Sashe 61
Kamar Da Wasa Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
"Gaskiya kai mijin tace ne, sai yadda akayi dakai, yanzu acikin ruwan nan aka aikoka..."
"Dallah tafi can kai baka san mata da miji ba, wani abinma idan kasha giyar soyayya ka bugu to basai ance kayiba zakayi.... Ni bari nawuce nasan tana can tana jirana"
"Idan andauke ruwa to zanzo"
"Ina? A'a banda yau, yau matata hutawa zatayi basai kazo ba"
Dariya salim yayi yace,
"Kai dai kasani, mijin hajiya kawai"
Dariya fahad yayi yakarasa gaban rubber rubber dinshi yana cewa,
"Naji dai, ai nafi gwauro wanda yake kwanan shago"
"Agaishesu...." Salim yafada lokacin da yake shiga cikin gidansu. Tunda fahad yafita bilkisu take kwance tana bacci cikin bacci taji fitsari kamar zatayi me dakyar ta lallaba ta tashi ta sauka daga kan gadon, hula ta dauka tasaka akanta tafita saboda dole saita nemo ruwan zafi kitchen tashiga ta dora a karamar tukunya mintuna biyu ya tafasa tajuye ta fito tana gwame kafafu daidai lokacin husnah tafito cikin shirinta na tafiya school, tsayawa tayi tana kallon bilkisu amma bata yimata magana ba tabata hanya tawuce itama Bilkisu batace mata uffanba tunda aganinta ita husnan ce yadace tafara yimata magana amma idan ita tayi mata magana ma babu mamaki ta disgata taki amsawa shiyasa ta shareta tawuce, da kallo husnah tabita,
"Ciwon kafa take yine? Ko kuma bata da lafiya to? Nashiga uku kardai cikine da ita? Wayyo ni...."
Da sanda tabi bayan bilkisu ta kuwa ci sa'a Bilkisu bata rufe kofa ba amma tadai karota, bata hango cikin gadonta sakamakon net din da yake sauke ya lullube gadon, ita kuwa Bilkisu lokacin ma tana bandaki tana gasa cinyoyinta zuwa kafafunta da ruwan zafi saboda lokacin da taje yin fitsari kasa tsugunnawa tayi sam saboda tsabar tsamin da cinyoyinta sukayi bata san lokacin da tafara kwalla ba, husnah nata sand'a har labulen ta dage tana leken cikin dakin daidai lokacin fahad yashigo kwata kwata bata ji karar shigowar machine dinsa ba, shi kuma da yaganta tana leka dakin Bilkisu sam bai kawo komai ba aransa,ji tayi yace,
"Asma'u lafiya...?"
Firgigit tayi tajuya tana kallonsa,
"Ya fahad uhmm....uhmm dama... Dama anty ce naga kamar bata jin dadi shine na leka inyi mata sannu kuma banji motsinta ba.... Inajin bathroom tashiga..."
"Ok, kije mai napep dinfa yana waje, kije zan fada mata"
Daga kai tayi tawuce zata tafi tana kallon ledar maganin dake hannunsa da flask din abincin da yake rike dashi,
"Fanke ne idan kina so..."
"A'a bana ci...."
Daga haka tawuce tana waiwayenshi shikam bai san tanayi ba saboda dakin bilkisu yashige harda rufe kofa ganin bata kan gado yasan tana cikin bathroom yana ajiye kayan hannunshi sai gata tafito tana takawa dakyar sai cije lips takeyi,
"Sannu....." Yafada ahankali, bata amsaba sai tukwicin harara da ta bashi,
"Kaida wa naji kuna magana?" Ta tambayeshi batare da ta kalleshi ba saboda yau tunda garin Allah yawaye sau daya kacal ta yadda suka hada ido,
"Nida husnah ne wai ta leko ta gaisheki kuma taga bakya nan..."
