← Book details Kamar Da Wasa Part 1 Complete Hausa Novel Local reading mode
READING PART 60 OF 67

Sashe 60

Kamar Da Wasa Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read

"Allah yabaki hakuri..." Daga haka yatashi daga kan gadon har lokacin ba adaina ruwa ba windows din dakin yaje ya rurrufe bayan ya dauki wayarta dake saman mirror rufe dakin yayi rikif da cuttens sannan yadauki tea flask dinta wanda ke cikeda ruwan zafi, cikin fada tace,

"Malam ajiye min ruwana...."

"Yi hakuri zan dafa miki wani"

Shiru tayi taci gaba da shasshekar kukanta shikuma yashiga toilet, kai ashe garin dadi na nesa, ashe mata suna suka tara..... Ashe wani kaya sai dai amale, wadannan maganganun sune yaketa fada acikin ranshi, dama yasan za arina saboda bilkisu ta hada duk abubuwan da yake muradi sai gashi yau yasamu dama ya yi son ranshi,

"Allah sarki soulmate na wahalar dake, nakasa controlling kainane shiyasa" yafada cikin zuciyarshi, finally dai yau gashi Bilkisu tazama tashi da wadannan maganganun yayi wanka yafita, yana tsaye gaban wardrobe yana duba kayan da zai saka aka kawo nepa,

Runtse idanuwa Bilkisu tayi tana hawaye gaskiya sai yau tagane fahad yadade da gama rainata, bata taba sanin shi cikakken marar kunya bane sai yau, tana ganinshi yasaka t shirt da three quarter yafita, kitchen yashiga ya dafa mata ruwan zafi cikin babban flask's sannan yakai mata daki, lokacin har ta dan fara bacci yatasheta, harara ta dalla masa sannan tamaida idanuwanta ta rufe, shi kam bai kwanta ba har saida yayi sallar asubah, ahankali ya kwanta gefenta yana facing dinta kana kallonta kasan ta wahalta, tsura mata ido yayi yana kallonta wani sonta yake ji yana sake shigarshi gaskiya Bilkisu ta cancanci yabata award duba da irin shekarunta amma ta tsaya ta kare mutuncinta, shekara talatin da doriya ai ba wasa bane gashi kuma tana fita aiki tana gwagwarmaya da maza awaje amma duk da haka ta daure,

"Gaskiya ke jaruma ce....." Yafada ahankali yana kai hannunsa kan bargonta da take lullube aciki, kamar marar gaskiya haka ya rinka yi sand'a sand'a har yashige ciki ya matsate sosai suna shakar numfashin juna, hannu yakai kan kirjinta cikin bacci taji ta buge masa hannu, murmushi yayi yaci gaba da kallonta har baccin shima yayi gaba dashi.

Misalin karfe 7 Bilkisu tafarka bude idanuwanta tayi taga fahad ajikinta ya wani kankameta take daren jiya yafado mata, dama ai yasha fada mata wai duk ranar da yatashi kamata sai ta raina kanta kenan wannan ne dalilinsa na sakar mata karfinsa? Harararshi tayi ta daga hannunta da dan guntun karfin da yarage mata ta turashi, bude ido yayi sannan yamayar ya rufe bayan yamatsa daga jikinta, sai yanzu take nadamar kin bin umarninsa da bata tashi tayi wanka ba tun jiya domin jikinta gaba daya yayi tsami yanzu ko ina ciwo yake yimata bata jin zata ko iya sauka daga kan gadon saboda azaba, rasa ta yadda zata tashi tayi sai ta yunkura saita koma ta kwanta duk yana kallonta,

"In daukeki inkaiki....?" Taji yafada cikin rada,

"Bana so....." Tafada cikin fada,

"To shikenan" yafada yana kunshe dariyarsa, kwanciyarta taci gaba dayi saboda bata san ta yadda zata tashinba, tashi yayi yazo zai dauketa nan tafashe da kuka,

"Kuka dai kuka dai hajjaju.... Dan Allah kirage kukan nan Adda labour"

Ji tayi kamar ta kwadeshi jin ya kirata da Adda, tamkar jaririya haka taga ya dauketa yayi toilet da ita,ruwan zafinta yakoma ya dauko mata bayan ya ajiyeta,

"Ni ka fita.... Zanyi wanka"

