Sashe 44
Kamar Da Wasa Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Gaba daya hannuwan nata yayiwa ja daya sai gata kan jikinshi rungumeta yayi sosai ajikinsa wai zaiyi rarrashi amma taki bashi damar hakan daga karshe daga shi har ita basu san menene ya gifta ba kawai dai sunji sun shagala da tsotsar bakin juna abinda bai taba faruwa ba tsakaninsu asalima idan itace ta nemi taba koda hannunsa ne fada yake yimata. Kifa kanta tayi saman kirjinsa tana kuka ahankali,
"Kiyi hakuri husnah.. Bana son wannan kukan naki... Kuma kisani bafa fin son bilkisu nayi ba akanki... Kema u are always in my mind... Yanzu duk yadda zan kwatanta miki u won't understand but am assuring u idan mukayi aure gonnah show u how much u mean to me..."
Haka yayita rarrashinta da kalamai masu dadi amma taki saurararsa daga karshe ta fincike tayi cikin gida tana sharar hawaye, daddumar da suka zauna ma sai shine ya nade yamika ciki, haka yatafi babu kuzari atare dashi domin wani irin tausayinta yake ji amma kuma da zarar yatuna da cewa shine sanadin kukanta sai yaji wani iri, tun yana hanya yaketa kiranta amma taki daga wayar. Ahanya yayi salla sannan yawuce gida, yunwa yakeji sai dai yana kunyar shiga gidan musamman da su anty asabe suka kirashi suna tayashi murna harda kiransa da ango, cikin sa'a yana shiga dakinsu ya iske abba yana cin tuwon biski miyar kubewa, zama yayi suka karasa tare sai ga salim yashigo,
"Karbi system dunka..., ya kukayi da mutuniyar?"
"Tayi fushi inata kiranta taki dauka..."
"Saika rarrasheta..."
"Dolena ai... Zan gwada"
Ficewa salim yayi dama Abba yadade awaje shikam, ga mamakin fahad yana duba system dinshi yaga hoton Bilkisu kan screen din yafito radau ashe duk hotunan da salim yagoge awayarshi da jimawa ya ajiye masa sune, wani farin cikine ya sake lullubeshi nan yarinka bin hotunan daya bayan daya yana shafawa.
_BILKISU_
Dawowarta kenan daga islamiyyar da take zuwa kowacce asabar da lahdi, tana fitowa daga wanka ammah taleko tace tazo inji Abba dama yau yadawo daga garko tun jiya canma ya kwana,agaggauce tasaka doguwar riga ta dauki hijabi tafita tanufi sashen Abba, suna zaune shida Ammah tana sake shirya masa kayansa wadanda zai tafi umarah dasu yauda daddare,
"Mai gado... Karbi wannan"
Hannu tasa takarbi kudin da abba yamika mata,
"Sadakinki ne gashi nan... Jiya aka daura miki aure insha Allah nanda sati uku zuwa Hudu zaki tare agidan mijinki, kiyi hakuri kiyiwa mijinki biyayya sannan ki zauna lafiya dashi..."
"To Abba..."
"Allah yayi miki albarka... Tashi kije"
Tashi tayi kanta na sara mata yana yimata wani irin juyawa ahaka tafita daga falon tana fita Abba yadubi ammah yace,
"Mahaifin tsohon mijinta ne yazo min da maganar neman aurenta shine kawai nace yafito adaura aure takoma gidan mijinta domin da sabon gini gwara yabe..., zaman nan nata dama yana damuna wallahi shiyasa tunda Allah yakawo ai gara ayi"
"To Allah yabasu zaman lafiya yasa mutuwa ka raba" inji ammah,
"Amin, kinga ko babu komai itama iyallo yanzu zata samu zama wuri daya wannan sintirin zata hakura dashi"
"Hakane".