Jijjiga kai kawai bilkisu tayi batace komai ba amma ita tasan abinda husnah tafada karya takeyi tunda tagabanta tawuce amma bata ko daga kai ta kalleta ba, yarinyar nan ta lura yar sherri ce ta ajin karshe amma ita dai bata da lokacinta,
Wuceshi tayi yabita da kallo gaskiya bilkisu akwai saurin karaya da raki dan gaba daya jikinta awani sanyaye yake gashi sai tattale kafafuwa takeyi, ta cikin rigarta yagane bata saka komai ba sai iya rigar kadai saboda ga alama nan yagani na fulaninta sunyi cirko cirko suna kallonsa, gaban gado tawuce ta zauna yabiyo bayanta shima ya zauna kusa da ita,
Matsawa zatayi ya rikota,bata yarda ta kalleshi ba tajuya masa baya sosai,
"Kinyi brush....? Ga abinci ayiyah tace akawo miki"
"Nayi..." Tafada atakaice,
"Inkawo miki abincin?"
"Uhmmm" tasake amsawa atakaice, tashi yayi yaje ya dauko mata yakawo mata gabanta sannan yafita domin kawo mata ruwa, bude fanken tayi yasha miyar taushe wacce ta wadatu da gyada da tantakwashi nan tasoma ci hankali kwance, ruwa fahad yakawo mata ya zauna gefenta yana kallonta amma mafi yawan kallon a kirjinta yake duk tana ankare dashi aranta tana cewa fahad dai ko maye ne sai haka saboda ya sakawa kirjinta ido tun ba yauba tun zamansu na farko tasha kamashi yana satar kallon kirjinta amma a lokacin idan suka hada ido sai ya basar ya sunkuyar da kai ko yafara shafa keya, atakure tagama cin fanken kwata kwata ma kwaya uku taci ta dauki maganin ta balla tasha, mike kafafunta tayi saman gado taja bargo ta rufe kafafuwan nata zata kwanta da hanzarinsa ya matsa wai zai gyara mata pillow din da zata kwanta akai, babu zato tajishi ya dadimi abunda yajima yana tsole masa ido, runtse idanuwanta tayi tama kasa magana dan har lokacin hannunshi na wurin,
"Nidai kabari dan Allah.... Kabari mana...." Tafada idanuwanta arufe tana tureshi amma takasa dan bai bari dinba, kirjinshi ta buga da hannunta sannan ta tureshi ya matsa yana dariya, rasa irin kwanciyar da zatayi tayi saboda tasan kota fara bacci sai ya taba tunda tun jiya suke wannan fadan dashi dan haka kawai sai tayi rub da ciki, dariya taji yayi ahankali yace,
"Duk salon rowar ne haka hajjaju? Ba kyau fa rub da ciki, idanma saboda ni akayi to afasa ba sake tabawa zanyi ba"
Banza tayi dashi taja bargo ta lumshe idanuwanta,
"Kai yaron nan fitinanne ne na karshe wallahi..." Tafada cikin ranta bayan ta kawar da kanta gefe daya har lokacin a rub da ciki take. Shima fanken yaci yasha ruwa sannan yakoma kusa da ita, dariya yayi sannan ahankali yace,
"Ohhh su hajjaju labour angama zagaye zagaye dai daga karshe kuma andawo min dole dai nine nabude fadar...."
Dariya yayi ya kwanta akan gadon bayanta yana rera waka ahankali,
"Ko anaso ko ba aso nine nabudeta fadar...."
Cikeda bacci ta dago kanta tana tureshi daga bayanta, tashi yayi yana kallonta,
"Lafiya kake kokarin tashina da hayaniyarka bayan kasan bacci nake?"
"Ayya labour tayaki baccin fa zanyi... Nima Allah bacci nakeji..." Yafada cikin shagwaba yana wani lullumshe mata idanuwa, mayar da kanta tayi ta kwanta amma kuma sai yaga tayi saurin sake tashi sakamakon cire belt dinshi da taga yafara yi yana kokarin cire jeans din jikinshi,
"Menene haka?" Tafada tana kokarin boye tsoronta da yake kokarin bayyana,
"Karki damu trouser din zan cire saboda damuna zaiyi, bana son bacci da abu mai nauyi"
Batayi magana ba har saida taga yacire wandon ya jefashi can gefe daya ya kwanta daf da ita sannan tasake kwanciya a rub da ciki, turata yayi yafara kokarin juyata yana cewa,
"Wai ke wacce mummunar dabi'a kike Neman ki koya ne.... Babu kyau fa"
Ganin taki juyawa yasashi tashi ya dauketa cak ya juyata takoma rigingine tana kallon sama saurin saka hannayenta tayi ta harde kirjinta kwanciya yayi yana murmushi,
"Duk dai wayon amarya......"
