Sashe 30
Kamarsu Ce Daya Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Lefen Salma karamar akwati kayan kwalliyane wannan iri iri komai an sa na dai rufin asirin talaka,babbar kuma atamfa yar dubu 4 zuwa yan Dubu Uku masu kyau guda kala biyar,Laces dan Dubu biyar guda biyu ruwan toka,da light blue kalar Shaddojin Na'im ne,sai Materials kala biyu,fari da baki,da kuma dark brown,sai shadda kala daya yar dubu takwas Maroon me kyau da ita,kala tara kenan,sai ready made doguwar riga guda biyu,sai gyale kalar kayan Na'im ya Zaba kala 5,sai panties da bra du kala shida ko wanne, tight na ciki kala biyu,da skert na ciki shima biyu,sai vest guda uku,Takalma kalar mayafai guda uku masu kyau,sai na tsakar gida daya,dana wanka daya,jaka kuwa pose daya da kuma me hannu daya itama shike nan kaya suka hadu ras, ciki Na'im ya Zaba ya bada dinkin,Sarka da yan kunne da bangles dasu ribbom kala shida shida,kayan bacci Na'im da ya Zaba saida Malam da Umma suka ji kunya sabo da wasu shegu kamar tsirara ya zabo kala Uku.
Umma ta janye Na'im gefe a kasuwa suna shawara ya kamata itama kayan zamani kana na da take gani a birni mata na sawa a siyawa salma,ga kudi suje ya Zaba,Malam yace wannan ai sai shagon kana nan kaya na mata,nan suka nemi katon store na kana nan kaya harda Rukayya kanwar Umma yan Birni suka shiga ita da Na'im, Malam da Umma kin shiga sukayi wai kunya kamar sunga tsaraici ne,haka Na'im ya zabowa Salma yan masifar matsiyata kala biyar ya fito wannan kudin ragunan Umma ne ta bayar gudun muwa,sannan ta kara siyawa Na'im takalma kala Uku masu kyau da hular angwanci kala Uku itama masu kyau wai sai yasa hula dole,Yace a'a Malam yace Bai isa ba,sai yadi kala biyu dai na Umma aka bada dinki na Na'im Shima baya zauna Amarya na saka sabo ba shi yana sa tsoho cewar Umma, suma su Umma sun kai dinkin kala biyu nasu na biki kuma a birni.
An siyo kayan abinci da komai na biki an gama Shar Shar,haka Umma ta kara siyar da gonarta daya ta bawa Na'im wasu kudin tace duk abinda Salma zata nema dasu zai mata karta rainashi,Umma kuma da Kanwarta ta birni sai gyara Salma sukeyi sosai,Rukayya Kanwar Umma tasa Salma gaba suka tafi Katsina kwana Uku ana mata gyaran jiki an dirje mata skin ta kara kyau haske da santsi tare da laushi sai sheki takeyi,kuma ta fadawa Na'im ana gobe daurin aure ya dauko Salma a motar Malam ya kawota Cikin birni da safe ayi mata lalle da Saloon.tunda Salma ta dawo Umma take ta narka mata maganin mata masu inganci,dana Infection,saura kwana biyu biki Umma taje ta karbo dinkin gaba daya,aka kara shirya akwatina,Salma ta zabi wanda za tasa da bikin ta zuba komai a leda Umma tace ta kai gidan Rahina kawarta acan za suyi Kamu da zaman yan matanci,mutan kauye sunsha kallon dakin Salma yanda ya tsaru kaf kauyen ba kamarsa,haka lefe ba a taba yin lefe kamar na Salma ba nan gari ya dauka da labari aka dinga turuwar kallo,
Umma ta bawa Salma chewgum ta kaiwa yan mata da suke mate nata na makwafta tana gayyatarsu biki,Salma bata Kula kowa sai Rahina amma haka ta shiga ta basu gida gida ta gayyaci dai yan mata su sha daya,Na'im kuwa sun saba da wasu sunkai biyar maza sabo da zuwa Masallaci har Abubakar Malam yace ya sanar musu ranar asabar daurin aure a kofar gidan Malam Magaji karfe Goma na safe,haka aka sanar Malam ma ya sanar,Umma ta gayyaci mutane da dama abokan arziki.