Juyawa yayi yafita, jikinta ta samu ta gasa sosai sannan taji dama dama, wanka tayi tafita ahankali tana takawa, fahad dake tsakiyar daki tsaye yana rikeda bedsheet dinta suka hada ido ita yau kunyar duniya ta taru mata aka wai itada fahad ne jiya suka raya sunnah ko amafarki bata taba kawowa haka zata faruba. Zama tayi kan stool tana duba doguwar riga saboda tagaji da tsaiwar,fitowa yayi daga cikin toilet din yana kallonta kasa kasa gaba daya idanuwanta sunyi luhu luhu duk fuskarta ta kode kuma ta kumbura, sai tura baki takeyi tana kunkuni,

"Mugu kawai..... Azzalumi mamugunci kawai.... Kawai dan kaga kafini karfi.... Kazami... Da wani kazamin bakinshi awurin...."

Duk abinda take fada yana jinta amma bai tankaba sai na karshen,yasan dalilinta na fadin haka saboda irin baran baramar da bakin nashi yayi adaren jiya, murmushi yayi sannan yace,

"Ni bakina ba kazami bane tunda ai inda ya taba din mai tsafta ne...."

Shiru tayi masa tazaro doguwar riga mai karamin hannu,

"Bani wuri zan shirya..."

Kan gadonta yaje ya haye yana murmushi wato ita wannan tamanta jiya yagama ganin girman natane gaba daya da zata rinka korarshi? Kwanciya yayi ya dan rufa amma yana kallonta, salla tayi azaune sannan ta tashi bayan ta idar, ita tana yiwa fahad kallon karamin yaro ashe ita yamayar small girl bata saniba, kan gadon taje ta kwanta tana harararsa, kwanciya tayi aranta tana cewa,

"Yanzu dama akan wannan kayan wahalar husnah ke jin haushina? Ni wallahi taje nabar mata.......wannan wahala har ina... Allah sarki su maama ashe yaran nan haka suka sha azaba suda akayi aurensu ma shekarunsu baiyi rabin nawa ba...."

Tunani take tayi aranta har taji muryar fahad yana cewa,

"Thank u soulmate and am very sorry, it was a mistake...."

Bude idanuwanta tayi amma takasa kallonshi, kawai saita juya masa baya ta fashe da kuka,

"Meye kuma abin kuka? Am sorry, inkira husnah ta dubaki?"

Ai tana jin haka tajuyo afusace tana harararsa,

"Sai dai uwar...." Shiru tayi bata karasa ba amma yasha harara fa,bayanta yamatsa ya kankameta yana shakar kamshin da gashin kanta keyi, turewar duniya tayi masa amma takasa dolenta ahaka bacci yayi gaba dasu gaba daya, duk haushinsa takeji fitinanne kawai saboda yadda yake shafa mata kirji acikin bacci bayan kuma babu abinda tasawa kirjin nata, daga daren jiya zuwa yau ta fahimci yana son wasa da kirjinta abu kadan sai yakai hannu, ita dai bacci rabi da rabi tayi saboda fitinarsa, wurin 10 suka tashi har lokacin ana yayyafi ruwan da aka kwana anayi bai gama daukewa ba, wanka yashiga yayi yafito yatsaya gaban mirror yana shiryawa daga shi sai dan guntun pant na maza bai kai ko rabin cinyarsa ba, tana lura dashi sai wani munafukin murmushi yakeyi kasa kasa wanda tasan da ita yake dan tuni tajima da tsarguwa,

"Tab... Ambaliya.."

Taji yafada kasa kasa yana dariya, shiru tayi kamar bata jiba saboda me zatace? Abin kunya ne tarigada tayishi tabar masa jikinta yayi yadda yaso dashi adaren jiya tasan wannan yake yiwa wannan munafukin murmushin,dan rashin kunya ahaka yarinka kaiwa da kawowa acikin dakin arabin tsirara daga karshe yadauko kayansa yasaka jar t shirt mai gajeren hannu da jeans baki,

"Wanne magani zan siyo miki tunda kince baza akira husnah ba?"

