Sashe 66
Kamar Da Wasa Part 1 Complete Hausa Novel · about 7 min read
"Ai yanzu ba laifina bane, itace lokacin da taje gida ta hada karya da kareraye ta fadawa mahaifinta shikuma yayi fushi akan wai zaluntar yarsa nakeyi dan haka tagama zaman aure dani.... Kin gani da ace time din ta fadi gaskiyar abinda yafaru may be idan aka bani hakuri bayan na huce zan iya dawo da ita amma sai taje ta harhada karya ta fada.... Gashi dai tana sona tana son zama dani har gobe amma babu hali.... Aurena da husna kawai mubarshi a matsayin kaddara"
"Allah yasa hakane yafi zama alkhairi...."
Daga haka ta mike tashiga bedroom din tausayi taji yabata saboda ganin yanda ya gyara dakin ya kintsa komai harda su turaren wuta, gaskiya fahad abokin rayuwa ne yanada halin manya komai nagidan yayi mata harda su wanke wanke, washe garin ranar yaje yasiyo babbar katifa mai round kamar gado yasaka adakin husnah ai bilkisu nagani tafara daure dauren fuska wato raba daki zaiyi da ita da zai wani kama yasiyo katifa? Wallahi bazai yuyu ba ai kuwa bai yuyunba, kwanansa biyu yakoma Kaduna bai dawoba sai ranar da ake sunan matar ya Abba wato nusaiba wacce ta haifi yaronta namiji, kasancewar exam yakeyi saida ya dan samu interval sannan yadawo gida sai ranar yasan bilkisu nada ciki saboda cikin yafito sosai ita kuma tasake kiba tubarkalla gaba daya kayanta sunki shiga dan dakyar tasamu doguwar rigar da ta shigeta, bra kuwa duk sunyi mata kadan sai wata kwaya daya itace take iya sawa itama tana dawowa zata figeta ta yar,
"Wannan rigar ai ta matseki..."
Cikin jin haushi ta kalleshi,
"To ya zanyi? Kana ganima ahakanma ita kadaice ta shiga jikina"
"Allah yabaki hakuri, fito mutafi"
"Amin", tafada cikin fada, dogon hijabi tasaka tafita suka tafi yana rakata gidan sunan yawuce kasuwa kananan atamfofi yasiyo mata guda shida yawuce shago duk ya yankasu ya dinka mata doguwar riga samfarin maternity saboda duk na cikin lefenta masu tsadane bazai yuyu abata ba. Tunda cikinta ya tsufa fahad ke cikin zulumi sai kace shine mai haihuwar kullum addu'arsa Allah yasa kafin yakoma makaranta ta haihu, cikin ikon Allah yana gida suna tsaka da bacci ta tashi da daddare saboda azabar ciwo, tashinsa tayi sai faman ciccije baki take yi tana cemasa bayanta da kwankwasonta ciwo, gaba dayama rasa abinda zaiyi yayi daga karshe yakira mamuh yafada mata lokacin karfe 2 nadare, kafin su mamuh suzo duk ta jigata sai faman rokarshi gafara takeyi wai ya yafe mata mutuwa zatayi duk ta rudashi hankalinsa yatashi,bai taba sanin haka mata ke wahala ba wurin haihuwa sai yau lallai duk dan da baibi mahaifiyarsa ba yayi asara domin wahalar haihuwa kadai abar dubawa ce. Su mamuh na zuwa suka wuce asibitin haihuwa mafi kusa amma na kudi, c s za ayi mata saboda bazata iya haihuwa da kanta ba, acikin daren aka yimata aka ciro santaleliyar jaririya mai kamada fahad sak, komai na yarinyar irin nashine ba tayiwa bilkisu karar ko farce ba, mamuh nata faman tsokanarshi amma yaki kulawa saboda shifa ta matarsa yakeyi, da yake anyi aikin cikin nasara lafiya lau bilkisu ta farfado washe gari duk yan uwa suka cika asibitin amma banda ammah ita kam har aka sallamesu ana igobe suna bata zo ba. Ranar da suka koma gida bayan angama yiwa jaririyar wanka tanata faman tsaga kuka mamuh tace Bilkisu ta dauketa tabata tasha, daya dakin tashiga wanda fahad ke ciki domin nata su maama ne cike harda khulsum da sauran yan uwan fahad, yana kwance yana dan baccin gajiya, jin kukan baby yasashi tashi yana tambayar bilkisu mai yasameta? Zama tayi gefen katifa tana kokarin shayar da babyn, ido ta runtse tana cije lips saboda zafi tarasa wannan zafin ko na menene,
