Sashe 3
Kamarsu Ce Daya Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Haukar Salma bata kara ta'azzara ba sai da ta shiga js1 nan aka fara kiranta da living things,sabo da bata iya ba,ance what is living things?Salma tayi sauri ta mike cikin iyayinta tace Living things cike da shagwaba,tace living things is a living things that live on earth with a life,akwai aka kwashe da dariya sabo da Salma kowa yasan a exam kadai take kokari ta cinye du ana mamakin hakan,
Gata dakikiya a class amma da anzo sauran Subject sai ta koma jaka sentence daya baza ta iya kawowa ba bare ta bada definition na abu, sai languages, wani lokacin ma gani za ayi ta tsurawa waje daya Ido tana murmushi ko tana Surutu kasa kasa,kayi mata dariya taci ubanka tana da karfi idan tsokanarta kayi amma idan ita ta tsokaneka to sai ka mata duka baza ta iya komai ba,wasu har suna cewa Aljanune da Salma living things, Sunyi wani Sabon Malami komai sai yace collaborate,shine kullum Salma ta rike aikinta tace Collaboration,shike nan wannan sunan ma yabi Salma,Salma Collaborate ko Salma Living things.
Salma tana da hakuri da Hankali,bata Harka da kowa daga iyayenta da suke riketa shike nan kowa nata ne ba ruwanta da duniya da abinda ke cikinta,Salma me tsananin kyau ce na gasken gaske,fara ce ba fara can ba normal farinta yake,hanci me kyau dan dai dai dashi,bakinta dan karami me dauke da kananan hakora masu kyau farare,tana da Dimple,skin dinta luwai luwai,doguwa da ita ba siririya ba ba ramammiya ba,gashinta ya wuce kafada baki me kyau da santsi,ga wani kwantacce yalala a gaban goshinta dankwali baya iya rufewa har wajensa, idan kaga Salma sai kace yar kasar Ethiopia ce skin dinta da ko irin nasu ta hadu karshe a Ethiopia ma sai kyakyawar gaske za a samu irin Salma komai yaji ga uban Hips.
Salma bata da makusa sai dai akwai babbar matsala Salma bata Sallah ko kadan,duk yanda ka damu da tayi Sallah to baza ta taba yi ba,haka duk wani abu da ya shafi addini bata yi,yin duniya baza tayi ba,ko na ganin Ido sai taga dama,tana da surutun tsiya idan ta samu waje fadi ba a tambayeka bace,komai ta fada idan taga dama bata da sirri,haka ga tambaya har tafi dan jarida amma ba a gane hakan sai Salma ta aminta da mutum sosai zatayi ta zuba har sai ya gaji. Halayen Salma kenan zaku iya tsintar wasu a cikin novel nan gaba.
AsmaBaffa
[1/14, 5:09 PM] Sis Asma: 🏉KAMARSU CE DAYA🏉
6-10 11-15
Official
By
AsmaBaffa
Godiya nake fans Allah ya bar kauna.😍❤.
Salma kamar kullum ta dawo daga Islamiyya wajen magriba ta ajiye Jakarta ta fada kitchen dinsu wanda kamar yanda gaba daya gidan na kara da yayi ne irin bukkar fulani,haka shima kitchen din nasu,
Tuwon da Ummitu ke tukawa shi ta karba tare da cewa Ummitu kawo na tuka miki,a'a jeki ki huta kiyi sallah ga magriba ta gabato,badan taso ba haka ta fito ta dauki buta tayi alwala tana jin bakin ciki a ranta kamar ta kashe kanta Sabo da takaici haka dai taje tayi Sallah tana kunci.
Tuwonta ta karbo taci ta koshi,suna zaune a tsakar gida Affa ya shigo ya dawo daga kiwon shanunsa da baza su wuce guda biyar ba,domin Affa talaka ne sosai a rigar tasu,sannu da zuwa Salma ta masa tana washe baki,sai da ya huta shima yana cin tuwonsa Salma tace Affa ka dinka min Sababbin kayan sawa nawa duk sun mutu gashi muna komawa hutu zamu shiga Ss2 kaga na zama yan mata,kuma aure za ayi min,wai Affa yaushe za ayi min auren ne?nima na huta? Dariya Affa da Ummitu sukayi in da Sabo sun saba da shirmen Salma,Magana Affa yayi yana murmushi yace 'Yata kenan bakya rabo da shiririta ina Saurayin naki?ke da ba kya kula kowa a samari da wa za a daura auren?