Tunda Bilkisu tashiga dakinta take kuka ita dai tasan bata bakin ciki da zabin Abba amma harga Allah bataso wannan aurenba, wannan wanne irin aurene za adaura ba afadawa kowa ba sannan ba abarta ta ko ga mijinba? Tunda aurenta yamutu da hamood take addu'a babu dare babu rana akan Allah yafito mata da miji nakirki mai kaunarta saboda Allah amma shiru kakeji har yau babu wanda yazo yayi sallama da ita akan yana son zai aureta, ya mudan ma lokacin da iyallo tayi masa tayin aurenta ki yayi kiri kiri yace bazai auri bazawara ba saboda yanada budurwarsa gashi yanzu har matarsa ta haihu shiyasa iyallo kullum cikin zuwa gidan take tana fada da masifar Bilkisu taki aure bayan zaman da tasha da yanzuma gashi tasake dawowa, iyallo bata yin wata daya batazo gidan nan ta tayarwa da kowa hankali ba, wannan zuwan da tayi kuwa na karshe cewa tayi Alh Ilya zata aurawa Bilkisu dama ai idan akabi salsala dan uwanta ne, kuka Bilkisu keyi sosai domin duk tunaninta alh ilya dinne aka aura mata domin irin alhajin kauyen nanne matansa uku da 'yaya rututu kai idan kaga tukunyar da ake girki da ita agidansa sai ka kalleta ka kara, gashi kuma ba acikin garko ma yakeba acan wani kauyen kayau yake shiyasa abin yake tsoratata. Saida tayi kukanta ta godewa Allah sannan tayi shiru amma fa bata da walwala, daren ranar Abba yatafi umarah ita kam da ciwon kai ta kwana washe gari ko aiki bataje ba tana daki akunshe daga karshe takira maama tana kuka tana fada mata wai Abba yadaura mata aure da alhajin kauye gashi har yau bata ga mijinba, hakuri maama tabata sannan tayi mata kalamai masu kwantar da hankali tace insha Allah auren nan zataga fa'idarsa da alkhairinsa, da ta tambayi maama ko tasan waye mijin nata maama cewa tayi bata sanshi ba haka sukayi sallama taci gaba da zama cikin fargaba gashi sam ammah taki bari ma suyi maganar dole tahakura ta zubawa sarautar Allah ido.
Bayan kwana biyar da daura auren fahad yashirya yaje gidan wai gaida su ammah dakuma yimusu godiya tun tuni yake bin salim akan ya rakashi amma yanata kawo uzururruka shiyasa yau yashirya yayi tafiyarsa shi kadai, iya ammahn ce kadai ita tayi masa lale tasa Rabi takawo masa kayan motsa baki amma baisha koda ruwaba, shi kunya ammah kunya dan dakyar ma suka gaisa daga karshe ammah tashige bedroom zuwa can takira Rabi tace ta rakashi dakin Bilkisu.
Kasancewar Rabi tasan ba a shigarwa Bilkisu daki daga waje ta tsaya ta nuna masa dakin yashiga bayan yacire takalminsa, tana kwance kan gado tayi ruf da ciki tana shan iska domin dakin cike yakeda sanyin air condition, sannan ga kamshinta nan wanda yasani tun usuli yacika dakin, kalba ce akanta kan babu dan kwali sai yar doguwar riga iya gwiwa light pink mai karamin hannu, ganinta yayi tayi masa yar karama acikin idanuwansa domin babu abinda takara saima yarinta da ta kara kai idan basani kayiba zakace yar 22 years ce saboda rashin girma......
*_Ummi Shatu_*
42***Tamkar wanda yasamu tv haka ya tisata agaba yana kallonta yafi mintina goma tsaye kanta yana kallonta irin kallon kurulla kamar wanda keson gano canjin da jikinta yasamu a kwanankin da basa tare,
Gefenta yasamu ya zauna yana cigaba da kallonta ahaka wayarshi ta dan fara kara cikin azama ya matseta ya danne karar sannan ahankali yamaida ita silent kafin ya maida kallonshi kanta, juyi tayi daga rub da cikin da take zuwa rigingine tana mikar da tasata bankaro kirji tareda sakin hamma a lokaci daya amma har time din cikin bacci take domin rabonta da bacci mai yawa tun ana igobe Abba zai sanar da ita maganar aurenta.