Na'im kayansa kaf Umma ta shirya su ta kai bedroom dinsu na Amarci,sababbi da zaisa suna gidan Abubakar dakinsa na kofar gida anan maza zasu Sha angwanci,Abubakar ya dauko musu Dj daga birni zai zo ranar daurin aure da yamma ya kada har dare,Malam ya bawa Na'im wayarsa sabo da daukan pics da video na biki,har Camera Man Rukayya Kanwar Umma ta dauko itama zai dauka pics ranar biki ayi na kati Album guda sabo da tarihi.
Ana gobe daurin aure da safe da wuri Na'im da Salma a Gulf din Malam sun tafi gidan Rukayya ta cikin Kt,Suna hira sama sama hidimar bikin duk ta gajiyar dasu,sunje Lafiya nan fa aka zanawa Salma lalle na gani na fada,haka gashinta me tsayi yasha gyara kamar yar Ethiopian haka ta dawo,Na'im Rukayya ta kaishi barbing saloon akayi masa gyaran gashi na turawa dama gashi bature dan Sajensa da gemu sunsha gyara subhanallah ai ba wanda zai ce Na'im ba yanzu ya sauka daga airport ba yazo Nigeria sai kace daga USA yazo ma,shi kanshi yasan ya hadu karshe.
Rukayya dai ita kanta tana tunanin daga ina wannan bayin Allah suka fito oho,haka dai itama ta bisu a mota har suka dawo kauyen gaba daya itama ta taho bikin.
Malam yace anyiwa Na'im askin turawa yan iska Rukayya tace aiko yafi masa kyau,U mma tace dana yafi kyau a haka kai Malam har yau makarantar Allo ce a jikinka aka sheke da dariya,Rukayya da Umma sai makwafta an fara aikin abincin gobe ana kaiwa da kawowa,Umma ta karawa Na'im kudi na hidima,kayan hada shayi,da su Indomie,taliya,macaroni,Manja,Mangyada,maggi,gishiri,da komai na girki saida Malam ya zuba cikin dan kitchen din Salma wai yayiwa yarsa gara ya fitar da ita kunya,komai na abinci dai dai na talaka me rufin asiri an hadawa Na'im shi,Umma ta daka musu yaji,kubewa,kuka,etc,kayan tsumi ta hadawa Salma tare da karanta mata nan ma an kai mata bedroom an boye,kaji da zabi an soya cikin katon Bowl an kai musu kitchen,Haka Umma harda soya musu miya tasha naman rago nan ma a kitchen amma yar kadan tayi musu,Malam tun kafin biki ya hadasu yayi musu fada sosai yace kawai da yamma a kai Amarya dakinta ba sai ya musu ba.
Umma tasa Salma gaba taci abinci tace to maza ga turare sabo kwalaba guda na bawa Rukayya anjima wajen 9 na dare zata zo gidan Rahina tayi Kamu.
Jeki gidan Rahina kawayenki suna can suna jiranki tare zaku kwana da wasu,banda shashanci,Salma tace Umma Na'im din fa shi a ina za a kamashi wayyo idan an kama mu ina za a kaimu?Umma tace shashasha tafi zaki gani ai yanda akeyi ban son shirme.
Amarya Salma ta zurma Hijab ta fice gidan Rahina,Da Na'im suka ci karo ya dawo daga wajen Abubakar,yace ina zuwa da dare,ta fara masa hawaye Umma ce tace sai naje gidan Rahina na kwana acan za a kamani ta kara fashewa da kuka,Na'im yace kin San Umma baza ta cucemu ba,ya sa Hannu ya goge mata hawayen tare da cewa Me zaki ci?kinci abinci? Salma tace Umma tasa dole naci amma kadan na iya ci ban san me yasa ba.