Da Sauri Salma tace Affa ai ina dashi kullum wlh yana zuwa zance Sunansa Raheel fa,baka ganshi ba babu me kyansa a duniya,ya hadu,kuma me kudi da ilmi,tun ina primary yake zuwa zance wajena yanzu ma har kasashen waje yace zai kaini harda China,Paris etc ni wlh Bazan taba son wani sama dashi ba shi nake so idan ba shi mutuwa zanyi kawai.
Ummitu ta saki baki tana jin rashin kunyar Salma,Affa kuwa dariya yayi yace To Salma Allah nuna mana,yanzu sabon dinki bani da kudin da zan miki Sabo ki jira Allah ya hore min,kinga shanuna sun kare saura kadan wanda dasu muke samun na abinci da muke ci da makarantarki.
To Affa Allah ya hore maka,ta tashi tare da cewa sai da Safe bacci nake ji,Tare da Ummitu suka shiga dakin tana tursasata dole wai sai tayi Sallar Isha ,gefe guda ta kalla sai suka hango trolley set guda kala Uku masu tsananin kyau,Ummitu da gudu ta bar dakin tana kiran Affa jiki na rawa.
Da Sauri Affa ya shigo ya ga akwatina shima ya girgiza,yace kar a taba sai ya fadawa malaminsa,Amma Salma ta kalli jikin Bango gefe daya sai dariya take bangalawa,tana magana cikin yaren Larabci kamar balarabiya ta koma,
Suna tsaye tazo ta bude akwatin tana murmushi,kaya ne na alfarma kamar lefe kayan kalar na yaran shugaban kasa haka suke Sabo da karshe ne wajen tsada da haduwa,shaddoji,atamfofi ,laces,materials,kanan kaya, inner wears,ready made dogayen riguna dasu Pakistan,takalma na gaske da jakankuna,harda cosmetics masu tsadar gaske,sai Uniform sababbi kala biyu da schl bags kala biyu da sandals,harda hijabai na sawa komai wanda mace zata nema akwaisu a wannan kaya,ba abinda babu komai yaji,Ummitu da ta manne jikin Affa Sabo da tsoro tace kaga dariya ma take tana jin dadi.
Salma kuwa tace da wannan hadadden saurayin Aljani Raheel tnx alot ka gama birgeni dan Allah karka juya min baya Bazan iya rayuwa babu kai ba,matsowa yayi cikin takunsa na birgewa tare da rungume Salma tana shakar madarar kamshinsa,
Ki shirya Babyna zan baki ajiyar yarana idan time na haihuwa yayi zan dauke abina,Salma Hawaye ya tsiyayo mata tace ai za ace cikin shege nayi fa ta karasa cike da shagwaba,
Raheel ya saki murmushi yana lashe mata Hawaye da harshensa yace kwantar da hankalinki bafa saduwa zanyi dake ba kawai cikin Matata zan Sa miki months din haihuwa na cika sai na kwashe abina,murmushi Salma tayi tace tunda ina Sonka ai ba komai yanzu yaushe zan fara yin sallah kullum kullum ka hanani yi,
Nan take Raheel ya bata fuska yace ba yanzu ba sai nan gaba kafin mu rabu Sabo da naga Alama sai mun rabu watarana,Shagwaba su Affa suka ga Salma nayi hade da kuka da burbuwa tana Allah mutuwa zanyi idan ka rabu dani,ina zan samu me kyanka a duniya?
Wani kallo me dauko da zallan so Raheel ya cillawa Salma wanda yasa nan take taji kunya tare da wani sabon shaukinsa,yace akwai mai kama dani sak a duniya watarana kuma zaki ganshi,suffar mu iri dayace ba banbanci,share zancen tayi tare da cewa ni tunda kama kuke ba kai bane Bazan taba sonsa ba,kwantar da ita saman cinyarsa yayi yana shafa kanta a hankali tace My love ya kamata ka aureni mun dade tare tun ina yar 3yrs na sanka nake ganinka muke tare muna soyayya gashi har na zama yan mata,
Ina 17yrs fa yanzu,kallonta Raheel yayi cike da shaukin yana wani lumshe mata ido kirjinta ya tsurawa ido sannan yace lallai kin zama yan mata Salma ina matukar son wannan Balls din naki guda buyu,hannu yakai da niyyar shafawa Salma ta rike hannun tace ai kayi alkawari sai munyi aure fa karka taba.
