?wannan kike so? Aisha Ji take ko Zainura zata bi layinta da Sauri tace ae dan Allah,Zainura ta rafka Salati tare da ja baya ke A'ilo ko dai kanwar Fir'auna ce ke ba a sani ba,to Alquran baza ki samu ba ko kunya bakya ji wai,Zainura ta kyalkyale da dariya dan Allah Aisha bakya tunanin akuya ta fiki hankali dan Allah?yanzu ni me zaki min naji Dadi a duniya, duk abinda nake dashi kina dashi A'ilo dan Muhammada Rasulillahi ki salalawa ranki A'i,gaki kyakyawa ai ke a mazan ma sai gwarzo ne zai iya dake,amma dan lalacewa ki tsaya a mata,macen ma ni yarinya ta dani,Ni zan rufa miki asiri Amma wlh kika nunawa Salma kin san sauran dan mijinta zata gayawa wannan karon kuma idan ya mamaki kasheki zaiyi.
Aisha ta fashe da kukan Munafunci tana rokon Zainura,ki taimakeni yau kadai,Zainura ta dinga já da baya a hankali Aisha na binta ai sai ta mike ta take da uban gudu kamar zata tashi sama,Da Irfan suka ci karo ya dawo daga Office,jikin Zainura sai rawa yake ta buya a bayansa,lfy? Ya tambaya,a kaini gidan Kakarku na zauna a can Bazan iya ba wlh,Irfan yace Mene ne kuma? Yo haka kawai ni an takura min an hanani sakewa,idan an toshe nan can ta tsille,akan haka ni wlh a maidani gidanmu kauye ko ayi min aure na bar gidan nan,Irfan yace Aisha ce? Dan Allah ku daina cewa wata Aisha ana cin mutuncin masu sunan nan Indo ko Ailo me saukin fada A'i kawai yo wannan ai ta gagari kowa wlh ku kaita Federal.
Irfan shi kadai ya Samu Aisha a nutse ya dinga mata fada da Nasiha,yace kuma wlh aure zasuyi mata ta shirya nan da 1mnth sun gama magana da Na'im koma waye in dai yana so aure zasu daura ba ruwansu.
Zainura shike nan ta samu tsokana tana ganinta zatace Amarya ta me rabo,Mummy kuwa tace ba ruwanta yanzu tunda sune manya ai kamar sune ubanta duk abinda suka zartar yayi dai dai.
Akwai wani Doctor Aliyu yana mugun damun Na'im shifa yana son Aisha kanwarsu Amma bata sonsa shi wlh ko me Aisha takeyi ba ruwansa yana sonta kuma zai aureta,Doctor Aliyu suna da kudi kuma na kirki ne,bai taba aure ba same age suke da Na'im,kyakyawa dashi chocolate,amma yanda yake son Aisha kamar me itace taki yarda sai mata da yan karya take kulawa.
Nan Na'im yace in dai da gaske Aliyu yake ya turo manya,Aisha kuma Na'im ya kulleta a daki ba shiga ba fita ko palo ba a bari ta fito, sai idan abinci za mika mata,haka zai shiga yayi ta tsuga mata Allurar Rage sha'awa hhh kullum sai an mata kala biyu Safe da dare Doctor Na'im yace abinda za a mata kenan kafin a mata auren ta daina sha'awar sai kadan idan an mata Aure kafin sha'awar ta ta dawo normal ta saba Da mijinta ba mata ba,sai ta koma son Maza ba mata ba Sabo da yabi jininta da yawa sai an sha wahala kafin ta daina,kuma bazai yuwu a cuci mijinta ba,taje tana tara masa mata bazai ji dadinta ba.
Nan akace in dai ba Mummy ba ko su Irfan kar wanda ya lekata,an gargadi Zainura da Salma tunda tana sha'awarsu idan ta gansu zai rusa treatment din da ake mata,tana daki a garkame tayi wanka taci abinci sai Sallah da Bacci,sai kuma Allura da ake tsiga mata ita hh wannan shine maganin matan da lez yabi jininsu Amma in ba haka ba sai ikon Allah su daina,ko sunyi auren mutuwa zaiyi ba inda zaije.
Mummy ko yaushe suna waya dasu Malam,haka Zainura ma har iyayenta tana kira,Na'im ma Salma suna kiran su Malam su gaisa,yau Mummy magungunan Mata ta hadowa Salma masu tsada da inganci,ba kalar da babu,da turarukan kwanciya ta karanta mata yanda zatayi amfani dasu ta kai Room dinta,Zainura sarkin Kwadayi ta shiga Dakin Salma tana gyara mata ta gansu ta bude daya ta dandana tsumi taji zaki ta dage roba guda ta shanyeta tas ta fito tana lashe baki,harda zama a palo kar Salma ta gane ta sha mata abu.