Wayarta ta dauka ta kira khulsum tunda mijinta Dr ne ita saboda harga Allah bazata iya kiransu maama ba duk da cewa akwai kyakkyawar alaka tsakaninsu to amma wannan lamarin ai dabanne, har wayar tayi ta tsinke khulsum bata dauka ba, juyowa tayi ta kalleshi jin yazauna gefenta yana kai hannunshi kan igiyar dake gaban doguwar rigarta, kallon da tayi masa yasashi dan ja baya bata kai ga sake kiraba saiga kiran khulsum yashigo, lokacin da ta dauki wayar rasa abinda zata cewa khulsum tayi bayan abaya tagama cika baki yanzu kuma kawai sai khulsum taji fahad yayi aika aika? Katse wayar taji khulsum tayi tana dariya, tunani tafara yi to meya dace tayi kodai kawai cemasa zatayi yaje chemist yasiyo mata maganin ciwon jiki? Dan wallahi jikinta inbanda ciwo babu abinda yakeyi musamman ma cinyoyinta zuwa kafarta gashi duk sunyi tsami, jin shigowar text yasata saurin dubawa shi dai yana zaune yana kallonta duk da taki yarda su hada ido, gani tayi khulsum ta turo mata text akan abinda yadace tayi da maganin da yakamata ta nema tasha dan jin saukin radadi daga karshe khulsum takare da tsokanarta tana cewa lallai daren jiya yayi musu dadi gashi dama ankwana ana ruwa,

Mika masa wayar tayi batare da ta kalleshi ba nan yakarba yayi forwarding din massage din zuwa wayarshi sannan yabata, dan murmushi taga yayi ya lashi lips dinshi na kasa,

"Kazami kawai...."

Mikewa yayi tsaye yana yin wata mika ta musamman,

"Ranki yadade bari inje indawo, dan Allah karki kara yin kuka kinji?"

Banza tayi masa ta rufe idanuwanta tasake jan bargo, bargon ya dan ja sannan yakai fuskarshi dab da tata babu zato taji ya manna mata kiss akan bakinta, dauke fuskarta tayi tamayar daya side din, murmushi yayi yajuya yafita.....

*_Ummi A'isha_*

*Littafina na kudine me buqatar siya ya nemi wannan lambar 07084161619 kokuma 08030811300*

53****Yana fita wani wahalallen bacci yasake yin gaba da ita yau kam tasan haka zata wuni tana baccin nan saboda daren jiya kadan tayi,

Fahad kam yana fita yaga dakin husnah wallahi gaba daya ya manta da ita sai yanzu yatunata dan ko lokacin da yake cewa Bilkisu akira husnah ta dubata bawai dan husnan na cikin ranshi bane shifa idan yana tare da Bilkisu yakan manta kowa da komai,

Bedroom din husnah yashiga har lokacin tana kwance cikin bargo da wayarta ahannu tana chaten, zama yayi gefen gado yana kallonta,

"Wai ke bakya gajiya da chaten ne? Haba asma'u ga abubuwanan masu yawa wadanda zasu amfaneki...."

"Ya fahad yanzu fa na dauki wayar ina duba group din yan class dinmu ingani ko zamuyi lecture din...."

"A wannan ruwan? Tab"

"Allah ance fa za ayi, tashima zanyi infita"

"Allah yabada sa'a, zaki kira napep ko?"

"Uhmmm, ya jikinka? Yadaina zafi ko yanayi?"

"Da sauki yadaina tun lokacin da nayi bacci.... Yanzuma fita zanyi"

"Ina zaka ya fahad? Ya anty?"

Murmushi yayi,

"Ba nisa zanyiba antynki kuma ai tana daki..... Kina son ganinta ne?"

Ajiye wayarta tayi tana mika tareda yaye bargon da take lullube,

"Wacce ni? Uhm uhm idan mun hadu dai sai mu gaisa"

Mikewa yayi yana murmushi,

"Husnah kenan.... Bari naje sai nadawo"

"Adawo lafiya...."

Lokacin da yafita gidansu yafara zuwa kasancewar yau antashi da ruwa har baba yasamu agida bai fitaba sukuma iyayenshi mata suna soya fanke da miya, acikin flask aka zuba mishi yatafi dashi, chemist din dake makotaka da gidansu salim yaje yasiyawa Bilkisu maganin sannan yakira salim yafito, arumfar chemist din suka fake suna gaisawa, salim ya kalleshi cikin tsokana yace,

"Mijin hajiya kai kuma meye yafito dakai cikin ruwan nan....?"

"Kasan me iyali, hajjaju nazo saiwa magani..."

Dariya salim yayi,
Chapter 60 · 0% Book details