Sake cika yaga tayi a idanuwanshi ta chest dinta wanda ko bra babu, dan hararar wurin yayi yana jin kishi na taso masa sakamakon tunawar da yayi cewar ta taba aurar wani fa bayan shi, shikuma gashi da jarabar kishi musamman ma akanta, idonshi yamayar kan cinyarta da ta dan bayyana kadan sakamakon kwayewar da rigar tayi lokacin da take yin juyi, luwai luwai jikinta yake haka yarinka binta daga kasa har zuwa sama sannan yadauko daga sama izuwa kasa, kan kwaurinta ya tsayar da idonshi yana cije baki sam baima taba kula da singalalinta ba sai yau, anan ya tsaida kallonshi yana ta son tunowa da abinda yataba karantawa a facebook dangane da cikar kwauri sai zuwa can yatuna wani post ne da jimawa yakaranta wai ta kwauri ake gane sweetness din mace, idan sha rabanta acike yake to babu karya tayi, ga mamakinsa sai yayi hanzarin maida kallonsa kan hips dinta domin yana daya daga cikin abubuwan da aka fada acikin post din dan ranar da ya karanta ma shi kunya ya rinka ji shi kadai haka kawai wani friend dinshi tagging dinshi akan post din, yana cikin nazarin hips din nata zuwa samanta yaji wayarta ta kaure da kara ahankali tamika hannu ta daukota idanuwanta arufe ta daga wayar ta kara acikin kunne,
"Kawata nace yanaji shirune.... Nashirya fa tun dazu..."
Cikin bacci taji abinda khulsum tafada wallahi ita sam tamanta ma ashe sun shirya tafiya asibiti dubo Christy abokiyar aikinsu wadda aka yiwa cs kwana biyu da suka wuce amma babyn babu rai shine sukace zasuje dubata yau domin suna zaman mutunci da ita.
"Yi hakuri Maman Khalifa wallahi bacci ne ya daukeni... Bani 10 minutes ina nan zuwa..."
Har lokacin bata san da mutum acikin dakinba duk da tunda tafarka take jin wani kamshi ya cika dakin, tunda tafara waya yaja baya sosai yamatsa daga kusa da ita sabanin da,
Tashi zaune tayi Allah yasota atishawa ta fito mata amma da niyyarta ta kwaye rigar jikinta tashiga toilet, kamar ance ta kalli bayanta taga mutum ba karamar razana tayiba saida tayi ta maza sannan ta iya controlling kanta amma acikin zuciyarta addu'a ta kamayi ba kakkautawa jikinta har rawa yakeyi saboda tsoro, fuskarshi ta kalla tabbas fahad ne to amma meya kawoshi dakinta? Wannan itace tambayar da tafi kai kawo cikin kwakwalwarta,
"Malam lafiya?" Tafada cikin dakewa, ai ga mamakinta sai taga ko kallonta baiyiba hankalinsa na kan wayarshi dake hannunshi fuskarshi kuma daure kamar an aiko masa da sakon mutuwa, kasake tayi tana kallonsa sosai taga yacika mata idanuwa domin a yar shekara dayan zuwa da rabi da bata ganshiba yasake zama cikakken namiji duk da ba kiba yayiba amma ya dan murmure kuma har yanzu za asashi sahun sirara, gashi dan tsaurin ido har gemu taga ya tsayar na rashin kunya irin yanda samarin yanzu keyi idan suna tashen balaga, har takaraci kallonsa tagama bai daga ido ya kalleta ba, shaddace ajikinsa mai kwabo kwabo milk colour harda hula amma yacire hular tana ajiye kan cinyarsa fuskarsa tayi haske sosai da duk jikinshi gaba daya ma amma kowa yaga fuskar yasan he's still young, sosai abin yabata haushi da tayi masa magana ya shareta,
"Malam dakai nakefa? Meya kawoka dakina? Yakamata kashigo min daki any how?"