Irfan yana kwance Saman Sofa suna kallo bayan ya dawo daga Sallar Isha,su kadai ne a palo,tun Zainura tana hira taji wani abu na mata yawo a jiki,ta mike zumbur ta sosa wuyanta,ta koma ta zauna,ta rasa mene sai taji gabanta yana zuut,ta kara tashi tace wayyo,Irfan ya dauka shirmenta ne,ta cire dankwalinta ta jefar dashi,yace mene?tace duniyar ce wlh juyawa take ta yi,Irfan yayi dariya kefa ba kya ji sam,Zainura ta tsuke kefa ta wale,ta tuna irfan na wajen,Ta kara matse kafafunta tare da yin mika tace wayyo ni wlh bani da lfy,Irfan yace kya ji dashi,Zainura ta fado kasa ta kwanta tace karo min Ac nan zafi ake,Shuru tayi ta dauke wuta,Irfan ya Tsorata ganin tana ta faman hada gumi,yace ke ko da gaske kike? Zainura ta fashe da kuka tace wlh ina jin mutuwa zanyi wlh guba nasha a dakin Salma suna can da yawa naji zaki na shanye roba guda wayyo,Irfan ya taso ya riketa tare da mikar da ita Zaune ya tambayeta me kike ji?wanne kalar ciwo ne? Zainura tana shesheka tace ni ban sanshi ba Alquran,ta kara yin zumbur ta zauna tare da hade kafafunta tare da cewa kaini dakina dan Allah Bazan iya tashi ba,haka ya kinkimeta ya kaita tare da kwantar da ita ya haura part din Na'im ya dinga buga masa kofa kamar zai ballata,Na'im ya fito cike da masifa,Ina Salma?Irfan ya tambaya,tana bedroom dinta shine zaka balla min kofa,Irfan bai saurareshi ba ya koma ya bugawa Salma kofa,Salma kuma ashe wanda tasha ma yaci uban na Zainura domin Mummy tace ba a sha sai an tabbatar za a sadu,ita kuma na Zainura na kara Sha'awa tasha,Salma anci kwalliya sanye da hijab tana bude kofa ko kallon Irfan bata yi ba ta wuce fuuu saman Na'im domin ita kadai tasan me takeji kamar zata haukace,Na'im dama yau yace bazai dagawa Salma kafa ba ko daya ba sani ba sabo.
Zainura tana dakinta sai Bori take tana shure shure murya can kasa take wayyo Baffa mafitsarata zata fashe,Irfan ya shigo tayi Sauri ta gyara kwanciyarta,Irfan yace sunki kulani mutanen naki,wai me kike so ne?Me za a baki?Zainura tace baza ka gane ba,nima yanzu na gano matsalar,sai dai Salati da lahaula, zaki sha tea?tace inaaaa....Ai yau idan ba Carrot ba ko Banana zanci ba to ka kyale komai kan Uba,Irfan yace abu me sauki ya fita kitchen ya ebo mata da yawa harda wankosu,ta karba kawai tana yake bakin karya Amma a ranta tace bai gane ba me zanci da wannan dan ubansu ta me gonar nake so Amma wannan kam ko traler za a bani baza a birgeni ba,nan ta fara tunanin aure tace da aurena Wlh Allah yau Sai dai na Masa fyade dan ni dai Allah ne yasan me nake ji kawai,shegiya Salma haba shi yasa jarabar yarinya kamar ayu na kureta yau.
Irfan yace me kika ce tace uhm ba komai jeka ka nemo Ladidi tazo tayi min lalle,harara ya watsa mata wai ke ko tabin kwakwalwa kika samu ne? Ta kalleshi tana tura ayabarta kamar dole tace cire min dankune na to,Tsaki yaja ta saka kuka tare da cewa wai ni ya zanyi to,Allah ya tsinewa Salma na rantse da Allah, Irfan yace kawarki ce fa,ae din taci Uwarta yar Iska,
Hunaif da shigowarsa kenan yace ke ina wayarki ayi ta kiranki baza ki daga ba?
Irfan yace wlh dazu sai da na gaji da kiranta ina wayar ?Zainura tace tana daki a jaka ta,to mene amfaninta cewar Irfan,Zainura tace tsoro nakeji wlh a kirani haka kawai wannan waya kamar Tv wasu su bugeni a hanya yan fashi da makami ko yan garkuwa su kamani,suka dinga Dariya har Mummy da fitowarta daga kitchen kenan.