"Sannu baby... Tsaya in tayata"
Banza tayi dashi ashe shikuwa da gaske yake dan shima matsawa yayi ya dan janye kafafun babyn ya dora kansa bisa cinyar Bilkisu, tarasa sai yaushe fahad zai daina fitina, tashi tayi tafita ta mayarwa da mamuh yarinyar domin za agasa mata cibiya, yana kwance adaki yana jin mamuh na yimasa dan biki tana cewa ina sabon shiga masu 'ya wanda dan za ahuda mata kunne harda kwallarshi?. Washe gari aka radawa yarinya suna Bilkisu dan fahad yace tunda yaga wahalar da bilkisu tasha wurin haifar yarinyar nan dolene yasaka mata sunanta, su meenah ne suka zaba mata sunan da za arinka kiranta dashi wai Hanfa, washe garin ranar da akayi suna yakoma makaranta yabar bilkisu anata kwaskware kwaskware dan gyara jiki shikam yana cike da farin ciki yanzu baida aiki sai na dora hoton yarshi akomai nashi shiyasa bilkisu har tafara kishi, ada ita yake kira da baby amma yanzu tunda yasamu wannan jaririyar yamaida sunan kanta. Bayan sunyi arba'in harda wasu kwanaki yazo tunda yazo yakama yarinyar ya nanuke ajikinshi bilkisu duk haushi ya isheta daga karshe binsa dakin nashi tayi ta samesu kwance yadora hanfan akan kirjinsa, ture hanfa tayi ta maye wurin tana turo baki,
"Ai wurinane....."
Dariya yayi ya daga hanfa sama yana cewa,
"Baby kinji momynki na kishi....."
"Ni ba momy bace..."
"Oh sorry baby i mean..."
Sake rukunkumeshi tayi,
"Nima sai ka dagani..."
Kwantar da hanfa yayi ya dauki bilkisu yana dagata. Kallonta yayi yana murmushi ita kuma tana feeding din hanfa,
"Kema fa harija ce baby..."
Harararsa tayi, "kamanta..."
"Dagaske kinfini jaraba ni kawai juriya nafiki, ke kinada son abun amma bakida juriyarshi,da kanki zaki nema amma mintuna kadan zaki fara yiwa mutum raki kina kukan kin gaji...."
"Ni garama da ka tuna min, planning nak....."
Bata karasa ba taga yawani zabura kamar ta caka masa allura,
"Baby p me? Lallai sai yau nayarda kema karamar yarinya ce...., gaskiya koda wasa ban amince ba soo karma kifara"
"To sai muyi na musulunci ai..."
Kallo yakafe ta dashi zuwa can yace,
"So kike ki kasheni ne? Bazan iya wannan wahalar ba dan zan iya mutuwa, wannan ai muguntace...."
Duk ta yadda ta bullo masa sai ya bulle dan dole ta hakura, idan kagansu da yar yarsu kuwa abin gwanin ban sha'awa ammafa kowa acikinsu kishi yakeda ita, shi bazai ga ana feeding dinta yayi shiruba sai yace ai nashine ita kuma wai bazai kira daughter dinshi da baby ba sai ita, cikeda begen juna yakoma makaranta dama semester din karshe ne, ranar da yakoma da daddare yakirasu video call yana kwance adakinsa kan katifarsa sukuma suna kan gado bilkisu rungume da ita,
"Hy daughter...." Yafada yana murmushi,
"Hy Daddy...." Bilkisu ta amsa tana dariya,
"My daughter how are u?"
