Sashe 18
Kamarsu Ce Daya Part 1 Complete Hausa Novel · about 6 min read
Gida suka dawo ya samu Mummy na jiransa ya duba Aisha,Salma ta gudu dakinta ta buya harda sa key,yana duba Aisha yace giya tasha me karfi tayi mata karfi tana da Allergic da ita shi yasa ta kumbura mata lips magunguna ya bata ya wuce ya bar Mummy da bacin rai,
Yana komawa daki yaje ya shirya tare da daura Alwala yaje yasa spear key ya bude dakin Salma tana saman Bed,ta Mike firgit zata gudu ya damkota zata makaleshi ya matsa can zata iya karya masa Alwala,jawota yayi yace a dakinki zakiyi Sallah,har toilet ya kaita tana kuka da komai tayi Alwala dole,ta fito ya shimfida mata sallaya,ta fara Sallah idan tana karatun rai rai sai bakinta ya harde yaki buduwa bare tayi karatun Sallar,yace wlh sai tayi haka ko baza tace komai ba,haka da kyar akayi isha,magrib,da sauran na rana guda,tana gamawa ya dauko ganyen magariya ya zuba a ruwan ya tofa mata ayatul qursiyyu kafa bakwai,Amanar rasulu bakwai,falak,nas,Iklas,fatiha kafa bakwai ya bata tasha taki yayi yin duniya taki Sha,riketa yayi ta karfi tana tsaga ihu kamar ana yankata,Irfan ya shigo ya karbi maganin Hunaif ma yazo suka riketa ta karfi suka dura mata tana burbuwa aka matse mata baki saida ta hadiye tas sannan suka saketa ta dinga tsine musu a gidan ba wanda bata zaga ba.
Ranar kwana tayi tana Aljanu, da safe da wuri Na'im ya kara zuwa ya mata turare da Habbatussauda sai lokacin ta daina,ya lasa mata wata a baki,tayi shuru ta nutsu tana zaune ta rakube a gefe daya,Qur'ani ya mika mata yace ta karanta aiko ta karba da kyar tana karantawa ta danyi da yawa ya karba ya tafi,yinin ranar kaf bata kara lekowa ko main Palo ba,abinci ko an kai mata baza ta karba ba,ta wani manne a jikin bango kamar Almajira kowa ya shigo tsoronsa takeyi kana bude kofar zata firgita jikinta ya kama karkarwa,tun safe Na'im bai dawo dakin ba, ko wanka bata yi ba taki cin abinci kuma tana Jin yunwa amma Mummy ta kawo mata baza ta karba ba,Irfan ya dinga lallabata sai dai ma ta saka kuka haka suka gaji suka kyaleta idan Na'im ya dawo ya gwada nasa basirar ko zata yarda.
5pm ya shigo gidan saida yayi wanka ya shirya yaci abinci sannan Aisha ta fada masa Salma bata ci komai ba,abincin ya Eba ya tafi room nata,tana ganinsa ta kalleshi tayi murmushi yana mika mata ta karba taci ta koshi ya karo mata ta cinye tasha ruwa sannan ya nuna mata toilet taje wanka,kafin ta fito ya zabo mata kayan sawa Riga T-shirt fara me hoton mace da gashi,dogon wando ya Ciro mata pencil me kyau dark blue,pant da bra ma du ya Ciro mata,da gudu ta bude toilet ta fito daga ita Sai towel a guje kamar wani ne ya korota tana fitowa ko wankan ma bata fara ba tacewa Na,'im mutuwa zanyi yau wlh bleeding nakeyi ka gani ina zuwa toilet naganshi zuuu,kafafunta ya kalla jini ke sintiri, period kika fara ba kin taba fada mini ba baki Period shine yanzu ko kina mantuwane? Sai lokacin ta tuna tace to kaje ka siyo pad mana ka tsaya kana kallo na,Ke kinfa rainani ni danki nake ne da zaki bani command haka?to zauna karka siyo wlh ba ruwana haka zan zauna kuma nasa kayana,murmushi yayi wa kika yiwa to? Kanka mana tace, a jikina yake knocking da akayi shi ya katsesu yaji muryar Irfan da sauri ya tura ta toilet ya bude masa kofa,Irfan ya makawa Na'im harara yace wannan jininfa a kasa dis dis? ka takurawa yarinya ka jawo sai tsoronmu takeji.