Aisha ta warke sumul yanzu ta kwantar da kai kamar ta tuba,sai ko take koyawa Zainura turanci da Assignment,koya Zainura tayi zama ana hango kirjinta idan ta sunkuya Aisha ta kafeta da ido,nan danan jikinta zai mutu,Yau ma suna karatu a palo Zainura ta kwanta ta kifa ciki Biro a hannunta kirjinta kadan ya dan bayyana masu kyau dagwas Aisha tana ta kallo kamar Tv,Zainura tana ta surutu Aisha kuwa hankalinta ya tafi can,Zainura ta kalleta taga inda take kallo,ta mike zaune tare da girgiza Aisha kamar abin arziki ta nuna kirjinta tare da cewa Aisha lfy?wannan kike so? Aisha Ji take ko Zainura zata bi layinta da Sauri tace ae dan Allah,Zainura ta rafka Salati tare da ja baya ke A'ilo ko dai kanwar Fir'auna ce ke ba a sani ba,to Alquran baza ki samu ba ko kunya bakya ji wai,Zainura ta kyalkyale da dariya dan Allah Aisha bakya tunanin akuya ta fiki hankali dan Allah?yanzu ni me zaki min naji Dadi a duniya, duk abinda nake dashi kina dashi A'ilo dan Muhammada Rasulillahi ki salalawa ranki A'i,gaki kyakyawa ai ke a mazan ma sai gwarzo ne zai iya dake,amma dan lalacewa ki tsaya a mata,macen ma ni yarinya ta dani,Ni zan rufa miki asiri Amma wlh kika nunawa Salma kin san sauran dan mijinta zata gayawa wannan karon kuma idan ya mamaki kasheki zaiyi.
Aisha ta fashe da kukan Munafunci tana rokon Zainura,ki taimakeni yau kadai,Zainura ta dinga já da baya a hankali Aisha na binta ai sai ta mike ta take da uban gudu kamar zata tashi sama,Da Irfan suka ci karo ya dawo daga Office,jikin Zainura sai rawa yake ta buya a bayansa,lfy? Ya tambaya,a kaini gidan Kakarku na zauna a can Bazan iya ba wlh,Irfan yace Mene ne kuma? Yo haka kawai ni an takura min an hanani sakewa,idan an toshe nan can ta tsille,akan haka ni wlh a maidani gidanmu kauye ko ayi min aure na bar gidan nan,Irfan yace Aisha ce? Dan Allah ku daina cewa wata Aisha ana cin mutuncin masu sunan nan Indo ko Ailo me saukin fada A'i kawai yo wannan ai ta gagari kowa wlh ku kaita Federal.
Irfan shi kadai ya Samu Aisha a nutse ya dinga mata fada da Nasiha,yace kuma wlh aure zasuyi mata ta shirya nan da 1mnth sun gama magana da Na'im koma waye in dai yana so aure zasu daura ba ruwansu.
Zainura shike nan ta samu tsokana tana ganinta zatace Amarya ta me rabo,Mummy kuwa tace ba ruwanta yanzu tunda sune manya ai kamar sune ubanta duk abinda suka zartar yayi dai dai.
Akwai wani Doctor Aliyu yana mugun damun Na'im shifa yana son Aisha kanwarsu Amma bata sonsa shi wlh ko me Aisha takeyi ba ruwansa yana sonta kuma zai aureta,Doctor Aliyu suna da kudi kuma na kirki ne,bai taba aure ba same age suke da Na'im,kyakyawa dashi chocolate,amma yanda yake son Aisha kamar me itace taki yarda sai mata da yan karya take kulawa.
Nan Na'im yace in dai da gaske Aliyu yake ya turo manya,Aisha kuma Na'im ya kulleta a daki ba shiga ba fita ko palo ba a bari ta fito, sai idan abinci za mika mata,haka zai shiga yayi ta tsuga mata Allurar Rage sha'awa hhh kullum sai an mata kala biyu Safe da dare Doctor Na'im yace abinda za a mata kenan kafin a mata auren ta daina sha'awar sai kadan idan an mata Aure kafin sha'awar ta ta dawo normal ta saba Da mijinta ba mata ba,sai ta koma son Maza ba mata ba Sabo da yabi jininta da yawa sai an sha wahala kafin ta daina,kuma bazai yuwu a cuci mijinta ba,taje tana tara masa mata bazai ji dadinta ba.
Nan akace in dai ba Mummy ba ko su Irfan kar wanda ya lekata,an gargadi Zainura da Salma tunda tana sha'awarsu idan ta gansu zai rusa treatment din da ake mata,tana daki a garkame tayi wanka taci abinci sai Sallah da Bacci,sai kuma Allura da ake tsiga mata ita hh wannan shine maganin matan da lez yabi jininsu Amma in ba haka ba sai ikon Allah su daina,ko sunyi auren mutuwa zaiyi ba inda zaije.