"Am fine Daddy...." Bilkisu tasake amsawa tana dariya, hira yaci gaba da yiwa hanfa ita kuma bilkisu na amsa masa daga karshe yabata fuska ganin bilkisu ta sauya mata maman da take bata zuwa dayan,
"Baby kuma yaza abata nawa?"
"We are sorry Daddy... Kadan zaka sammata kagafa kwarewa tayi..."
Haka suka cigaba da gudanar da rayuwarsu cikeda kaunar juna da tattalin juna, har fahad yakammala karatu lokacin da zai gama bilkisu hutu ta dauka a office tabishi kaduna cikeda jin dadi da farin ciki yarinka nunasu awurin friends dinshi da abokan arziki yana cewa ga familynshi idan badan shine yafada ba da tabbas dayawa bazasu yarda ba saboda ko da wasa baiyi kamada mai iyali ba.
BAYAN WASU SHEKARU.
Wata matashiyar mata nahango kyakkyawa wacce ke cikin kwalliya ta alfarma tsaye tana rarraba idanuwa a filin tashi da saukar jirage na Malam Aminu kano, tana sanye da jar atamfa ta yafa jan mayafi sannan komai nata ja tayi amfani dashi tana ta faman duban agogon dake daure hannunta,sake daga idonta tayi akaro na biyu nan tahangosu suna saukowa daga matattakalar jirgi, murmushi tasaki yayinda nima na waiga domin kallon wadanda take yiwa murmushin, wani kyakkyawan saurayi nagani rikeda hannun wasu yara guda hudu, biyu maza biyu mata, biyu kansu daya suma biyun kansu daya, dagudu yaran sukazo suka rungumeta suna kiran "oyoyo mommy"
Kallon matashin saurayin tayi ta dan bata fuska,
"Daddy kai wallahi tafiya dakai jidaline... Duk kunbi kun sakani doguwar tsaiwa wurin nan"
Ido ya kanne mata guda daya sannan yace,
"Wai ai duk acikin so ne..."
Da key din hannunta tayi amfani wurin bude musu motar nan yaran suka kwasa dagudu suka shige,
"Dadina dakai yarinta, har yau baka girma ba"
"Waye yaron? Kibari muje gida zan kamaki"
Dariya tayi takama kunne guda daya,
"Am sorry ya fahad"
"Allah yasa hakane yafi zama alkhairi...."
Daga haka ta mike tashiga bedroom din tausayi taji yabata saboda ganin yanda ya gyara dakin ya kintsa komai harda su turaren wuta, gaskiya fahad abokin rayuwa ne yanada halin manya komai nagidan yayi mata harda su wanke wanke, washe garin ranar yaje yasiyo babbar katifa mai round kamar gado yasaka adakin husnah ai bilkisu nagani tafara daure dauren fuska wato raba daki zaiyi da ita da zai wani kama yasiyo katifa? Wallahi bazai yuyu ba ai kuwa bai yuyunba, kwanansa biyu yakoma Kaduna bai dawoba sai ranar da ake sunan matar ya Abba wato nusaiba wacce ta haifi yaronta namiji, kasancewar exam yakeyi saida ya dan samu interval sannan yadawo gida sai ranar yasan bilkisu nada ciki saboda cikin yafito sosai ita kuma tasake kiba tubarkalla gaba daya kayanta sunki shiga dan dakyar tasamu doguwar rigar da ta shigeta, bra kuwa duk sunyi mata kadan sai wata kwaya daya itace take iya sawa itama tana dawowa zata figeta ta yar,
"Wannan rigar ai ta matseki..."