Shiru tayi masa kamar bata jiba sannan taki bude idonta, bai sake magana ko motsiba saida ya fahimci tafara bacci sannan ya lallaba ya cire hannayen nata yamaye gurbinsu da kanshi ya kwantar awurin ahaka yayi bacci. Gaba dayansu bacci sukeyi haikam kasancewar jiya basuyi na kirki ba har lokacin sallar azahar yayi yawuce basu farka ba domin wani ruwan ake tafkawa, saida karfe 3 tayi sannan Bilkisu tabude idanuwanta ganin yanda fahad ya kanainaye kirjinta yasata tureshi aranta tana mitar nacinshi, ya takurawa kirjinta dan jaraba baccinma akai zaiyi? Bude idonshi yayi ya kalleta nan ta kawar da nata idanuwan bata bari sun hada ido ba,
"Ya zaki katse min baccina....?"
Shiru tayi masa ta yunkura ta tashi dakyar tana cije lips dinta duk da dai ciwon ba kamar na dazuba amma dai da akwai, hannunta yakama yana kallonta idanuwanshi narai narai,
"Ciwon yake yimiki har yanzu?"
Kai ta daga masa alamun ehh, tashi tayi shima yatashi yana cewa,
"Am sorry..."
Bata amsa masa ba tayi hanyar waje yana biye da ita kitchen tanufa saboda tasake dafa ruwan zafi saboda wanda ta dafa dazu duka ta yi amfani dashi, gas ta kunna zata dora ruwa yana tsaye abayanta yana kallonta, tukunyar ya karba ya debo mata ruwa yadora mata, suna tsaye ya tafasa ta sauke sannan ta dauki tea flask din tana dan buda kafa bin bayanta yayi da kallo sannan yabi bayanta da sauri yana cewa,
"Kawo inkai miki..." Sakar masa tayi ya dan kalleta sannan yace,
"Wai wannan gwamewar duk menene musabbabinta? Ko nine?"
Banza tayi masa tawuce suna zuwa falo yasha gabanta ya tsaya yana gyara short wandon dake jikinshi,
"Yanmata Magana fa nake yimiki...."
Ji tayi kamar ta makeshi kuma tafashe da kuka daure fuska tayi takawar da kai gefe,
"In dan taba dan Allah?" Harara ta watsa masa ta gefen ido ta kewayeshi zata wuce da hannu daya yadawo da ita yana yiwa kirjinta kallon rashin kunya har lokacin yana rikeda hannunta daidai lokacin husnah tabude kofa tashigo Bilkisu bata jira karasowarta ba tawuce tashiga daki,
"Sannu da zuwa husnah..."
Yafada ahanzarce sannan yabi bayan bilkisu zuwa cikin daki saboda ko sallar azahar basuyi ba gashi la'asar ta kusa, a kan pillow yasameta zaune saman gado abinma dariya yaso bashi amma yafuske, butar da ta fito da ita ta dauka tacika da tafasasshen ruwan zafin tawuce toilet saida ta dan jima aciki sannan tafito saboda saida ta sake gasa jikinta,
A bakin kofa taganshi tsaye yana jiranta, "kijira ni muyi tare", yafada cikin tsokana, bata jirashi ba tayi sallarta dan lokacin da yafito ma har takai raka'a ta biyu, tana idarwa tatashi ta kawo la'asar saboda lokaci yayi. Kan gado tasake komawa ta dauki pillow mai laushi ta ajiye wurin kafarta ta dora akai ta kwanta bayan ta saki net din dake jikin gadon, tasowa yayi yazo yayi knell down agaban gadon kusa da ita dan har tana jiyo numfashinsa,
"Da zaki yarda wallahi sai inyi miki wani taimako..."
Shiru tayi idanuwanta alumshe hannayenta rungume akan chest dinta,
"Yanzu ina yafi yimiki ciwo?"