Dariya yayi hakoransa masu matukar kyau suka bayya dimple dinsa ya lotsa yace ashe baki manta ba,yanzu kunyi hutun schl My Heart ya kamata mu koma Paris wajen yan uwana ku gaisa sannan na kaiki yawo ki zaga duniya ki waye ki san me duniya ke ciki,
Murna ta fara yi tana tsalle gaba daya su Affa suna kallon ta ita kadai basa ganin masoyinta,Kallon Raheel tayi tare da shafa gemunsa tace wannan kayan da ka siya min kasan Su Ummitu baza su yarda kuma zasuce magani zasu yi min wai bani da lfy.
Kyalesu maganin su bazai ci mu ba,kuma batun kaya daga yau ko me zan baki baza su iya magana a kai ba shuru zasuyi kisa abinki so nake duk inda kika shiga kifi kowa a wajen,mota ma zan koya miki kwanan nan na siya miki ki dinga hawa,
Murmushi tayi tace to idan su Affa suka ki yarda fa?baza ma su iya magana ba na fada miki,just do as i said,kuma ko kudi kike nema kawai kice Raheel ina son Kaza zaki gani na baki karki ji tsoro kome zaki gani na baki,yanzu zamu fara love ma dama rainonki nayi kuma Babyna ta girma sai na canja miki rayuwa kin koma yar gayu me kudi duk inda me kudi ke jin kansa kema haka.
Salma sabo da murna bata San Sanda ta fada jikinsa ba ta rungumeshi tace ka canja mana katon gida mu bar kauye,Raheel yace a'a ni bazan taimakawa kowa ba sai ke kadai ko zasu mutu da talauci sai dai idan na baki ki taimaka musu amma bata hannu na ba,ni haushinsu ma nake ji suna hanamu sakewa da addua,dan kawai iyayenki ne amma da tuni na batar dasu a duniya,
Salma tace ai kuwa kana musu wani abu wlh na daina kulaka,karya kike yarinya,ko ta dole sai kinyi abinda nake so,Salma tace wlh baka isa ba,cikin hasala yace kin San ko ni waye kuwa kike fada min haka karki sa na gwada miki rashin imani,
Allah indai baka son su Ummi da Affa ni ma Bana Sonka kuma bazan rike ma yaranka ba a cikin cikina ba,nan take idon Raheel ya koma jajir,Guguwa ta tashi tayi jifa da Salma,nan take sai ga Salma ta fara tsiyayo da hawayen jini sharrrrrr,Hannu tasa ta cire dankwalinta ta fara tsigo gashinta tana zubesu a kasa,Affa da Ummitu duk suna kallonta amma basu San me take cewa ba sabo da ta koma yaren Spain Spanish dashi take magana.
Gata dakikiya a class amma da anzo sauran Subject sai ta koma jaka sentence daya baza ta iya kawowa ba bare ta bada definition na abu, sai languages, wani lokacin ma gani za ayi ta tsurawa waje daya Ido tana murmushi ko tana Surutu kasa kasa,kayi mata dariya taci ubanka tana da karfi idan tsokanarta kayi amma idan ita ta tsokaneka to sai ka mata duka baza ta iya komai ba,wasu har suna cewa Aljanune da Salma living things, Sunyi wani Sabon Malami komai sai yace collaborate,shine kullum Salma ta rike aikinta tace Collaboration,shike nan wannan sunan ma yabi Salma,Salma Collaborate ko Salma Living things.
Salma tana da hakuri da Hankali,bata Harka da kowa daga iyayenta da suke riketa shike nan kowa nata ne ba ruwanta da duniya da abinda ke cikinta,Salma me tsananin kyau ce na gasken gaske,fara ce ba fara can ba normal farinta yake,hanci me kyau dan dai dai dashi,bakinta dan karami me dauke da kananan hakora masu kyau farare,tana da Dimple,skin dinta luwai luwai,doguwa da ita ba siririya ba ba ramammiya ba,gashinta ya wuce kafada baki me kyau da santsi,ga wani kwantacce yalala a gaban goshinta dankwali baya iya rufewa har wajensa, idan kaga Salma sai kace yar kasar Ethiopia ce skin dinta da ko irin nasu ta hadu karshe a Ethiopia ma sai kyakyawar gaske za a samu irin Salma komai yaji ga uban Hips.
Salma bata da makusa sai dai akwai babbar matsala Salma bata Sallah ko kadan,duk yanda ka damu da tayi Sallah to baza ta taba yi ba,haka duk wani abu da ya shafi addini bata yi,yin duniya baza tayi ba,ko na ganin Ido sai taga dama,tana da surutun tsiya idan ta samu waje fadi ba a tambayeka bace,komai ta fada idan taga dama bata da sirri,haka ga tambaya har tafi dan jarida amma ba a gane hakan sai Salma ta aminta da mutum sosai zatayi ta zuba har sai ya gaji. Halayen Salma kenan zaku iya tsintar wasu a cikin novel nan gaba.