Cikin jin haushi ta kalleshi,
"To ya zanyi? Kana ganima ahakanma ita kadaice ta shiga jikina"
"Allah yabaki hakuri, fito mutafi"
"Amin", tafada cikin fada, dogon hijabi tasaka tafita suka tafi yana rakata gidan sunan yawuce kasuwa kananan atamfofi yasiyo mata guda shida yawuce shago duk ya yankasu ya dinka mata doguwar riga samfarin maternity saboda duk na cikin lefenta masu tsadane bazai yuyu abata ba. Tunda cikinta ya tsufa fahad ke cikin zulumi sai kace shine mai haihuwar kullum addu'arsa Allah yasa kafin yakoma makaranta ta haihu, cikin ikon Allah yana gida suna tsaka da bacci ta tashi da daddare saboda azabar ciwo, tashinsa tayi sai faman ciccije baki take yi tana cemasa bayanta da kwankwasonta ciwo, gaba dayama rasa abinda zaiyi yayi daga karshe yakira mamuh yafada mata lokacin karfe 2 nadare, kafin su mamuh suzo duk ta jigata sai faman rokarshi gafara takeyi wai ya yafe mata mutuwa zatayi duk ta rudashi hankalinsa yatashi,bai taba sanin haka mata ke wahala ba wurin haihuwa sai yau lallai duk dan da baibi mahaifiyarsa ba yayi asara domin wahalar haihuwa kadai abar dubawa ce. Su mamuh na zuwa suka wuce asibitin haihuwa mafi kusa amma na kudi, c s za ayi mata saboda bazata iya haihuwa da kanta ba, acikin daren aka yimata aka ciro santaleliyar jaririya mai kamada fahad sak, komai na yarinyar irin nashine ba tayiwa bilkisu karar ko farce ba, mamuh nata faman tsokanarshi amma yaki kulawa saboda shifa ta matarsa yakeyi, da yake anyi aikin cikin nasara lafiya lau bilkisu ta farfado washe gari duk yan uwa suka cika asibitin amma banda ammah ita kam har aka sallamesu ana igobe suna bata zo ba. Ranar da suka koma gida bayan angama yiwa jaririyar wanka tanata faman tsaga kuka mamuh tace Bilkisu ta dauketa tabata tasha, daya dakin tashiga wanda fahad ke ciki domin nata su maama ne cike harda khulsum da sauran yan uwan fahad, yana kwance yana dan baccin gajiya, jin kukan baby yasashi tashi yana tambayar bilkisu mai yasameta? Zama tayi gefen katifa tana kokarin shayar da babyn, ido ta runtse tana cije lips saboda zafi tarasa wannan zafin ko na menene,
"Sannu baby... Tsaya in tayata"
Banza tayi dashi ashe shikuwa da gaske yake dan shima matsawa yayi ya dan janye kafafun babyn ya dora kansa bisa cinyar Bilkisu, tarasa sai yaushe fahad zai daina fitina, tashi tayi tafita ta mayarwa da mamuh yarinyar domin za agasa mata cibiya, yana kwance adaki yana jin mamuh na yimasa dan biki tana cewa ina sabon shiga masu 'ya wanda dan za ahuda mata kunne harda kwallarshi?. Washe gari aka radawa yarinya suna Bilkisu dan fahad yace tunda yaga wahalar da bilkisu tasha wurin haifar yarinyar nan dolene yasaka mata sunanta, su meenah ne suka zaba mata sunan da za arinka kiranta dashi wai Hanfa, washe garin ranar da akayi suna yakoma makaranta yabar bilkisu anata kwaskware kwaskware dan gyara jiki shikam yana cike da farin ciki yanzu baida aiki sai na dora hoton yarshi akomai nashi shiyasa bilkisu har tafara kishi, ada ita yake kira da baby amma yanzu tunda yasamu wannan jaririyar yamaida sunan kanta. Bayan sunyi arba'in harda wasu kwanaki yazo tunda yazo yakama yarinyar ya nanuke ajikinshi bilkisu duk haushi ya isheta daga karshe binsa dakin nashi tayi ta samesu kwance yadora hanfan akan kirjinsa, ture hanfa tayi ta maye wurin tana turo baki,
"Ai wurinane....."
Dariya yayi ya daga hanfa sama yana cewa,
"Baby kinji momynki na kishi....."
"Ni ba momy bace..."
"Oh sorry baby i mean..."
Sake rukunkumeshi tayi,
"Nima sai ka dagani..."