Kafafuwanta ta nuna masa zuwa cinyarta batare da tayi maganaba sannan har lokacin idonta rufe suke,
"To tsaya in taimaka miki..."
"Dallah tafi can kai baka san mata da miji ba, wani abinma idan kasha giyar soyayya ka bugu to basai ance kayiba zakayi.... Ni bari nawuce nasan tana can tana jirana"
"Idan andauke ruwa to zanzo"
"Ina? A'a banda yau, yau matata hutawa zatayi basai kazo ba"
Dariya salim yayi yace,
"Kai dai kasani, mijin hajiya kawai"
Dariya fahad yayi yakarasa gaban rubber rubber dinshi yana cewa,
"Naji dai, ai nafi gwauro wanda yake kwanan shago"
"Agaishesu...." Salim yafada lokacin da yake shiga cikin gidansu. Tunda fahad yafita bilkisu take kwance tana bacci cikin bacci taji fitsari kamar zatayi me dakyar ta lallaba ta tashi ta sauka daga kan gadon, hula ta dauka tasaka akanta tafita saboda dole saita nemo ruwan zafi kitchen tashiga ta dora a karamar tukunya mintuna biyu ya tafasa tajuye ta fito tana gwame kafafu daidai lokacin husnah tafito cikin shirinta na tafiya school, tsayawa tayi tana kallon bilkisu amma bata yimata magana ba tabata hanya tawuce itama Bilkisu batace mata uffanba tunda aganinta ita husnan ce yadace tafara yimata magana amma idan ita tayi mata magana ma babu mamaki ta disgata taki amsawa shiyasa ta shareta tawuce, da kallo husnah tabita,
"Ciwon kafa take yine? Ko kuma bata da lafiya to? Nashiga uku kardai cikine da ita? Wayyo ni...."
Da sanda tabi bayan bilkisu ta kuwa ci sa'a Bilkisu bata rufe kofa ba amma tadai karota, bata hango cikin gadonta sakamakon net din da yake sauke ya lullube gadon, ita kuwa Bilkisu lokacin ma tana bandaki tana gasa cinyoyinta zuwa kafafunta da ruwan zafi saboda lokacin da taje yin fitsari kasa tsugunnawa tayi sam saboda tsabar tsamin da cinyoyinta sukayi bata san lokacin da tafara kwalla ba, husnah nata sand'a har labulen ta dage tana leken cikin dakin daidai lokacin fahad yashigo kwata kwata bata ji karar shigowar machine dinsa ba, shi kuma da yaganta tana leka dakin Bilkisu sam bai kawo komai ba aransa,ji tayi yace,
"Asma'u lafiya...?"
Firgigit tayi tajuya tana kallonsa,
"Ya fahad uhmm....uhmm dama... Dama anty ce naga kamar bata jin dadi shine na leka inyi mata sannu kuma banji motsinta ba.... Inajin bathroom tashiga..."
"Ok, kije mai napep dinfa yana waje, kije zan fada mata"
Daga kai tayi tawuce zata tafi tana kallon ledar maganin dake hannunsa da flask din abincin da yake rike dashi,
"Fanke ne idan kina so..."
"A'a bana ci...."
Daga haka tawuce tana waiwayenshi shikam bai san tanayi ba saboda dakin bilkisu yashige harda rufe kofa ganin bata kan gado yasan tana cikin bathroom yana ajiye kayan hannunshi sai gata tafito tana takawa dakyar sai cije lips takeyi,
"Sannu....." Yafada ahankali, bata amsaba sai tukwicin harara da ta bashi,
"Kaida wa naji kuna magana?" Ta tambayeshi batare da ta kalleshi ba saboda yau tunda garin Allah yawaye sau daya kacal ta yadda suka hada ido,
"Nida husnah ne wai ta leko ta gaisheki kuma taga bakya nan..."