Jirani ina zuwa,Nan Na'im yaje wajen masu gasa kaza a kauyen ya siyo guda da Maltina har guda biyar,ya dawo wajen Salma tare da Jan hannunta har kofar gidan Abubakar cikin dakin dake da kofa ta waje inda zasu zauna da angwaye ya bude Kazar nan tare da fara bawa Salma tana mulmuleta a cikinta,Shima yana ci suka koshi harda ragowa,sunsha Maltina daya daya ya bata Ukun ajiye wannan gobe da safe sai ki kara da ita da rana ma haka kin gane,na manta ko zaki kara da Madara,Salma tace ae da ita ma.. cike da shagwaba,ya kara fita ya siyo Madara peak ta ruwa uku,da tarkacen kayan tea,harda Bread wai duk dan kar Salma ta zauna da yunwa,yace sai me kuma?Salma tace sai kai,ni?ae wlh ta kwantar da kanta a kafadarsa tana masa godiya,sun jima yaga har 11pm ta wuce ya Mike yace taje wajen frnds nata,ta dauki kayanta a leda tace sai da safe to,gabanta yasha da sauri yace mene haka kuma?Salma ta kara bude sabon shafin kuka,tare da cewa Allah ni ba kawayena bane ban sansu ba kawai Umma tace tare zamu kwana dasu.
Na'im ya nisa yace to ba sai ki sakko kasan bed ba ki kwana ke kadai,Sai lokacin Salma tayi dariya,ita Sam bata fahimci maganar Umma ba nufinta ba su kwana 1bed ba amma Salma bata gane ba ba hausa.
Shi kanshi Na'im din Bai gane ba wai ta Sakko kasa hhh.
Jeka to kar Malam ya nemeka,nan sukayi Salma badan sun so rabuwa da juna ba,ya tafi ita kuma ta shiga gida,Abubakar ya rufe gida da ko ina yana tsokanarta Amaryarmu,Salma tace wlh ba ruwana kai da Ango domin idan yaji kace harda kai za kuyi fada,Abubakar yayi dariya yace hakane ko? Salma tace sosai ma,ni yanzu wata tace ina Angonmu ai sai na shaketa wlh haukata ta motsa,Abubakar ya dinga dariya kamar me.
AsmaBaffa[1/14, 5:14 PM] Sis Asma: 🏉KAMARSU CE DAYA🏉
81-85 86-90
Official
By
AsmaBaffa
Page na
JIDDER ZARIA
SMY
UMMU HANIEF
MAMAN HYDAR
UMMU AYMAN
BIMKD ZOZO
HAUWA SABO
ATY SUMY, SAKEENAT SANI DA ANFAH Ina gaisuwa
Da Sallama Salma ta shiga palon Rahina,yan mata su shidda na kauyen tare da Rahina su bakwai suna hira,duk wanda Salma ta gayyata ne masu taya Amarya kwana da sauran Abubuwa,kyawawa dasu dama kuma sun girma daga 18 sai 17yrs mate na Salma,sauran kuma basu zo kwana ba sai gobe zasu zo da safe ayi komai dasu,suma wannan yan matan makwaftan su Salma ne sosai ana zaman mutunci shi yasa Iyayensu suka ce suzo ko sabo da Umma mutuniyar kirki a rufa musu baya.
Umma ta janye Na'im gefe a kasuwa suna shawara ya kamata itama kayan zamani kana na da take gani a birni mata na sawa a siyawa salma,ga kudi suje ya Zaba,Malam yace wannan ai sai shagon kana nan kaya na mata,nan suka nemi katon store na kana nan kaya harda Rukayya kanwar Umma yan Birni suka shiga ita da Na'im, Malam da Umma kin shiga sukayi wai kunya kamar sunga tsaraici ne,haka Na'im ya zabowa Salma yan masifar matsiyata kala biyar ya fito wannan kudin ragunan Umma ne ta bayar gudun muwa,sannan ta kara siyawa Na'im takalma kala Uku masu kyau da hular angwanci kala Uku itama masu kyau wai sai yasa hula dole,Yace a'a Malam yace Bai isa ba,sai yadi kala biyu dai na Umma aka bada dinki na Na'im Shima baya zauna Amarya na saka sabo ba shi yana sa tsoho cewar Umma, suma su Umma sun kai dinkin kala biyu nasu na biki kuma a birni.