Na'im Bai saurareshi ba ya fita me aikinsa wacce ke gyara masa part ya aika ta siyo masa ta dawo,yana shiga ya kwankwasa mata door din toilet yace hannu kawai zaki miko,ta bude ta karba ta kulle ya bar mata room din.
Washe gari har yamma bata leko ba tana Bedroom abinta,Na'im tambayar Mummy yayi Salma bata fito ba?tace ae yanzu ma rufe ido takeyi idan ta ganmu,murmushi yayi ya shiga room din samunta yayi tana kuka ta kalli sama ta daga hannu tana addua tana kuka Allah ka yaye min wannan period,wannan jini ya isheni Allah ka yaye min har Abada,tana jin ya kara zubowa ta kara barkewa da kuka tana Allah ka yaye min na daina yi har abada.
Na'im yana jikin kofa ya harde hannaye a kirji yana ta dariya marar Sauti sai da ya gaji addua taki ci taki cinyewa,Yace a abin arziki bakiyi addua ba sai a wannan,kin San ma ba karba Allah zaiyi ba,ku da akayi muku gata kuna kara lfy,yana cire muku cutuka shine kike Butulu (butulci)
Harararsa tayi sannan taci gaba da adduarta sai dariya yake,saman bed nata ya kwanta yana jin addua Allah yaye mata jinin Haila yana ta dariya duk kalma daya in ta fada sai yayi dariyar wannan shirme.
Da dare ma da ta shiga wanka taga ma karuwa yake kawai ta dinga kuka har ta fito idonta jajir kuma wai kyankyamin kanta takeyi bata iya cin abinci da kanta Sai dai Aisha ko Na'im ko Irfan idan Allah ya kawo wani ya bata taci,Mummy ma tana bata a baki sai taci,yau ma Mummy ke bata saman Dining tace sorry kinji zaki daina ne idan kika saba su Na'im duk suna wajen dama Salma Ido ya kumbura yayi jajir tacewa Mummy ni bazan saba ba Allah,Aisha tace aiki ya samu mata to ya kike so ayi miki in bakyayi ma ai da kyar in zaki haihu,Salma tace ni ina ruwana da yara Bana sonsu indai akan haka ne,Na'im yace kyaleta Aisha taje ta mutu idan tanawa Allah butulci Irfan Ya kara da kuma batayi aure ba ta mutu tab,Salma hawaye ya gangaro mata tace ai yan matan gidan Aljanna zan zama kamar zata narke haka take magana,Mummy tace kyalesu kinji ci abincinki.
Ummitu kuwa tunda ta gama yiwa Salma masifa ta juyo tare da jawo ledar tsire taga wayam ba komai ta fara salati da sallallami Affa yana shigowa tace kagani ko da kudi ne da tuni ma shigowarta Aljanunta sun sace ta talauta mu,gwara da ta tsaya a naman oh kaga jarabar yarinya azzalima,ta zalincemu Affa sabo da bacin ran da Salma ta kunsa masa ko magana kasa yi yayi.
Ummitu tace je ka duba kudin da ka ajiye a kasan gadona,Affa yace af bari na duba me farar kafa yau ta shigo gidan,Shi kuma kudin an samu matsala tun jiya da Affa ya ajiye bera ya dauka namane yaji kamshin nama a jiki kawai ya janye kudin ya kai can dai dai Raminsa na kasan gadon Bai ci komai ba suna nan lfy amma suna bakin ramin bera,Affa da Ummitu neman duniya ba a ga kudi Dubu uku ba nan suka dinga salati Affa yace kin gani ko Allah ya Isar min tsakanina da wannan yarinya ubanta ya jona mana masifa,dan wannan masifa ce, nan suka dinga zage zage.
Yau kwana Uku da fara period din Salma kullum bata da walwala daga kuka sai adduar Allah ya yaye mata,Na'im yace ta shirya suje gidan Dada yawo wai ko zata ji sanyi,tace to ka siyo min Pampers, baki ya bude me zakiyi da Pampers ai sai yara tace uhm to ai pad tayi min kadan sai a gida zan na sa pad tsoro nakeyi kaga kuwa idan Pampers ce shike nan na huta bazan baci ba,wa ya fada miki? da wasu zaki tafi a handbag naki ai sai ki dinga shiryawa a gidan da zamuje, ba musu ta shirya ta cakare kamar zata je party suka fita abinsu sun dace da juna sosai.