"Kiyi hakuri husnah.. Bana son wannan kukan naki... Kuma kisani bafa fin son bilkisu nayi ba akanki... Kema u are always in my mind... Yanzu duk yadda zan kwatanta miki u won't understand but am assuring u idan mukayi aure gonnah show u how much u mean to me..."
Haka yayita rarrashinta da kalamai masu dadi amma taki saurararsa daga karshe ta fincike tayi cikin gida tana sharar hawaye, daddumar da suka zauna ma sai shine ya nade yamika ciki, haka yatafi babu kuzari atare dashi domin wani irin tausayinta yake ji amma kuma da zarar yatuna da cewa shine sanadin kukanta sai yaji wani iri, tun yana hanya yaketa kiranta amma taki daga wayar. Ahanya yayi salla sannan yawuce gida, yunwa yakeji sai dai yana kunyar shiga gidan musamman da su anty asabe suka kirashi suna tayashi murna harda kiransa da ango, cikin sa'a yana shiga dakinsu ya iske abba yana cin tuwon biski miyar kubewa, zama yayi suka karasa tare sai ga salim yashigo,
"Karbi system dunka..., ya kukayi da mutuniyar?"
"Tayi fushi inata kiranta taki dauka..."
"Saika rarrasheta..."
"Dolena ai... Zan gwada"
Ficewa salim yayi dama Abba yadade awaje shikam, ga mamakin fahad yana duba system dinshi yaga hoton Bilkisu kan screen din yafito radau ashe duk hotunan da salim yagoge awayarshi da jimawa ya ajiye masa sune, wani farin cikine ya sake lullubeshi nan yarinka bin hotunan daya bayan daya yana shafawa.
_BILKISU_
Dawowarta kenan daga islamiyyar da take zuwa kowacce asabar da lahdi, tana fitowa daga wanka ammah taleko tace tazo inji Abba dama yau yadawo daga garko tun jiya canma ya kwana,agaggauce tasaka doguwar riga ta dauki hijabi tafita tanufi sashen Abba, suna zaune shida Ammah tana sake shirya masa kayansa wadanda zai tafi umarah dasu yauda daddare,
"Mai gado... Karbi wannan"
Hannu tasa takarbi kudin da abba yamika mata,
"Sadakinki ne gashi nan... Jiya aka daura miki aure insha Allah nanda sati uku zuwa Hudu zaki tare agidan mijinki, kiyi hakuri kiyiwa mijinki biyayya sannan ki zauna lafiya dashi..."
"To Abba..."
"Allah yayi miki albarka... Tashi kije"
Tashi tayi kanta na sara mata yana yimata wani irin juyawa ahaka tafita daga falon tana fita Abba yadubi ammah yace,
"Mahaifin tsohon mijinta ne yazo min da maganar neman aurenta shine kawai nace yafito adaura aure takoma gidan mijinta domin da sabon gini gwara yabe..., zaman nan nata dama yana damuna wallahi shiyasa tunda Allah yakawo ai gara ayi"
"To Allah yabasu zaman lafiya yasa mutuwa ka raba" inji ammah,
"Amin, kinga ko babu komai itama iyallo yanzu zata samu zama wuri daya wannan sintirin zata hakura dashi"
"Hakane".