An siyo kayan abinci da komai na biki an gama Shar Shar,haka Umma ta kara siyar da gonarta daya ta bawa Na'im wasu kudin tace duk abinda Salma zata nema dasu zai mata karta rainashi,Umma kuma da Kanwarta ta birni sai gyara Salma sukeyi sosai,Rukayya Kanwar Umma tasa Salma gaba suka tafi Katsina kwana Uku ana mata gyaran jiki an dirje mata skin ta kara kyau haske da santsi tare da laushi sai sheki takeyi,kuma ta fadawa Na'im ana gobe daurin aure ya dauko Salma a motar Malam ya kawota Cikin birni da safe ayi mata lalle da Saloon.tunda Salma ta dawo Umma take ta narka mata maganin mata masu inganci,dana Infection,saura kwana biyu biki Umma taje ta karbo dinkin gaba daya,aka kara shirya akwatina,Salma ta zabi wanda za tasa da bikin ta zuba komai a leda Umma tace ta kai gidan Rahina kawarta acan za suyi Kamu da zaman yan matanci,mutan kauye sunsha kallon dakin Salma yanda ya tsaru kaf kauyen ba kamarsa,haka lefe ba a taba yin lefe kamar na Salma ba nan gari ya dauka da labari aka dinga turuwar kallo,
Umma ta bawa Salma chewgum ta kaiwa yan mata da suke mate nata na makwafta tana gayyatarsu biki,Salma bata Kula kowa sai Rahina amma haka ta shiga ta basu gida gida ta gayyaci dai yan mata su sha daya,Na'im kuwa sun saba da wasu sunkai biyar maza sabo da zuwa Masallaci har Abubakar Malam yace ya sanar musu ranar asabar daurin aure a kofar gidan Malam Magaji karfe Goma na safe,haka aka sanar Malam ma ya sanar,Umma ta gayyaci mutane da dama abokan arziki.
Na'im kayansa kaf Umma ta shirya su ta kai bedroom dinsu na Amarci,sababbi da zaisa suna gidan Abubakar dakinsa na kofar gida anan maza zasu Sha angwanci,Abubakar ya dauko musu Dj daga birni zai zo ranar daurin aure da yamma ya kada har dare,Malam ya bawa Na'im wayarsa sabo da daukan pics da video na biki,har Camera Man Rukayya Kanwar Umma ta dauko itama zai dauka pics ranar biki ayi na kati Album guda sabo da tarihi.
Ana gobe daurin aure da safe da wuri Na'im da Salma a Gulf din Malam sun tafi gidan Rukayya ta cikin Kt,Suna hira sama sama hidimar bikin duk ta gajiyar dasu,sunje Lafiya nan fa aka zanawa Salma lalle na gani na fada,haka gashinta me tsayi yasha gyara kamar yar Ethiopian haka ta dawo,Na'im Rukayya ta kaishi barbing saloon akayi masa gyaran gashi na turawa dama gashi bature dan Sajensa da gemu sunsha gyara subhanallah ai ba wanda zai ce Na'im ba yanzu ya sauka daga airport ba yazo Nigeria sai kace daga USA yazo ma,shi kanshi yasan ya hadu karshe.
Rukayya dai ita kanta tana tunanin daga ina wannan bayin Allah suka fito oho,haka dai itama ta bisu a mota har suka dawo kauyen gaba daya itama ta taho bikin.
Malam yace anyiwa Na'im askin turawa yan iska Rukayya tace aiko yafi masa kyau,U mma tace dana yafi kyau a haka kai Malam har yau makarantar Allo ce a jikinka aka sheke da dariya,Rukayya da Umma sai makwafta an fara aikin abincin gobe ana kaiwa da kawowa,Umma ta karawa Na'im kudi na hidima,kayan hada shayi,da su Indomie,taliya,macaroni,Manja,Mangyada,maggi,gishiri,da komai na girki saida Malam ya zuba cikin dan kitchen din Salma wai yayiwa yarsa gara ya fitar da ita kunya,komai na abinci dai dai na talaka me rufin asiri an hadawa Na'im shi,Umma ta daka musu yaji,kubewa,kuka,etc,kayan tsumi ta hadawa Salma tare da karanta mata nan ma an kai mata bedroom an boye,kaji da zabi an soya cikin katon Bowl an kai musu kitchen,Haka Umma harda soya musu miya tasha naman rago nan ma a kitchen amma yar kadan tayi musu,Malam tun kafin biki ya hadasu yayi musu fada sosai yace kawai da yamma a kai Amarya dakinta ba sai ya musu ba.