AsmaBaffa
[1/14, 5:09 PM] Sis Asma: 🏉KAMARSU CE DAYA🏉
6-10 11-15
Official
By
AsmaBaffa
Godiya nake fans Allah ya bar kauna.😍❤.
Salma kamar kullum ta dawo daga Islamiyya wajen magriba ta ajiye Jakarta ta fada kitchen dinsu wanda kamar yanda gaba daya gidan na kara da yayi ne irin bukkar fulani,haka shima kitchen din nasu,
Tuwon da Ummitu ke tukawa shi ta karba tare da cewa Ummitu kawo na tuka miki,a'a jeki ki huta kiyi sallah ga magriba ta gabato,badan taso ba haka ta fito ta dauki buta tayi alwala tana jin bakin ciki a ranta kamar ta kashe kanta Sabo da takaici haka dai taje tayi Sallah tana kunci.
Tuwonta ta karbo taci ta koshi,suna zaune a tsakar gida Affa ya shigo ya dawo daga kiwon shanunsa da baza su wuce guda biyar ba,domin Affa talaka ne sosai a rigar tasu,sannu da zuwa Salma ta masa tana washe baki,sai da ya huta shima yana cin tuwonsa Salma tace Affa ka dinka min Sababbin kayan sawa nawa duk sun mutu gashi muna komawa hutu zamu shiga Ss2 kaga na zama yan mata,kuma aure za ayi min,wai Affa yaushe za ayi min auren ne?nima na huta? Dariya Affa da Ummitu sukayi in da Sabo sun saba da shirmen Salma,Magana Affa yayi yana murmushi yace 'Yata kenan bakya rabo da shiririta ina Saurayin naki?ke da ba kya kula kowa a samari da wa za a daura auren?
Da Sauri Salma tace Affa ai ina dashi kullum wlh yana zuwa zance Sunansa Raheel fa,baka ganshi ba babu me kyansa a duniya,ya hadu,kuma me kudi da ilmi,tun ina primary yake zuwa zance wajena yanzu ma har kasashen waje yace zai kaini harda China,Paris etc ni wlh Bazan taba son wani sama dashi ba shi nake so idan ba shi mutuwa zanyi kawai.
Ummitu ta saki baki tana jin rashin kunyar Salma,Affa kuwa dariya yayi yace To Salma Allah nuna mana,yanzu sabon dinki bani da kudin da zan miki Sabo ki jira Allah ya hore min,kinga shanuna sun kare saura kadan wanda dasu muke samun na abinci da muke ci da makarantarki.
To Affa Allah ya hore maka,ta tashi tare da cewa sai da Safe bacci nake ji,Tare da Ummitu suka shiga dakin tana tursasata dole wai sai tayi Sallar Isha ,gefe guda ta kalla sai suka hango trolley set guda kala Uku masu tsananin kyau,Ummitu da gudu ta bar dakin tana kiran Affa jiki na rawa.
Da Sauri Affa ya shigo ya ga akwatina shima ya girgiza,yace kar a taba sai ya fadawa malaminsa,Amma Salma ta kalli jikin Bango gefe daya sai dariya take bangalawa,tana magana cikin yaren Larabci kamar balarabiya ta koma,
Suna tsaye tazo ta bude akwatin tana murmushi,kaya ne na alfarma kamar lefe kayan kalar na yaran shugaban kasa haka suke Sabo da karshe ne wajen tsada da haduwa,shaddoji,atamfofi ,laces,materials,kanan kaya, inner wears,ready made dogayen riguna dasu Pakistan,takalma na gaske da jakankuna,harda cosmetics masu tsadar gaske,sai Uniform sababbi kala biyu da schl bags kala biyu da sandals,harda hijabai na sawa komai wanda mace zata nema akwaisu a wannan kaya,ba abinda babu komai yaji,Ummitu da ta manne jikin Affa Sabo da tsoro tace kaga dariya ma take tana jin dadi.