Yana komawa daki yaje ya shirya tare da daura Alwala yaje yasa spear key ya bude dakin Salma tana saman Bed,ta Mike firgit zata gudu ya damkota zata makaleshi ya matsa can zata iya karya masa Alwala,jawota yayi yace a dakinki zakiyi Sallah,har toilet ya kaita tana kuka da komai tayi Alwala dole,ta fito ya shimfida mata sallaya,ta fara Sallah idan tana karatun rai rai sai bakinta ya harde yaki buduwa bare tayi karatun Sallar,yace wlh sai tayi haka ko baza tace komai ba,haka da kyar akayi isha,magrib,da sauran na rana guda,tana gamawa ya dauko ganyen magariya ya zuba a ruwan ya tofa mata ayatul qursiyyu kafa bakwai,Amanar rasulu bakwai,falak,nas,Iklas,fatiha kafa bakwai ya bata tasha taki yayi yin duniya taki Sha,riketa yayi ta karfi tana tsaga ihu kamar ana yankata,Irfan ya shigo ya karbi maganin Hunaif ma yazo suka riketa ta karfi suka dura mata tana burbuwa aka matse mata baki saida ta hadiye tas sannan suka saketa ta dinga tsine musu a gidan ba wanda bata zaga ba.
Ranar kwana tayi tana Aljanu, da safe da wuri Na'im ya kara zuwa ya mata turare da Habbatussauda sai lokacin ta daina,ya lasa mata wata a baki,tayi shuru ta nutsu tana zaune ta rakube a gefe daya,Qur'ani ya mika mata yace ta karanta aiko ta karba da kyar tana karantawa ta danyi da yawa ya karba ya tafi,yinin ranar kaf bata kara lekowa ko main Palo ba,abinci ko an kai mata baza ta karba ba,ta wani manne a jikin bango kamar Almajira kowa ya shigo tsoronsa takeyi kana bude kofar zata firgita jikinta ya kama karkarwa,tun safe Na'im bai dawo dakin ba, ko wanka bata yi ba taki cin abinci kuma tana Jin yunwa amma Mummy ta kawo mata baza ta karba ba,Irfan ya dinga lallabata sai dai ma ta saka kuka haka suka gaji suka kyaleta idan Na'im ya dawo ya gwada nasa basirar ko zata yarda.
5pm ya shigo gidan saida yayi wanka ya shirya yaci abinci sannan Aisha ta fada masa Salma bata ci komai ba,abincin ya Eba ya tafi room nata,tana ganinsa ta kalleshi tayi murmushi yana mika mata ta karba taci ta koshi ya karo mata ta cinye tasha ruwa sannan ya nuna mata toilet taje wanka,kafin ta fito ya zabo mata kayan sawa Riga T-shirt fara me hoton mace da gashi,dogon wando ya Ciro mata pencil me kyau dark blue,pant da bra ma du ya Ciro mata,da gudu ta bude toilet ta fito daga ita Sai towel a guje kamar wani ne ya korota tana fitowa ko wankan ma bata fara ba tacewa Na,'im mutuwa zanyi yau wlh bleeding nakeyi ka gani ina zuwa toilet naganshi zuuu,kafafunta ya kalla jini ke sintiri, period kika fara ba kin taba fada mini ba baki Period shine yanzu ko kina mantuwane? Sai lokacin ta tuna tace to kaje ka siyo pad mana ka tsaya kana kallo na,Ke kinfa rainani ni danki nake ne da zaki bani command haka?to zauna karka siyo wlh ba ruwana haka zan zauna kuma nasa kayana,murmushi yayi wa kika yiwa to? Kanka mana tace, a jikina yake knocking da akayi shi ya katsesu yaji muryar Irfan da sauri ya tura ta toilet ya bude masa kofa,Irfan ya makawa Na'im harara yace wannan jininfa a kasa dis dis? ka takurawa yarinya ka jawo sai tsoronmu takeji.