Kwantar da hanfa yayi ya dauki bilkisu yana dagata. Kallonta yayi yana murmushi ita kuma tana feeding din hanfa,
"Kema fa harija ce baby..."
Harararsa tayi, "kamanta..."
"Dagaske kinfini jaraba ni kawai juriya nafiki, ke kinada son abun amma bakida juriyarshi,da kanki zaki nema amma mintuna kadan zaki fara yiwa mutum raki kina kukan kin gaji...."
"Ni garama da ka tuna min, planning nak....."
Bata karasa ba taga yawani zabura kamar ta caka masa allura,
"Baby p me? Lallai sai yau nayarda kema karamar yarinya ce...., gaskiya koda wasa ban amince ba soo karma kifara"
"To sai muyi na musulunci ai..."
Kallo yakafe ta dashi zuwa can yace,
"So kike ki kasheni ne? Bazan iya wannan wahalar ba dan zan iya mutuwa, wannan ai muguntace...."
Duk ta yadda ta bullo masa sai ya bulle dan dole ta hakura, idan kagansu da yar yarsu kuwa abin gwanin ban sha'awa ammafa kowa acikinsu kishi yakeda ita, shi bazai ga ana feeding dinta yayi shiruba sai yace ai nashine ita kuma wai bazai kira daughter dinshi da baby ba sai ita, cikeda begen juna yakoma makaranta dama semester din karshe ne, ranar da yakoma da daddare yakirasu video call yana kwance adakinsa kan katifarsa sukuma suna kan gado bilkisu rungume da ita,
"Hy daughter...." Yafada yana murmushi,
"Hy Daddy...." Bilkisu ta amsa tana dariya,
"My daughter how are u?"
"Am fine Daddy...." Bilkisu tasake amsawa tana dariya, hira yaci gaba da yiwa hanfa ita kuma bilkisu na amsa masa daga karshe yabata fuska ganin bilkisu ta sauya mata maman da take bata zuwa dayan,
"Baby kuma yaza abata nawa?"
"We are sorry Daddy... Kadan zaka sammata kagafa kwarewa tayi..."
Haka suka cigaba da gudanar da rayuwarsu cikeda kaunar juna da tattalin juna, har fahad yakammala karatu lokacin da zai gama bilkisu hutu ta dauka a office tabishi kaduna cikeda jin dadi da farin ciki yarinka nunasu awurin friends dinshi da abokan arziki yana cewa ga familynshi idan badan shine yafada ba da tabbas dayawa bazasu yarda ba saboda ko da wasa baiyi kamada mai iyali ba.
BAYAN WASU SHEKARU.
Wata matashiyar mata nahango kyakkyawa wacce ke cikin kwalliya ta alfarma tsaye tana rarraba idanuwa a filin tashi da saukar jirage na Malam Aminu kano, tana sanye da jar atamfa ta yafa jan mayafi sannan komai nata ja tayi amfani dashi tana ta faman duban agogon dake daure hannunta,sake daga idonta tayi akaro na biyu nan tahangosu suna saukowa daga matattakalar jirgi, murmushi tasaki yayinda nima na waiga domin kallon wadanda take yiwa murmushin, wani kyakkyawan saurayi nagani rikeda hannun wasu yara guda hudu, biyu maza biyu mata, biyu kansu daya suma biyun kansu daya, dagudu yaran sukazo suka rungumeta suna kiran "oyoyo mommy"
Kallon matashin saurayin tayi ta dan bata fuska,
"Daddy kai wallahi tafiya dakai jidaline... Duk kunbi kun sakani doguwar tsaiwa wurin nan"
Ido ya kanne mata guda daya sannan yace,
"Wai ai duk acikin so ne..."
Da key din hannunta tayi amfani wurin bude musu motar nan yaran suka kwasa dagudu suka shige,
"Dadina dakai yarinta, har yau baka girma ba"
"Waye yaron? Kibari muje gida zan kamaki"
Dariya tayi takama kunne guda daya,
"Am sorry ya fahad"