Mummy ko yaushe suna waya dasu Malam,haka Zainura ma har iyayenta tana kira,Na'im ma Salma suna kiran su Malam su gaisa,yau Mummy magungunan Mata ta hadowa Salma masu tsada da inganci,ba kalar da babu,da turarukan kwanciya ta karanta mata yanda zatayi amfani dasu ta kai Room dinta,Zainura sarkin Kwadayi ta shiga Dakin Salma tana gyara mata ta gansu ta bude daya ta dandana tsumi taji zaki ta dage roba guda ta shanyeta tas ta fito tana lashe baki,harda zama a palo kar Salma ta gane ta sha mata abu.
Irfan yana kwance Saman Sofa suna kallo bayan ya dawo daga Sallar Isha,su kadai ne a palo,tun Zainura tana hira taji wani abu na mata yawo a jiki,ta mike zumbur ta sosa wuyanta,ta koma ta zauna,ta rasa mene sai taji gabanta yana zuut,ta kara tashi tace wayyo,Irfan ya dauka shirmenta ne,ta cire dankwalinta ta jefar dashi,yace mene?tace duniyar ce wlh juyawa take ta yi,Irfan yayi dariya kefa ba kya ji sam,Zainura ta tsuke kefa ta wale,ta tuna irfan na wajen,Ta kara matse kafafunta tare da yin mika tace wayyo ni wlh bani da lfy,Irfan yace kya ji dashi,Zainura ta fado kasa ta kwanta tace karo min Ac nan zafi ake,Shuru tayi ta dauke wuta,Irfan ya Tsorata ganin tana ta faman hada gumi,yace ke ko da gaske kike? Zainura ta fashe da kuka tace wlh ina jin mutuwa zanyi wlh guba nasha a dakin Salma suna can da yawa naji zaki na shanye roba guda wayyo,Irfan ya taso ya riketa tare da mikar da ita Zaune ya tambayeta me kike ji?wanne kalar ciwo ne? Zainura tana shesheka tace ni ban sanshi ba Alquran,ta kara yin zumbur ta zauna tare da hade kafafunta tare da cewa kaini dakina dan Allah Bazan iya tashi ba,haka ya kinkimeta ya kaita tare da kwantar da ita ya haura part din Na'im ya dinga buga masa kofa kamar zai ballata,Na'im ya fito cike da masifa,Ina Salma?Irfan ya tambaya,tana bedroom dinta shine zaka balla min kofa,Irfan bai saurareshi ba ya koma ya bugawa Salma kofa,Salma kuma ashe wanda tasha ma yaci uban na Zainura domin Mummy tace ba a sha sai an tabbatar za a sadu,ita kuma na Zainura na kara Sha'awa tasha,Salma anci kwalliya sanye da hijab tana bude kofa ko kallon Irfan bata yi ba ta wuce fuuu saman Na'im domin ita kadai tasan me takeji kamar zata haukace,Na'im dama yau yace bazai dagawa Salma kafa ba ko daya ba sani ba sabo.
Zainura tana dakinta sai Bori take tana shure shure murya can kasa take wayyo Baffa mafitsarata zata fashe,Irfan ya shigo tayi Sauri ta gyara kwanciyarta,Irfan yace sunki kulani mutanen naki,wai me kike so ne?Me za a baki?Zainura tace baza ka gane ba,nima yanzu na gano matsalar,sai dai Salati da lahaula, zaki sha tea?tace inaaaa....Ai yau idan ba Carrot ba ko Banana zanci ba to ka kyale komai kan Uba,Irfan yace abu me sauki ya fita kitchen ya ebo mata da yawa harda wankosu,ta karba kawai tana yake bakin karya Amma a ranta tace bai gane ba me zanci da wannan dan ubansu ta me gonar nake so Amma wannan kam ko traler za a bani baza a birgeni ba,nan ta fara tunanin aure tace da aurena Wlh Allah yau Sai dai na Masa fyade dan ni dai Allah ne yasan me nake ji kawai,shegiya Salma haba shi yasa jarabar yarinya kamar ayu na kureta yau.
Irfan yace me kika ce tace uhm ba komai jeka ka nemo Ladidi tazo tayi min lalle,harara ya watsa mata wai ke ko tabin kwakwalwa kika samu ne? Ta kalleshi tana tura ayabarta kamar dole tace cire min dankune na to,Tsaki yaja ta saka kuka tare da cewa wai ni ya zanyi to,Allah ya tsinewa Salma na rantse da Allah, Irfan yace kawarki ce fa,ae din taci Uwarta yar Iska,