Tunda Bilkisu tashiga dakinta take kuka ita dai tasan bata bakin ciki da zabin Abba amma harga Allah bataso wannan aurenba, wannan wanne irin aurene za adaura ba afadawa kowa ba sannan ba abarta ta ko ga mijinba? Tunda aurenta yamutu da hamood take addu'a babu dare babu rana akan Allah yafito mata da miji nakirki mai kaunarta saboda Allah amma shiru kakeji har yau babu wanda yazo yayi sallama da ita akan yana son zai aureta, ya mudan ma lokacin da iyallo tayi masa tayin aurenta ki yayi kiri kiri yace bazai auri bazawara ba saboda yanada budurwarsa gashi yanzu har matarsa ta haihu shiyasa iyallo kullum cikin zuwa gidan take tana fada da masifar Bilkisu taki aure bayan zaman da tasha da yanzuma gashi tasake dawowa, iyallo bata yin wata daya batazo gidan nan ta tayarwa da kowa hankali ba, wannan zuwan da tayi kuwa na karshe cewa tayi Alh Ilya zata aurawa Bilkisu dama ai idan akabi salsala dan uwanta ne, kuka Bilkisu keyi sosai domin duk tunaninta alh ilya dinne aka aura mata domin irin alhajin kauyen nanne matansa uku da 'yaya rututu kai idan kaga tukunyar da ake girki da ita agidansa sai ka kalleta ka kara, gashi kuma ba acikin garko ma yakeba acan wani kauyen kayau yake shiyasa abin yake tsoratata. Saida tayi kukanta ta godewa Allah sannan tayi shiru amma fa bata da walwala, daren ranar Abba yatafi umarah ita kam da ciwon kai ta kwana washe gari ko aiki bataje ba tana daki akunshe daga karshe takira maama tana kuka tana fada mata wai Abba yadaura mata aure da alhajin kauye gashi har yau bata ga mijinba, hakuri maama tabata sannan tayi mata kalamai masu kwantar da hankali tace insha Allah auren nan zataga fa'idarsa da alkhairinsa, da ta tambayi maama ko tasan waye mijin nata maama cewa tayi bata sanshi ba haka sukayi sallama taci gaba da zama cikin fargaba gashi sam ammah taki bari ma suyi maganar dole tahakura ta zubawa sarautar Allah ido.
Bayan kwana biyar da daura auren fahad yashirya yaje gidan wai gaida su ammah dakuma yimusu godiya tun tuni yake bin salim akan ya rakashi amma yanata kawo uzururruka shiyasa yau yashirya yayi tafiyarsa shi kadai, iya ammahn ce kadai ita tayi masa lale tasa Rabi takawo masa kayan motsa baki amma baisha koda ruwaba, shi kunya ammah kunya dan dakyar ma suka gaisa daga karshe ammah tashige bedroom zuwa can takira Rabi tace ta rakashi dakin Bilkisu.
Kasancewar Rabi tasan ba a shigarwa Bilkisu daki daga waje ta tsaya ta nuna masa dakin yashiga bayan yacire takalminsa, tana kwance kan gado tayi ruf da ciki tana shan iska domin dakin cike yakeda sanyin air condition, sannan ga kamshinta nan wanda yasani tun usuli yacika dakin, kalba ce akanta kan babu dan kwali sai yar doguwar riga iya gwiwa light pink mai karamin hannu, ganinta yayi tayi masa yar karama acikin idanuwansa domin babu abinda takara saima yarinta da ta kara kai idan basani kayiba zakace yar 22 years ce saboda rashin girma......
*_Ummi Shatu_*
42***Tamkar wanda yasamu tv haka ya tisata agaba yana kallonta yafi mintina goma tsaye kanta yana kallonta irin kallon kurulla kamar wanda keson gano canjin da jikinta yasamu a kwanankin da basa tare,
Gefenta yasamu ya zauna yana cigaba da kallonta ahaka wayarshi ta dan fara kara cikin azama ya matseta ya danne karar sannan ahankali yamaida ita silent kafin ya maida kallonshi kanta, juyi tayi daga rub da cikin da take zuwa rigingine tana mikar da tasata bankaro kirji tareda sakin hamma a lokaci daya amma har time din cikin bacci take domin rabonta da bacci mai yawa tun ana igobe Abba zai sanar da ita maganar aurenta.