Na'im Bai saurareshi ba ya fita me aikinsa wacce ke gyara masa part ya aika ta siyo masa ta dawo,yana shiga ya kwankwasa mata door din toilet yace hannu kawai zaki miko,ta bude ta karba ta kulle ya bar mata room din.
Washe gari har yamma bata leko ba tana Bedroom abinta,Na'im tambayar Mummy yayi Salma bata fito ba?tace ae yanzu ma rufe ido takeyi idan ta ganmu,murmushi yayi ya shiga room din samunta yayi tana kuka ta kalli sama ta daga hannu tana addua tana kuka Allah ka yaye min wannan period,wannan jini ya isheni Allah ka yaye min har Abada,tana jin ya kara zubowa ta kara barkewa da kuka tana Allah ka yaye min na daina yi har abada.
Na'im yana jikin kofa ya harde hannaye a kirji yana ta dariya marar Sauti sai da ya gaji addua taki ci taki cinyewa,Yace a abin arziki bakiyi addua ba sai a wannan,kin San ma ba karba Allah zaiyi ba,ku da akayi muku gata kuna kara lfy,yana cire muku cutuka shine kike Butulu (butulci)
Harararsa tayi sannan taci gaba da adduarta sai dariya yake,saman bed nata ya kwanta yana jin addua Allah yaye mata jinin Haila yana ta dariya duk kalma daya in ta fada sai yayi dariyar wannan shirme.
Da dare ma da ta shiga wanka taga ma karuwa yake kawai ta dinga kuka har ta fito idonta jajir kuma wai kyankyamin kanta takeyi bata iya cin abinci da kanta Sai dai Aisha ko Na'im ko Irfan idan Allah ya kawo wani ya bata taci,Mummy ma tana bata a baki sai taci,yau ma Mummy ke bata saman Dining tace sorry kinji zaki daina ne idan kika saba su Na'im duk suna wajen dama Salma Ido ya kumbura yayi jajir tacewa Mummy ni bazan saba ba Allah,Aisha tace aiki ya samu mata to ya kike so ayi miki in bakyayi ma ai da kyar in zaki haihu,Salma tace ni ina ruwana da yara Bana sonsu indai akan haka ne,Na'im yace kyaleta Aisha taje ta mutu idan tanawa Allah butulci Irfan Ya kara da kuma batayi aure ba ta mutu tab,Salma hawaye ya gangaro mata tace ai yan matan gidan Aljanna zan zama kamar zata narke haka take magana,Mummy tace kyalesu kinji ci abincinki.
Ummitu kuwa tunda ta gama yiwa Salma masifa ta juyo tare da jawo ledar tsire taga wayam ba komai ta fara salati da sallallami Affa yana shigowa tace kagani ko da kudi ne da tuni ma shigowarta Aljanunta sun sace ta talauta mu,gwara da ta tsaya a naman oh kaga jarabar yarinya azzalima,ta zalincemu Affa sabo da bacin ran da Salma ta kunsa masa ko magana kasa yi yayi.
Ummitu tace je ka duba kudin da ka ajiye a kasan gadona,Affa yace af bari na duba me farar kafa yau ta shigo gidan,Shi kuma kudin an samu matsala tun jiya da Affa ya ajiye bera ya dauka namane yaji kamshin nama a jiki kawai ya janye kudin ya kai can dai dai Raminsa na kasan gadon Bai ci komai ba suna nan lfy amma suna bakin ramin bera,Affa da Ummitu neman duniya ba a ga kudi Dubu uku ba nan suka dinga salati Affa yace kin gani ko Allah ya Isar min tsakanina da wannan yarinya ubanta ya jona mana masifa,dan wannan masifa ce, nan suka dinga zage zage.
Yau kwana Uku da fara period din Salma kullum bata da walwala daga kuka sai adduar Allah ya yaye mata,Na'im yace ta shirya suje gidan Dada yawo wai ko zata ji sanyi,tace to ka siyo min Pampers, baki ya bude me zakiyi da Pampers ai sai yara tace uhm to ai pad tayi min kadan sai a gida zan na sa pad tsoro nakeyi kaga kuwa idan Pampers ce shike nan na huta bazan baci ba,wa ya fada miki? da wasu zaki tafi a handbag naki ai sai ki dinga shiryawa a gidan da zamuje, ba musu ta shirya ta cakare kamar zata je party suka fita abinsu sun dace da juna sosai.