Salma kuwa tace da wannan hadadden saurayin Aljani Raheel tnx alot ka gama birgeni dan Allah karka juya min baya Bazan iya rayuwa babu kai ba,matsowa yayi cikin takunsa na birgewa tare da rungume Salma tana shakar madarar kamshinsa,
Ki shirya Babyna zan baki ajiyar yarana idan time na haihuwa yayi zan dauke abina,Salma Hawaye ya tsiyayo mata tace ai za ace cikin shege nayi fa ta karasa cike da shagwaba,
Raheel ya saki murmushi yana lashe mata Hawaye da harshensa yace kwantar da hankalinki bafa saduwa zanyi dake ba kawai cikin Matata zan Sa miki months din haihuwa na cika sai na kwashe abina,murmushi Salma tayi tace tunda ina Sonka ai ba komai yanzu yaushe zan fara yin sallah kullum kullum ka hanani yi,
Nan take Raheel ya bata fuska yace ba yanzu ba sai nan gaba kafin mu rabu Sabo da naga Alama sai mun rabu watarana,Shagwaba su Affa suka ga Salma nayi hade da kuka da burbuwa tana Allah mutuwa zanyi idan ka rabu dani,ina zan samu me kyanka a duniya?
Wani kallo me dauko da zallan so Raheel ya cillawa Salma wanda yasa nan take taji kunya tare da wani sabon shaukinsa,yace akwai mai kama dani sak a duniya watarana kuma zaki ganshi,suffar mu iri dayace ba banbanci,share zancen tayi tare da cewa ni tunda kama kuke ba kai bane Bazan taba sonsa ba,kwantar da ita saman cinyarsa yayi yana shafa kanta a hankali tace My love ya kamata ka aureni mun dade tare tun ina yar 3yrs na sanka nake ganinka muke tare muna soyayya gashi har na zama yan mata,
Ina 17yrs fa yanzu,kallonta Raheel yayi cike da shaukin yana wani lumshe mata ido kirjinta ya tsurawa ido sannan yace lallai kin zama yan mata Salma ina matukar son wannan Balls din naki guda buyu,hannu yakai da niyyar shafawa Salma ta rike hannun tace ai kayi alkawari sai munyi aure fa karka taba.
Dariya yayi hakoransa masu matukar kyau suka bayya dimple dinsa ya lotsa yace ashe baki manta ba,yanzu kunyi hutun schl My Heart ya kamata mu koma Paris wajen yan uwana ku gaisa sannan na kaiki yawo ki zaga duniya ki waye ki san me duniya ke ciki,
Murna ta fara yi tana tsalle gaba daya su Affa suna kallon ta ita kadai basa ganin masoyinta,Kallon Raheel tayi tare da shafa gemunsa tace wannan kayan da ka siya min kasan Su Ummitu baza su yarda kuma zasuce magani zasu yi min wai bani da lfy.
Kyalesu maganin su bazai ci mu ba,kuma batun kaya daga yau ko me zan baki baza su iya magana a kai ba shuru zasuyi kisa abinki so nake duk inda kika shiga kifi kowa a wajen,mota ma zan koya miki kwanan nan na siya miki ki dinga hawa,
Murmushi tayi tace to idan su Affa suka ki yarda fa?baza ma su iya magana ba na fada miki,just do as i said,kuma ko kudi kike nema kawai kice Raheel ina son Kaza zaki gani na baki karki ji tsoro kome zaki gani na baki,yanzu zamu fara love ma dama rainonki nayi kuma Babyna ta girma sai na canja miki rayuwa kin koma yar gayu me kudi duk inda me kudi ke jin kansa kema haka.
Salma sabo da murna bata San Sanda ta fada jikinsa ba ta rungumeshi tace ka canja mana katon gida mu bar kauye,Raheel yace a'a ni bazan taimakawa kowa ba sai ke kadai ko zasu mutu da talauci sai dai idan na baki ki taimaka musu amma bata hannu na ba,ni haushinsu ma nake ji suna hanamu sakewa da addua,dan kawai iyayenki ne amma da tuni na batar dasu a duniya,
Salma tace ai kuwa kana musu wani abu wlh na daina kulaka,karya kike yarinya,ko ta dole sai kinyi abinda nake so,Salma tace wlh baka isa ba,cikin hasala yace kin San ko ni waye kuwa kike fada min haka karki sa na gwada miki rashin imani,
Allah indai baka son su Ummi da Affa ni ma Bana Sonka kuma bazan rike ma yaranka ba a cikin cikina ba,nan take idon Raheel ya koma jajir,Guguwa ta tashi tayi jifa da Salma,nan take sai ga Salma ta fara tsiyayo da hawayen jini sharrrrrr,Hannu tasa ta cire dankwalinta ta fara tsigo gashinta tana zubesu a kasa,Affa da Ummitu duk suna kallonta amma basu San me take cewa ba sabo da ta koma yaren Spain Spanish dashi take magana.