Sake cika yaga tayi a idanuwanshi ta chest dinta wanda ko bra babu, dan hararar wurin yayi yana jin kishi na taso masa sakamakon tunawar da yayi cewar ta taba aurar wani fa bayan shi, shikuma gashi da jarabar kishi musamman ma akanta, idonshi yamayar kan cinyarta da ta dan bayyana kadan sakamakon kwayewar da rigar tayi lokacin da take yin juyi, luwai luwai jikinta yake haka yarinka binta daga kasa har zuwa sama sannan yadauko daga sama izuwa kasa, kan kwaurinta ya tsayar da idonshi yana cije baki sam baima taba kula da singalalinta ba sai yau, anan ya tsaida kallonshi yana ta son tunowa da abinda yataba karantawa a facebook dangane da cikar kwauri sai zuwa can yatuna wani post ne da jimawa yakaranta wai ta kwauri ake gane sweetness din mace, idan sha rabanta acike yake to babu karya tayi, ga mamakinsa sai yayi hanzarin maida kallonsa kan hips dinta domin yana daya daga cikin abubuwan da aka fada acikin post din dan ranar da ya karanta ma shi kunya ya rinka ji shi kadai haka kawai wani friend dinshi tagging dinshi akan post din, yana cikin nazarin hips din nata zuwa samanta yaji wayarta ta kaure da kara ahankali tamika hannu ta daukota idanuwanta arufe ta daga wayar ta kara acikin kunne,
"Kawata nace yanaji shirune.... Nashirya fa tun dazu..."
Cikin bacci taji abinda khulsum tafada wallahi ita sam tamanta ma ashe sun shirya tafiya asibiti dubo Christy abokiyar aikinsu wadda aka yiwa cs kwana biyu da suka wuce amma babyn babu rai shine sukace zasuje dubata yau domin suna zaman mutunci da ita.
"Yi hakuri Maman Khalifa wallahi bacci ne ya daukeni... Bani 10 minutes ina nan zuwa..."
Har lokacin bata san da mutum acikin dakinba duk da tunda tafarka take jin wani kamshi ya cika dakin, tunda tafara waya yaja baya sosai yamatsa daga kusa da ita sabanin da,
Tashi zaune tayi Allah yasota atishawa ta fito mata amma da niyyarta ta kwaye rigar jikinta tashiga toilet, kamar ance ta kalli bayanta taga mutum ba karamar razana tayiba saida tayi ta maza sannan ta iya controlling kanta amma acikin zuciyarta addu'a ta kamayi ba kakkautawa jikinta har rawa yakeyi saboda tsoro, fuskarshi ta kalla tabbas fahad ne to amma meya kawoshi dakinta? Wannan itace tambayar da tafi kai kawo cikin kwakwalwarta,
"Malam lafiya?" Tafada cikin dakewa, ai ga mamakinta sai taga ko kallonta baiyiba hankalinsa na kan wayarshi dake hannunshi fuskarshi kuma daure kamar an aiko masa da sakon mutuwa, kasake tayi tana kallonsa sosai taga yacika mata idanuwa domin a yar shekara dayan zuwa da rabi da bata ganshiba yasake zama cikakken namiji duk da ba kiba yayiba amma ya dan murmure kuma har yanzu za asashi sahun sirara, gashi dan tsaurin ido har gemu taga ya tsayar na rashin kunya irin yanda samarin yanzu keyi idan suna tashen balaga, har takaraci kallonsa tagama bai daga ido ya kalleta ba, shaddace ajikinsa mai kwabo kwabo milk colour harda hula amma yacire hular tana ajiye kan cinyarsa fuskarsa tayi haske sosai da duk jikinshi gaba daya ma amma kowa yaga fuskar yasan he's still young, sosai abin yabata haushi da tayi masa magana ya shareta,
"Malam dakai nakefa? Meya kawoka dakina? Yakamata kashigo min daki any how?"