Jijjiga kai kawai bilkisu tayi batace komai ba amma ita tasan abinda husnah tafada karya takeyi tunda tagabanta tawuce amma bata ko daga kai ta kalleta ba, yarinyar nan ta lura yar sherri ce ta ajin karshe amma ita dai bata da lokacinta,
Wuceshi tayi yabita da kallo gaskiya bilkisu akwai saurin karaya da raki dan gaba daya jikinta awani sanyaye yake gashi sai tattale kafafuwa takeyi, ta cikin rigarta yagane bata saka komai ba sai iya rigar kadai saboda ga alama nan yagani na fulaninta sunyi cirko cirko suna kallonsa, gaban gado tawuce ta zauna yabiyo bayanta shima ya zauna kusa da ita,
Matsawa zatayi ya rikota,bata yarda ta kalleshi ba tajuya masa baya sosai,
"Kinyi brush....? Ga abinci ayiyah tace akawo miki"
"Nayi..." Tafada atakaice,
"Inkawo miki abincin?"
"Uhmmm" tasake amsawa atakaice, tashi yayi yaje ya dauko mata yakawo mata gabanta sannan yafita domin kawo mata ruwa, bude fanken tayi yasha miyar taushe wacce ta wadatu da gyada da tantakwashi nan tasoma ci hankali kwance, ruwa fahad yakawo mata ya zauna gefenta yana kallonta amma mafi yawan kallon a kirjinta yake duk tana ankare dashi aranta tana cewa fahad dai ko maye ne sai haka saboda ya sakawa kirjinta ido tun ba yauba tun zamansu na farko tasha kamashi yana satar kallon kirjinta amma a lokacin idan suka hada ido sai ya basar ya sunkuyar da kai ko yafara shafa keya, atakure tagama cin fanken kwata kwata ma kwaya uku taci ta dauki maganin ta balla tasha, mike kafafunta tayi saman gado taja bargo ta rufe kafafuwan nata zata kwanta da hanzarinsa ya matsa wai zai gyara mata pillow din da zata kwanta akai, babu zato tajishi ya dadimi abunda yajima yana tsole masa ido, runtse idanuwanta tayi tama kasa magana dan har lokacin hannunshi na wurin,
"Nidai kabari dan Allah.... Kabari mana...." Tafada idanuwanta arufe tana tureshi amma takasa dan bai bari dinba, kirjinshi ta buga da hannunta sannan ta tureshi ya matsa yana dariya, rasa irin kwanciyar da zatayi tayi saboda tasan kota fara bacci sai ya taba tunda tun jiya suke wannan fadan dashi dan haka kawai sai tayi rub da ciki, dariya taji yayi ahankali yace,
"Duk salon rowar ne haka hajjaju? Ba kyau fa rub da ciki, idanma saboda ni akayi to afasa ba sake tabawa zanyi ba"
Banza tayi dashi taja bargo ta lumshe idanuwanta,
"Kai yaron nan fitinanne ne na karshe wallahi..." Tafada cikin ranta bayan ta kawar da kanta gefe daya har lokacin a rub da ciki take. Shima fanken yaci yasha ruwa sannan yakoma kusa da ita, dariya yayi sannan ahankali yace,
"Ohhh su hajjaju labour angama zagaye zagaye dai daga karshe kuma andawo min dole dai nine nabude fadar...."
Dariya yayi ya kwanta akan gadon bayanta yana rera waka ahankali,
"Ko anaso ko ba aso nine nabudeta fadar...."
Cikeda bacci ta dago kanta tana tureshi daga bayanta, tashi yayi yana kallonta,
"Lafiya kake kokarin tashina da hayaniyarka bayan kasan bacci nake?"
"Ayya labour tayaki baccin fa zanyi... Nima Allah bacci nakeji..." Yafada cikin shagwaba yana wani lullumshe mata idanuwa, mayar da kanta tayi ta kwanta amma kuma sai yaga tayi saurin sake tashi sakamakon cire belt dinshi da taga yafara yi yana kokarin cire jeans din jikinshi,
"Menene haka?" Tafada tana kokarin boye tsoronta da yake kokarin bayyana,
"Karki damu trouser din zan cire saboda damuna zaiyi, bana son bacci da abu mai nauyi"
Batayi magana ba har saida taga yacire wandon ya jefashi can gefe daya ya kwanta daf da ita sannan tasake kwanciya a rub da ciki, turata yayi yafara kokarin juyata yana cewa,
"Wai ke wacce mummunar dabi'a kike Neman ki koya ne.... Babu kyau fa"
Ganin taki juyawa yasashi tashi ya dauketa cak ya juyata takoma rigingine tana kallon sama saurin saka hannayenta tayi ta harde kirjinta kwanciya yayi yana murmushi,
"Duk dai wayon amarya......"