Umma tasa Salma gaba taci abinci tace to maza ga turare sabo kwalaba guda na bawa Rukayya anjima wajen 9 na dare zata zo gidan Rahina tayi Kamu.
Jeki gidan Rahina kawayenki suna can suna jiranki tare zaku kwana da wasu,banda shashanci,Salma tace Umma Na'im din fa shi a ina za a kamashi wayyo idan an kama mu ina za a kaimu?Umma tace shashasha tafi zaki gani ai yanda akeyi ban son shirme.
Amarya Salma ta zurma Hijab ta fice gidan Rahina,Da Na'im suka ci karo ya dawo daga wajen Abubakar,yace ina zuwa da dare,ta fara masa hawaye Umma ce tace sai naje gidan Rahina na kwana acan za a kamani ta kara fashewa da kuka,Na'im yace kin San Umma baza ta cucemu ba,ya sa Hannu ya goge mata hawayen tare da cewa Me zaki ci?kinci abinci? Salma tace Umma tasa dole naci amma kadan na iya ci ban san me yasa ba.
Jirani ina zuwa,Nan Na'im yaje wajen masu gasa kaza a kauyen ya siyo guda da Maltina har guda biyar,ya dawo wajen Salma tare da Jan hannunta har kofar gidan Abubakar cikin dakin dake da kofa ta waje inda zasu zauna da angwaye ya bude Kazar nan tare da fara bawa Salma tana mulmuleta a cikinta,Shima yana ci suka koshi harda ragowa,sunsha Maltina daya daya ya bata Ukun ajiye wannan gobe da safe sai ki kara da ita da rana ma haka kin gane,na manta ko zaki kara da Madara,Salma tace ae da ita ma.. cike da shagwaba,ya kara fita ya siyo Madara peak ta ruwa uku,da tarkacen kayan tea,harda Bread wai duk dan kar Salma ta zauna da yunwa,yace sai me kuma?Salma tace sai kai,ni?ae wlh ta kwantar da kanta a kafadarsa tana masa godiya,sun jima yaga har 11pm ta wuce ya Mike yace taje wajen frnds nata,ta dauki kayanta a leda tace sai da safe to,gabanta yasha da sauri yace mene haka kuma?Salma ta kara bude sabon shafin kuka,tare da cewa Allah ni ba kawayena bane ban sansu ba kawai Umma tace tare zamu kwana dasu.
Na'im ya nisa yace to ba sai ki sakko kasan bed ba ki kwana ke kadai,Sai lokacin Salma tayi dariya,ita Sam bata fahimci maganar Umma ba nufinta ba su kwana 1bed ba amma Salma bata gane ba ba hausa.
Shi kanshi Na'im din Bai gane ba wai ta Sakko kasa hhh.
Jeka to kar Malam ya nemeka,nan sukayi Salma badan sun so rabuwa da juna ba,ya tafi ita kuma ta shiga gida,Abubakar ya rufe gida da ko ina yana tsokanarta Amaryarmu,Salma tace wlh ba ruwana kai da Ango domin idan yaji kace harda kai za kuyi fada,Abubakar yayi dariya yace hakane ko? Salma tace sosai ma,ni yanzu wata tace ina Angonmu ai sai na shaketa wlh haukata ta motsa,Abubakar ya dinga dariya kamar me.
AsmaBaffa[1/14, 5:14 PM] Sis Asma: 🏉KAMARSU CE DAYA🏉
81-85 86-90
Official
By
AsmaBaffa
Page na
JIDDER ZARIA
SMY
UMMU HANIEF
MAMAN HYDAR
UMMU AYMAN
BIMKD ZOZO
HAUWA SABO
ATY SUMY, SAKEENAT SANI DA ANFAH Ina gaisuwa
Da Sallama Salma ta shiga palon Rahina,yan mata su shidda na kauyen tare da Rahina su bakwai suna hira,duk wanda Salma ta gayyata ne masu taya Amarya kwana da sauran Abubuwa,kyawawa dasu dama kuma sun girma daga 18 sai 17yrs mate na Salma,sauran kuma basu zo kwana ba sai gobe zasu zo da safe ayi komai dasu,suma wannan yan matan makwaftan su Salma ne sosai ana zaman mutunci shi yasa Iyayensu suka ce suzo ko sabo da Umma mutuniyar kirki a rufa musu baya.