Shiru tayi masa kamar bata jiba sannan taki bude idonta, bai sake magana ko motsiba saida ya fahimci tafara bacci sannan ya lallaba ya cire hannayen nata yamaye gurbinsu da kanshi ya kwantar awurin ahaka yayi bacci. Gaba dayansu bacci sukeyi haikam kasancewar jiya basuyi na kirki ba har lokacin sallar azahar yayi yawuce basu farka ba domin wani ruwan ake tafkawa, saida karfe 3 tayi sannan Bilkisu tabude idanuwanta ganin yanda fahad ya kanainaye kirjinta yasata tureshi aranta tana mitar nacinshi, ya takurawa kirjinta dan jaraba baccinma akai zaiyi? Bude idonshi yayi ya kalleta nan ta kawar da nata idanuwan bata bari sun hada ido ba,
"Ya zaki katse min baccina....?"
Shiru tayi masa ta yunkura ta tashi dakyar tana cije lips dinta duk da dai ciwon ba kamar na dazuba amma dai da akwai, hannunta yakama yana kallonta idanuwanshi narai narai,
"Ciwon yake yimiki har yanzu?"
Kai ta daga masa alamun ehh, tashi tayi shima yatashi yana cewa,
"Am sorry..."
Bata amsa masa ba tayi hanyar waje yana biye da ita kitchen tanufa saboda tasake dafa ruwan zafi saboda wanda ta dafa dazu duka ta yi amfani dashi, gas ta kunna zata dora ruwa yana tsaye abayanta yana kallonta, tukunyar ya karba ya debo mata ruwa yadora mata, suna tsaye ya tafasa ta sauke sannan ta dauki tea flask din tana dan buda kafa bin bayanta yayi da kallo sannan yabi bayanta da sauri yana cewa,
"Kawo inkai miki..." Sakar masa tayi ya dan kalleta sannan yace,
"Wai wannan gwamewar duk menene musabbabinta? Ko nine?"
Banza tayi masa tawuce suna zuwa falo yasha gabanta ya tsaya yana gyara short wandon dake jikinshi,
"Yanmata Magana fa nake yimiki...."
Ji tayi kamar ta makeshi kuma tafashe da kuka daure fuska tayi takawar da kai gefe,
"In dan taba dan Allah?" Harara ta watsa masa ta gefen ido ta kewayeshi zata wuce da hannu daya yadawo da ita yana yiwa kirjinta kallon rashin kunya har lokacin yana rikeda hannunta daidai lokacin husnah tabude kofa tashigo Bilkisu bata jira karasowarta ba tawuce tashiga daki,
"Sannu da zuwa husnah..."
Yafada ahanzarce sannan yabi bayan bilkisu zuwa cikin daki saboda ko sallar azahar basuyi ba gashi la'asar ta kusa, a kan pillow yasameta zaune saman gado abinma dariya yaso bashi amma yafuske, butar da ta fito da ita ta dauka tacika da tafasasshen ruwan zafin tawuce toilet saida ta dan jima aciki sannan tafito saboda saida ta sake gasa jikinta,
A bakin kofa taganshi tsaye yana jiranta, "kijira ni muyi tare", yafada cikin tsokana, bata jirashi ba tayi sallarta dan lokacin da yafito ma har takai raka'a ta biyu, tana idarwa tatashi ta kawo la'asar saboda lokaci yayi. Kan gado tasake komawa ta dauki pillow mai laushi ta ajiye wurin kafarta ta dora akai ta kwanta bayan ta saki net din dake jikin gadon, tasowa yayi yazo yayi knell down agaban gadon kusa da ita dan har tana jiyo numfashinsa,
"Da zaki yarda wallahi sai inyi miki wani taimako..."
Shiru tayi idanuwanta alumshe hannayenta rungume akan chest dinta,
"Yanzu ina yafi yimiki ciwo?"
Kafafuwanta ta nuna masa zuwa cinyarta batare da tayi maganaba sannan har lokacin idonta rufe suke,
"To tsaya in taimaka miki..."